[go: up one dir, main page]

0% found this document useful (0 votes)
3K views203 pages

YAR AIKIN KARUWAI 2 CMPLT by Asma Baffa

Uploaded by

hajaraisahmuhd91
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
0% found this document useful (0 votes)
3K views203 pages

YAR AIKIN KARUWAI 2 CMPLT by Asma Baffa

Uploaded by

hajaraisahmuhd91
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
You are on page 1/ 203

[8/9, 10:59 PM] +234 806 192 9616: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼

(MATAFIYA)

GARGADI GA MASU AUDIO WANNAN LITTAFIN NA RIGADA NA SIYAR DA SHI GA MASU SATA
SU MAIDA SHI AUDIO BAN YARDA BA BAN AMINCE BA

COPY BY ZAINAB BUTALAWA

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

Ina masu bukatar unique kitchen utensils . fabrics adult and children's wears
shoe's and bag's.
Da masu bukatar ahada musu lefe ko masu bukatar iya luggage's din kawai duk inkazo
R&U EXCLUSIVE KITCHEN AND MORE.
Zaku samu duk abinda kuke bukata ko a awanne state kake zaa kawo

Masu bukata ga number. 0703 455 9202

https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx

Page din nan da


AIDA MAMAN TASNIM
Zai bude, nata ne 'yar Albarka.

Gaisuwa ga
AUTARESS tawa

Lokacin da Suka tsaya a mota an wuce gamborin gala dake Maiduguri anyi nisa
an nutsa ana ta wuce kauyuka masu hatsari, Rufaida ce ta Fara dirgowa daga cikin
mota wacce da ganin Kalar motar tayoyin kadai kasan suna bin Sahara gata Samanta a
bude yake Kamar akori kura amma katuwa ce motar idan ana ruwa sai dai a lulluba
musu tempol,ga Rana ana kwalawa,tace Kaka dirgo kaima Kar zafi ya kashe min kai mu
dai ko Makkah ko kafar katako,Makkah ko a buhun kunama sai munje Inshaallah ba gudu
ba ja da baya,mutanen motar ne Suka firfito Dan guzirinsu na ruwa da na ci suka
Fara Dan gurgura,Kaka yana gefe Rana ta ishi tsoho yace Jikalle dakko mana ruwan
muma mu jika makoshinmu,baki Rufaida ta zumburo tace tun yanzu sai ka shanye mana
guzurin ba a san ranar tashin motar nan ba fa,Wani matashi Wanda bai da aiki sai
kallon Rufaida Kamar maye yace ke da Allah ki bawa bawan Allah ruwa ya Sha ke wacce
irin azzaluma ce ne,Cele tace kaci darajar a hanya muke cikin Niyyar shiga Makkah
nake bazan ce komai ba,Ido matashin ya zaro yace yau naji fitsararriya rashin kunya
Zaki min,Kaka ne yace in Banda shishiginka Ina ruwanka da ita,matashin yace haka ma
zaka ce na barku ta kasheka yace naji dan ubanka jikata ce fa matsiyacin yaro.
Ana haka Kawai mota ta tashi Rufaida ta kwarara ihun murna tayi tsalle tare da
fadawa motar tace Kaka Miko hannunka,tsoho ya taka da kyar tana taimaka Masa ya
shiga shima Suka zauna sannan ta dakko ruwa ta bawa Kaka ya Sha sosai ta mayar
Bayan ta Sha itama,Chin chin da Tayo da meet pie na guzuri suna tafiya ita da Kaka
suna ci tana kallon mutane dai in ka cika kallonta ma Sai tai maka gwalo Wai su
kayan dadi suke ci,suna gama ci ta ebo dabino Suka ci sabo dabino Yana rike cikin
matafiyi ko yaya kaci sinadarinsa Yana rike mutum na wani dogon lokaci,suna tafiya
sai da dare yayi sosai Suka karasa wani kauyen suna murna za a huta amma Agent din
ciki wacce tana gaban mota da wasu maza biyu Suma suna gaban mota Suka ce ba a
tsayawa a wannan kauyen hatsari ne da shi kuyi Addua ma mu wuce lafiya,Rufaida aka
jawo carbi ana hailala da istingifari tana cewa Allah ka tsallakar damu Allah
Makkah ko a buhun barkono ne ka kaimu.

Suna tafiya a garin suka iske gawarwakin mutane birjik a gefen Hanya an
karkashe su gasu nan,Cele ta tsorata da ganin gawar mutane birjik bata taba gani
ba,suka ci gaba da tafiya har dare yayi sannan Suka zo wani kauyen da shi kuma ana
yawan ruwa ba a tsayawa a wajen ruwa sai ya shanye motar gaba Daya su kansu mutanen
wajen a saman dutse suke Kan tsauni,ana sauri za a bar wajen ruwa ya kece me karfi
gashi ba batun ma a rufa musu tempol Dole sakkowa sukayi da yawansu sosai sabo da
shake suke dam a cikin motar wasu sun iya daukan guzirinsu wasu basu iya dauka
ba,ga wata Mata harda danta karami a baya dan wata uku,Agent dince ta karbar Mata
yaro sannan ta sakko daga motar Suka hau gudu suna gudun tsira,Kakan Cele ya Fadi
ya tashi Cele ta daukar musu guzirinsu ta Goya jakar a baya,suna gudu Kaka ya sake
faduwa ta dawo ta dagashi ta taimaka Masa Suka ci gaba da gudu Allah yasa Cele Riga
da wando ta saka amma rigar iya gwiwa, sai da Suka Yi tafiya me uban Nisa sannan
Suka samu saman tsaunin da zasu fake,sai lokacin aka tuna da wata tsohuwa tukuf,aka
dinga tambaya Ina Baba Ina Baba,Cele tace ai kuwa an barta a mota,sai da ruwa ya
tsagaita Agent da driver da maza Uku Suka koma wajen motar tasu wadda ruwa ya
shanyeta gaba daya,Baba suka hango Allah yasa iya kanta ne ruwan bai shanye ba,Suka
Yi dabara aka dakkota.

Suna dawowa inda su Cele suke aka hau jinyar Baba Kamar zata mutu ana so ruwa ya
tsotse na Hanya su samu su iya fitar da motarsu daga cikin tabo,sai da Suka kwana
biyu a saman tsaunin duk sun fita a hayayycinsu ga ruwa ga sanyi sai da suka samu
ruwan ya dauke sannan mazan suka dinga canja kaya dama jakan kayansu duk ta Leda ce
wacce ruwa bazai Shiga ba,Sauran matan Suka dan fake daga Bayan tsauni Suka canja
Kaya Suka shanya kayan jikinsu,Cele tana zagawa zata canja Kaya maza wasu samari
suka dinga leka ta,tana daga Riga Suka yi Ido hudu da wani matashi Mustapha nan
take tace uwarka ka kalla Mustapha shege me idon ungulu Mustapha ya koma inda yake
da sauri,Agent ta hau zaginsu tana dura musu ashar sannan Cele ta samu ta canja
wasu riga da wando t-shirt fara da jean blue duk a gwanjo ta siyo abinta sabo da
tunanin tafiya irin wannan sai da Riga da wando,cikin Yan matan wata Wasila tace
kin huta wallahi Rufaida da nasan haka tafiyar take Nima duk kana nan Kaya zan
kwaso,Cele tace ai ni Nan da Kika ganni akwai maths Ina da tunani da lissafi
kayansu duk ya Fara bushewa sabo da rana ta kwalle,a ranar Kuma Baba tsohuwa da ake
jinyarta Allah ya karbi rayuwarta suna sauri sai mutanen yankin Suka samu a ciki
akwai musulmai sosai Suka Basu Gawar Baba suyi Mata sutura su binne ta,suka koma
motar tasu kafin ta tashi sai da Suka yini tun safe suke abu Daya sai kusan dare
sannan ta iya tashi,bayan ma ta tashi fitar da ita daga tabon sai da Suka hadu aka
turata sosai sannan Suka tafi,Cele sai ihun murna take Makka ko da kafar katako
ne,tace Alherin Allah ya Kai Miki Saudiyya wuuuuuu tayi tsalle ta dane bayan mota
ta kamo Kaka Wanda yaji wuya cewa yake mu koma gida nidai na fasa zuwa Jikalle,Cele
ta bata rai tace wlh sai dai muyi shahada a Hanya amma ba gudu ba ja da baya iya
wuya sai munje Inshaallah sai munyi kudi,Abdul yace Inshaallah ai Ina zuwa shayi
Zan ta Sha muryata ta washe sai kiji yalla yalla...suna dariya Awwalu yace sai kaji
Muna ciniki muna Kam Kam,2riyal laa laaa kamsa riyal,suna tafiya kowa ya zaro kayan
cinsa Yana ci har suna sake kwana Suka yini Sallah ce kawai ke tsaida su a wasu
kauyukan.

Wise tana girkinta a kitchen Papa ya shigo a hankali ya dade Yana kallonta Yana
zuba uban murmushi,yanzu sai Fushi take yi da shi bata kulashi ta maza yayi ya
rungumeta ta baya,Wise Ido ta lumshe yau sati tana gaba da mijinta an dade ba a
hadu ba a hankali cikin kunne Papa ya Shiga furta Mata haba my Game changer,My play
maker, Heroes in my book, uhm haba my best goal assistance Allah yaci gaba da tsare
min ke,Nayi kuskure ki yafe min ki taya ni da rokon Allah ya yafe min,da me zanji
da halin da nake ciki ko da fushin da kike Yi dani,I love you my wife,kalaman Papa
sun sanyaya zuciyar Wise ba kadan ba sunyi tasiri a zuciyarta a hankali ta juyo a
jikinsa suna facing juna tace na hakura nima me laifi ce na maka karya na shigo
rayuwarka badan Allah ba karshe na fada sonka,na taba karuw....shiiiii...Papa ya
furta yace bana bukatar Jin komai na San komai Kuma na gano Baku da kudin da kika
Zo yaudara ta da shi daga baya na hakura na aureki a haka, bana fata naji zancen
kin taba karuwanci a duniya magana ta wuce Allah ya yafe mana,Wise tace na gode
lokacin da idonta ya ciko da kwalla,Yana Murmushi yace mene abin kwalla kuma,Wise a
kirjin Papa ta kwanta tana nadamar karuwancin da tayi a rayuwa,yace Kinga gama Mana
abincin tukun yunwa nake ji rabon da naci abinci ya tsirga min tun kafin Maman
Sabreen ta ballo ruwa,Gama girkin muci sai kizo kici gaba da min Shagwabar
taki,lokacin da Wise ta danji kunya kenan tun shigarta bariki har mamakin kanta
tayi Wai taji kunya,Papa yana fita ta kirani na daga lokacin Ina gyarawa Nawwar
kayansa na sawa tace Miracle albishirinki nace goro tace yau naji kunya abin mamaki
papan Sabreen yayi magana wai naji kunya,Dariya ta bani nace to congratulations,ta
kashe wayar ta Kira Star dake jikin Malam a kwance suna murza juna taji Malam
Abulkhair yana wani nishi,Star tace karatu yake Dora min ke Zan kira...ta kashe
wayar,Wise ta bi Wayar da kallo tace shegu bari na Kira Seraline Saliha ce ita ta
Kira Sera bugu Daya ta daga tana cewa Hero plate din fa daka wanke bai fita ba haka
ake wanke wanken,Sabeer Yana dariya yace kin sani Shiga kitchen ni ba aikina ba,ni
fa eating you shine aikina,Seraline tana dariya tace Allah ya shiryeka,Wise wayarta
ta kashe tace to bari na Kama dattijona nima na hutawa kaina da Yan Iska,Iyamami an
warke ras ashe an dawo da ita gida,ita bata rabo da zaga bangaren yaranta sai kace
yar iska tana ji da Yamma part din Wise uban kida na tashi a speaker amma ta wani
dangala kafa ta tafi wajen Wai zataje wajen danta Yusufa zasuyi magana.
Tana shiga ta iske Papa a zaune yana cin abinci Wise sai uwar rawa take tika
Kamar ba gobe ta juyawa Papa mazaunai Yana kala Yana washe baki yana
nishadi,Iyamami ta Shiga ko sallamarta ba a ji sai da Papa ya lura ransa ya baci
wai ita Kawai sai dai ta shigowa mutum Palo ba knocking,kidan ya kashe Wise bata
lura da Iyamami ba ma ta koma ta zauna a cinyar papa,sai da yace Iyamami fa,ba tare
da ta tashi a cinyarsa ba ta juya ta kalleta ita kanta Wise tana Jin haushin abinda
tsohuwar take mata,kin tashi tayi ta kwanta a jikin Papa sannan tace Ina yini
Iyamami,tsohuwar Hannu ta shiga tafawa tace ke mayyar maza dama ance cikakkiyar
karuwa ce gashi Kuwa idona Yana ta gani,yanzu idan ba tambadewa ba Kamar Papa
babban mutum Wanda ya haifeki ki zauna kina uban murguza Masa tuwon duwawu a
gabansa kina karkada su wato harda tura Masa ya gani ke ga tabbatacciya, yanzu idan
a Zamanin mu ne yaushe za ayiwa Yusufa wannan iskancin ai sai kunya da kunya amma
Kai Yusufa laifinka ne Kaine ka bata Fuska ta rainaka wannan raini ne,da yarka
kamar Sabreen ko kunya baka ji,Kuma ta ganni na shigo tayi zamanta ma a cinyarka
daram wato na gani da kyau Kuma a haka ta gaisheni ba rusunawa ba komai wato na
haifar Mata yaro a banza ko Kai Kuma sai wani gyada Kai kake yi Kamar na jinjirin
jaki.

Wise tace Iyamami kiyi hakuri mu ai zamaninmu daban da naku Kuma Banga
shigowarki ba irin waje na Yara ai ba a shiga da ka haka sakaka idan da tsirara
muke fa ai Kinga bai Dace kiga inda danki yake Shige da fice ba ko ni bazan ji Dadi
ba ki kallar min Antainarsa ba sabo da kin Gama kallon rabonki lokacin da Kika
haife shi har ya balaga yanzu hurumina ce ni kadai ya kamata na gani,Iyamami salati
ta saki kamar me Aljanu tace karya kike karuwa baki Isa ki mallake min Dana ba Kuma
sai an sakeki,Papa yace Dan Allah Iyamami ki ja girmanki bazan ji dadi ana fada
Miki magana ba ba tsari Kuma ke Kika jawo,Kuka Iyamami ta saki tace shike nan ku
kashe ni ku huta wayyo jama'a kuzo mace tafi uwa wayyo Allah laaaaaaa mace tafi uwa
Yusufa ka nemi Albarka,nayi tur da Allah wadai da wannan auren,bazai Albarka ba ta
juya tana bazai Albarka sai ka saketa,Wise ta kalli Papa Wanda ya zuba tagumi yace
shike Nan Iyamami ta kwashewa auren nan Albarka Ina tsoro Kar masifa ta kunno
Mana,Wise tayi Murmushi tace Inshaallah zaiyi Albarka ni Wise na sa Masa
albarka,bari naje na lallashe ta,yanzu a Fushi take ko kaje ma sake kwashewa auren
Albarka zata yi Kawai muyi Mata Addua Allah ya ganar da ita idan ta huce sai muje
tare mu bata hakuri ai uwa ce tafi gaban wasa,daganan Suka fara tsotsar juna suna
murza juna har zuwa bedroom Suka fada saman bed, Papa Yana Mata rada suna dariya
kasa kasa.

Nawwar yana kwance a jikina saman bed Ina zaune a tsakiyar bed dinmu jingine
nake da jikin gadon Mami ta Kira shi ya kashe tare da kiranta back,yace Mamita ta
kaina yau sati biyu da Iddar ki Ina murna Mami,karka dameni cewa nayi zanyi aure a
nan kace no to ya kake so nayi balarabe ne dan Yemen Ina sonsa gaskiya,Nawwar yace
Mami kede kice kyau ya rude ki Kawai gaskiya Ina taya Baffa kishi wani zai aure
Masa mata,wallahi Mami larabawan nan karfin sha'awa gare su Basu San hakuri ba Kar
ya kashe min Mami,zanci ubanka Nawwar ni sa'arka ce kafa dameni Ina ruwanka,dariya
yayi yace Mami Ina jiye Miki wlh tam Ina nan zaki min waya kice an sakeki larabawan
Yemen ko Kuwait ba sauki,Tsaki Mami ta ja tare da kashe wayarta ta Kira Yan uwanta
ta sanar musu ta samu mijin aure Mahmood Suka Mata fatan alheria.
Ni Kuwa Ina Jin Nawwar suna magana da Mami ya gama bance kala ba waya nake
dannawa Muna chat da Star akan magungunan gyara Oven Ina dariya ni kadai sabo da
iskancin Star ya isheni,tace wai maganin da na baki ki gwada sunansa Memory ba irin
kidan da Nawwar bazai Kama ba,tace yau akwai kida Nawwar ba bacci,makwafta ma Sai
sunji kidan da Nawwar ke ji,voice na Mata nace baki ga bakina ba Dan karami can ma
wajen haka yake ance da ganina kin San da lafiyata,Voice ta min itama tace zo kiga
Malam na goge Masa hadda wlh karatu ma ya daina yanzu Sam sai karatun Antaina,Nace
Nawwar yace ku dawo makaranta wlh gobe kullum sai kunzo mun hadu a gidana anyi
karatu na fadawa ma su Mandula Wai kinji munafukin yaron data Aura harda min iyayi
Wai shi matarsa ba inda zata je baya son yawon nan zaman aure zata Yi ba yawo
ba,Star tace ai yafi karfin Mandula wannan Dan yaron sai abinda yace take yi har
kuka yake bata idan anzo harka,ki duba Iskanci irin na Mandula a barikin ma taci
uban kowa ta zaga bariki bariki Wai Dan yaro 26yrs shine yafi karfinta tace ko a
bariki bata taba haduwa da irinsa ba sabon karatu take Yi a kansa, dariya muke ta
yi,Nawwar Wayar ya kwace yace kin dameni fa aikinku kenan kuyi ta tona Mana asiri
ana kallonmu a banza,Muna waya da Mami baki min jaje ba zata yi aure kina jina,nace
to Da da Maminsa ta ya zan zauna Ina shigar muku zance please ka bani wayar mu
karasa,yace ta karfi ce kwaci na Fara bin hannunsa Zan kwace yana yawo da hannun na
kasa kamawa har na zameshi a jikina na tashi tsaye a saman bed din,jawoni yayi na
Fada saman bed din ba shiri.

Dariya nayi nace ka tuna min da wani da na taba gani a Kano Yana yanayi da Kai
har irin muryarku,da sauri ya bata rai sabo da kishi,nace labarinsa Zan baka a
wajensa na samu kudin zuwa garin nan na manta ban fada maka ba,Fuska ya sake
daurewa yayi gefe da Kansa Yana cewa bana son ji,nace Allah sai na fada maka,banza
ya min na Fara bashi zuwana Kano daga Kauye lokacin da Dagaci ya koreni,nace Ina ta
bara kullum sai na canja kamanni ta hanyar shefe fuskata da bakin tukunya na samu
na saka yagaggun Kaya,Watarana nabi ta wajen hotel Wai ko zan samu kudi tunda masu
kudi ne ke harka a wajen Kawai wani matashi kyakyawa yazo wlh duk da ban San
fuskarsa ba Kuna Kama har muryar sai dai shi a Kano na ganshi me zai kawo shi
Nan,walet dinsa ya jefar lokacin ya siyo abubuwa da yawa a ledojin shopping mall,ya
rigada ya shige ciki nazo Ni Kuma na tsincii walet din da kudi a ciki dollars
lokacin ban San mene dollars ba hasali ma ni ko kudin Nigeria ne ban iya ha'inci
ba,sai da na kwashe 5 days kullum sai na je Neman bawan Allah din bana ganinsa
ranar Katsam ya fito na Gane shi ta hanyar kamshin turarensa,da sauri Nawwar ya
juyo Yana kallona ya furta Ina jinki,naci gaba da cewa Kawai mutumin ya karba yaji
Dadi har dollars ya irgo ya bani nace bana so gwara ya bani dari biyar ko dubu
Daya,yace to jirani ya shiga cikin hotel din ya kawo min dubu talatin yace inyi
hakuri ba cash a hannunsa ya min godiya Ni Kuwa na kwashe da gudu sai tasha washe
gari da safe.

Nawwar yace ai nine,kamar Wasa na dauka tashi yayi ya dauko wallet din cikin
wata akwatinsa karama yace ba ita bace wannan? Na karba na duba sosai nace wlh
itace,ya jawo locker ta jikin mudubi ya dakko turaren yace Kinga turarensa da nake
sawa lokacin Kuma tunda na dawo na siyo sababbi na daina shafawa,karba nayi na fesa
a jikina na bude baki nace wallahi kaine,yace to meeting naje kano sati biyu nayi a
can green park hotel,nace shine wlh Ina mamaki da murna na dirgo daga saman bed
Muka rungume juna sosai Yana dariya yace amma lokacin gaskiya matata Yar kauyis
ce,dariya nayi nace ba wani yace kinyi wani daurin dankwali kin zamge kai me kunya
bakya iya kallona fa,nace ai daga nan sai bariki,yanzu ai matar tawa ba kunya
gareta ba,nace duk ta gudu ai gashi ka sake lalatani,gashina yake shafawa yace Yar
amana ta ya daukeni yace zauna muyi kallo,baki na turo Ina shagwaba Ina Masa magana
da Ido dariya yayi yace na gane ke Yar nan zalamarki yanzu tayi yawa,Murmushi nayi
Ina sake rungume shi na tura shi saman bed yana min wani kallo me rudani,Hannu nasa
tare da cire Yar guntuwar rigar da na saka daga ni sai pant sai bra,Muka Fara zuba
kauna yau nice ke Jan ragamar komai ko da Muka tsunduma cikin harka Ina samansa Ina
twerking yau sai da na gogewa Nawwar hadda,yaji Dadi fiye da kullum sai lallabani
yake Yana nan da ni.

Mairo tun a ranar da Suka Isa kasa me tsarki wacce ta musu Hanya ta kaisu
gidanta Wanda su wajen goma ne a gidan gidan nasu duk kazanta ko Ina ba a gyarawa
ga Makkah suna da kuda,a cikin gidan duk Inda ka bi sai kudaje buuuu buuuu suna
tashi ba kyan gani,Mairo tace kuda haka sai kace Muna gaban me balangun da bai Fara
gashi ba,ku Kuwa ku samawa kanku lafiya ku dinga gyarawa ji yanda Muka wuce
hadaddun wurare amma sai a nan Muka yada zango ,Agent din ta bata rai tace Zaki ma
Yi bayani sai nan gaba tukun gaki da ciki Wai watansa nawa ne ma? Mairo tace wata
bakwai kenan,gashi nan fa ya girma Amma kamar tumbi Allah ya taimakeki ,sauran
takarin ne Suka Zo dukkansu dattijai dasu suka dakumi Sadiya Suka hau Yi Mata kiss
a kumatu Salamu Alayki muaaah muahhh,kowacce haka Suka dakumi Mairo itama Suka
rungumeta suna marhababik marhababik muah muuaaah....suna magana suna jefo
larabci,Mairo tace zanyi fitsari,muje Kinga wagga hammam can wai toilet,ta fara
takawa a hankali agent Hajiya Marwa tana furta shuwayya shuwayya....Mairo dai ta
shiga toilet to ba Dan laifi an wanke.

Bayan sun huta na sati daya nan kuma Hajiya Marwa tace to akwai Sana'a iri iri
ba Zama a nan Kuna gani kullum sai mun fita a garin nan neman kudi,dakin Marwa inda
aka sauke su kaya ne zukumi zukumi irin na Yar hajja duk gumama iri iri ba masaka
tsinke,a cikin gumamar Wanda mu anan akafi sani da gwanjo amma na larabawa ciki
Suka zabi suturun sakawa,ita Mairo kudin Sana'ar ma aro aka Bata tsabar talauci, ta
fara yin fura da nono amma da Yogourt suke amfani suna kaiwa gidajen masu Ibada
Wanda Suka Zo Ibada Saudiyya ko dakin ka'aba ba a kaisu ba sabo da gudun kame dole
sai lokacin da aikin Hajji yazo sannan kowa Yana da yanci lokacin zasu iya su sauke
farali har Umrah amma duk da Haka Hajiya Marwa tace zata kaisu suyi Umrah kafin
lokacin aikin hajji.

Su kuwa Wanda Suka je ta kamfani maza masu ilimi sunfi yawa su already dama suna
da aikin da zasu yi,wasu ana kaisu kamfanin wani balaraben suna aiki wasu kuma
gidan gonar wani,shima idan aka Kai mutum Kawai suna wajen aiki sai sun dade suke
samu su saci hanya su fito a haka suke samu suyi aikin hajji kafin su samu yancin
fita,Yan unguwar su Sadiya da aka musu hanyar aiki Suka tafi ta kamfani Suma suna
da yawa ciki akwai Nazifi ,Shamsu,Isa duk makwaftan Sadiya ne Suma Babar su Sadiya
ta musu hanyar kamfanin,Nazifi shi gidan gona aka kaishi inda aikinsu tsike Apple
su shiryata kwali kwali,Shamsu kuwa shi bangaren kula da shanu aka kaishi sai Isa
Wanda wani kamfani aka kaishi Wanda suke sarrafa Alkama a maidata flour suna ta
aikinsu hankali kwance su Kam sun bi ta tsari sai dai wasu aikin nasu da wahala
Kuma ga kudin kadan ake bar musu suna biyan Agent kudi Wanda a tafiya 1.5million
aka ce zasu bada amma suna zuwa garin Suka ce 5million zasu biya dole,bangaren
Mairo ma haka aka maida kudin sabo da zalunci irin na Agent da suke yi Babu tausayi
ba Imani kana aiki amma kullum a biyan kudi kake.

Dake a can ne ba wahala washe gari aka daura auren Mami da Mahmood Balaraben
Yemen Wanda ke da shagon Jallabiyya a Madina ana daurawa Amarya ta tare a gidan
balarabe shi ya dakko abarsa a mota,Dake su suna da gata a kasar har motoci suke
siya,gasu su dake larabawa ne business ya Kai wasu Saudiyya, wasu Kuma suna wasu
kasashen sakamakon gomnatin kasashen su Ambassador dake me hankali ne yasan me yake
sai yaje kasar da yake jakadanci ya samowa Yan kasarsa aiki na kirki me kyau a
bashi vacancy,duk me son aiki sai yaje a bashi form a kasarsa ya cike da takardun
da ake bukata sai a zabo su a kaisu wasu kasashen daban daban haka har Yan
Bangladesh haka Ambassadors dinsu keyi amma Banda na kasar mu Nigeria Kai ka Isa ya
Nemo muku aiki tunaninsa kullum ya danne kudaden talakawa ga inda zai amfanar da
Yan kasarsa amma ya kasa, sai dai a kyale talakawa suna shiga kasashe ta
gurbatacciyar Hanya Wanda ba a San inda Suka nufa ba suna zuwa suna bata sunan
kasar a banza Kuma ga inda aikin jakada yake,kasashen kirki gasu nan suna samowa
Yan kasarsu job opportunities daban daban aiki me kyau bana wulankaci ba a wasu
kasashen suna tura yan kasarsu marasa aikin yi.

Mahmood dama burinsa ya auri baka duk da cewa Mami Fara ce amma ba irin nasu
bane,dama shi baya son baka ko da Yar Africa ce to ace tana da haske shi ta masa,
gida irin na larabawa komai yaji a gidan ba abinda babu a Hawa na hudu Mami take
sauran duk gidajen larabawa ne Dake dogon building ne sosai, Mami bata Jin larabci
sai turanci,shi Kuma Yana Jin turanci, Alwala Suka yi tare da gabatar da Nafeela
sukayi adduoi duk da shima balarabe ne Kawai amma baida wani ilimin addini
sosai,Kayan ci da sha ya kawo irin nasu na larabawa,Mami Iya gasashen Naman ta iya
ci da Madara,Yana bata a baki yana Mika Mata wata tare da furta laban Hajji,Mami
tace ta koshi sannan ya kyaleta,wanka ta shiga,daya bedroom din ya koma yayi
wankansa a can sai ganinsa tayi ya dawo sanye cikin kayan bacci masu kyau Yana
kamshi dama ga larabawa gwanayen turare gashinsa yaji gyara sai sheki yake.

Kallon Mami Kawai yake duk idonsa yayi ja har wani ruwa idon ke fitarwa sai da
Mami ta tsorata,daure take da guntun towel ya kasa jira ta shirya,towel din ya
fisge tare da yin jifa da shi, ya dauki Mami ya dorata saman bed,bakinta ya laluba
ya fara kissing dinta a haukace Yana gurnani har wani shidewa yake,yanda yake bin
Mami da tsotsar Boobs dinta kamar zai tsinke Mata su azaba Kawai take ji,shi kuwa
ba ji ba gani,Har hakuri take bashi tana cewa please take it easy on me amma Ina
sai gurnani yake Kamar zaki sai uban larabci yake ya manta Bata ji ashe masifa yake
Mata Wai ya biya Sadakinsa tunda ya saka Mami a sako ya shigeta duk da tana da
niima sai da taji zafi kasancewar ta dade rabonta da abin tunda Baffa ya dade bai
kwanciya da ita,shi Kuma wannan balaraben Kamar mahaukaci haka yake abu,ba tsayawa
Kawai aiki yake,tun Mami tana daurewa har ta gaza su dama yawancinsu Basu san su
tsaya ba harijai ne,ya dade Yana Abu Daya sai larabci Kawai ke tashi a dakin Wai
yabonta yake,Mami dai ta gaji ta fashe da kuka tana so ta gudu amma ba dama,tuni ta
daina turanci shima ya daina sai larabcin dadi ita kuma ta koma Neman agaji da
hausarta tana wayyo zai kashe ni,na shiga uku,ga mazaunan Mami sai Mari suke Sha
duk sun Dade sunyi jajir, har da Kiran Nawwar ka ceceni 'ya'yana amma Ina ba
kowa,sai da yaji wa Mami rauni sannan bayan ya kawo ya lura amma ko a jikinsa Kawai
Alhmdllh yake furtawa yana Jin dadinsa,Mami tana ta kuka sai Kuma yazo ya
lallasheta Yana labbata har ta gasa jikinta ya bata magunguna ta Sha ta kwanta sai
baccin wahala.

Cikin dare Malam Balarabe sai ya sake dawowa Yana lalubar Mami,Mami da Hausa
tace baza ta yarda ba Suka Fara kokawa sai masifa yake da larabci Wai ya biya
sadaki,Mami dai taki yarda suna kokawa Kawai ya kifa Mata Mari ta dafe kumatu ya
turata ta kwanta har tana bige kanta da karfen gado nan azaba ta sha babu romancing
na kirki sai azaba nonuwan Mami sunyi jajir sabo da azaba ga mazaune sunyi ja Suma
suna ta Shan mari,haka kamar ran Mami zai fita sabo da yanda yake binta ba sauki
duk da ta Saba tayi haihuwa nawa amma wannan balaraben na daban ne Sam Kamar marar
Kai haka yake,Yana aiki Mami tace wallahi sai ka sake ni bazan iya ba na Saba da
tsohon mijina 30mnt ya kawo,shi yasa idan mace ta Saba da Namiji daya to da salonsa
zata Saba idan harijine haka zata Saba,idan ma bai dadewa haka zata Saba,to da guda
dayanta ta Saba,tace sai da Nawwar ya fada min wai yaran Zamanin nan Ina suke sanin
Kan ta duniya ne gashi ya sani ya fada min naki ji,yayin da Mami take Shan azaba mu
Kuwa Muna can Muna Shirin bikin Santana da Jamcy.

Cele suna mota suna tafiya ruwa iska rana duk ta Kare a kansu duk sun fita a
hayaccin Yan kwanakin duk sunyi zuru zuru sun rame, Amma a haka har nishadi suke yi
suna wake wake da tafi sun kusa shiga Sudan suna bi ta Sahara duk sun Saba da juna
duk da cewa wasu matan a ciki maza suna kawo musu hari,Samira ma Saura kadan
Mustapha da Awwalu suyi Mata fyade Allah ya kiyaye Agent tace wallahi za a barsu a
hanya shine suka samu lafiya Sabo da wasu ma fyade ake musu idan mazan ciki sunfi
matan yawa.
Suna Shiga Sudan aka musu check in suka wuce kowa ka gani sai Murna tunaninsu
ruwa ta sha,sai da Suka sauka a wata state ta Sudan sannan Agent tace to idan da me
kudi sai ku Kama Sana'a har Allah ya kawo lokacin shigar mu Makkah,Cele tace na'am
me Kika ce? Kinjini ai ku fito mu tafi Suka firfito da kayansu ta nunawa maza gidan
da zasu zauna wani watsatsen gida shima a State din a Kauye suke sabo da wane mutum
ba a shigar musu city haka Kawai,gidan maza dakin Dattijai daban dakin matasa
daban,haka gidan da Suka je na wata ce wacce itace ogar Agent din da ta taho da su
a gidanta aka sauki mata duk a daki daya aka gwamitse su,ga wasu matan da yawan
gaske duk an kawo su sunfi wata a gidan suna ta Neman kudi a garin,Cele Allah yasa
an iya Neman kudi,kwana uku suna fita suna ganin garin da hausawanmu da yawan gaske
sai ta Fara danwaken Siyarwa ta fito da shi sai a warwashe a siye tas ga tsadar
tsiya amma haka ake siyewa,kullum sai ta je ta gano lafiyar kaka tace ya dinga
Fitowa inda ta kawo danwaken suna siyarwa tare,a cooler take Fitowa da shi dake
komai sai da ta siyo dake Africa ne suna da abubuwa da yawa Wanda muma Muna da shi
sai dai nasu Dake yankin Sahara ne Kai musu akeyi mutanenmu da Neman kudi, Su
Samira sai mamakin kazar kazar din Cele suke Kamar ta San gari Sam a gidan ba a
ganinta har wata state din take zuwa sabo da masifar neman kudi,Agent din gaba daya
dariya Cele take basu daga zuwa gari sabo da Yar ta kife ce Kamar Yar kasar haka
take abu, Hajiya Marwa Agent taga ta dawo da waken suya Kuma da kasko da kayan
suyar awara komai dai ta hado,tace Allah de ya biya irinku muke so wallahi Yan ta
kife ke ko hutawar ma bakiyi ba daga zuwa kwana goma ke tuni kinyi nisa a sana'a,
kuma kina kallon garin Kika San me zakiyi Wanda Kika iya kina da basira,Cele tace
gobe ma Sai awara naga har University ce a nan ga hausawanmu nan faca faca ko Ina
gobe da Yamma sai awara danwake da safe, Cele washe gari ana gama siyar da danwake
ta dawo gida ta yanka awararta ta soya a gida ta zuba a wani botiki ta Kai wajen
makarantar duk da nisa Cele tana kaiwa sai kudinta cas ta dawo dauke da Madara ta
gari da flavour da komai tana yin wanka tayi Sallah sai tazo tayi Albishir na
siyarwa shima makarantar take kaiwa idan zata Kai Awara Mata har maza siye Albishir
din nata akeyi,hausawanmu maza Yan makaranta sai son Cele suke kafin kace me Cele
tayi suna kowa yace ya sunanta Kawai Cele duk da Cele aka Santa sai samari takeyi
amma Ina kudi tazo nema kawai.
Alawar Madara ma yi take ta siyarwa sai Neman kudi takeyi sai da tayi nisa
matan da Suka zo Su Samira Suka samu Rufaida Suka ce Cele koya Mana muma sana'ar,
Cele da bala'inta tace dake ni na kawoku garin ni wa ya nuna min gari kowa yayi ta
kansa ko Ina nake zuwa Kuma ai Kun sani, Yau Awarar Cele da yawa tayi abarta ga
shegen tsada amma haka aka siyeta tas ta samu kudi sosai,Albishir ya Kare,Alawar
Madara ma haka gidansu ta shigo da kudinta cas tana irgawa a gaban matan gidan sai
da ta gama irgawa a gabansu tana wani gadara ta daga rigarta vest ce wacce tun a
gida aka Mata aljihu me zip ta saka kudinta,Ogar Agent tace ke a waye kike Kamar
kin taba zuwa wata kasar,Cele tace baki ga kalata bane jiki duk shayi tana gyara
Riga,dariya sukayi,Cele tace ba time,wanka tayi ta canja doguwar rigar data siya a
kasar duk kayansu dama sun wanke su tas, fita tayi ta samu restaurant ita da Kaka
ta siya musu abinci me kyau Suka ci abinsu Cele kudinta take ci.
Kowaccensu ta Kama Sana'a suna fama har Suka kwashe wata uku a Sudan Sannan
akace su shirya lokacin shigar su Makkah yayi,masu kudi suzo a tafi dasu ta jirgi
Wanda basu da kudi Kuma to fa ga mota a hakan ma har ruwa sai an haura ta komi,Cele
tace Nawa ne kudin jirgin? Aka fada Mata ta cire nata da na kaka ta bayar, kwashe
su aka kaisu can bayan gari waje ne kamar kurkur aka basu uniform ja Riga da wando
Kamar yan gidan kaso kowa da number dinsa a jiki a nan ma Sai da Suka kwashe
kwanaki sannan ranar da zasu tafi aka fara Kiran number har Cele da Kaka Suka Shige
jirgi,na mota ma aka Kira wasu da yawa aka jera su a motoci,Suma kasar akwai kudin
da suke karuwa da shi shi yasa suke yarda ana haka ma'aikatan wajen duk Yan kasar
Sudan ne.

Cele a jirgi sai zare Ido akeyi da passport dinsu da visa duk an buga musu ta
sudan, a hakanma Makkah ta wata state din aka shigar dasu maimakon ta Jiddah sabo
da hanyar ta Barauniyar Hanya ce,Cele su a birnin Riyad aka sauke su Kawai aka musu
check in duk kudin Aljihun su suke ci a hakan ma, suna fitowa Cele taga birni iya
birni ta zazzagi kasar Sudan tas tace ga inda ake arziki tace Kasar da Annabawa sun
zauna a cikinta ai ta musamman ce,ga cikamakin Annabawa anan kasar yake,mu Kuwa
wanne Annabi ne ya biyo ta kasashenmu,sai masar itama a daban suke map ne ya cuce
su ya watso su Africa amma a nan haka suke, akwai wacce aka hada su Cele zata musu
jagora zuwa garin Makkah ta fito tace ga Taxi tana jiranmu kuzo muje Suka
karasa,Balaraben yace su shiga inda aka Yi rashin sa'a sai kawai Cele ta Fara shiga
motar ashe mazane Larabawa a ciki mutum biyu Kawai kafin Kaka ya shiga sunga an
rufe motar an fisga a million anyi gaba da Cele ,Kaka ya Fadi ya fashe da kuka Yana
shike Nan Jikata ta fada mugun Hannu mene amfanin zuwana Yana ta kuka,Matar da
sauran maza da matan hausawa suna bashi baki cewar za a ganta Inshaallah,tace kaga
dattijo tashi mu tafi wallahi a state dinnan basa barin baki sai wane da wane sai
Wanda ya Isa shike Zama a nan sai ka jawo Mana a kamamu,Kaka Yana kuka yace tunda
Naga motar nan baka wuluk glass dinta ma baki wuluk ba a ganin kowa nasan ba Alheri
bace wata taxi Suka tare Suka shiga Suka nufi Garin Makkah,Kaka dai cewa yake gwara
a kamani a maidani Najeria mene amfanina me Zan iyayi na Sana'a a kasar nan dama da
jikata na dogara,wannan zuwa bai min ba shi yasa nace mubi ta Madina garin manzo
aka ki ji idan Madina ne su suna kaunar mutane da bako gashi yanzu kun jawo min Ina
Zan Sa kaina,sai dai nayi bara Kawai a kasar nan ba wata Sana'a da Zan iya ni bara
zanyi na koma almajiri Kaka harda shanye Hannu ya sagale shi yace na koma
nakasashe,wani abin idan ya fada dariya ma yake basu.

Cele kuwa tana fara musu ihu tana kururuwa Kawai suka dan hura Mata wani
hayaki a Fuska shike nan jikinta ya mutu tana kallon kowa sannan kowa na kallonta
duk abinda ake tana gani amma motsi baza ta iya ba ko yatsanta ta gagara
motsawa,wani asibiti Suka wuce direct,suna yin waya matar Ahsan Maheerah ta fito
sanye da kayan likitocinta tana zuwa da Allurarta cikin sirinji Kawai ta Bude mota
Cele tana kallo ta Mata Allurar gaba Daya sai ta koma ganin duhu daga nan bata sake
sanin inda take ba,Nurse ta Kira Suka Zo aka dora Cele a kai aka jata cikin asibiti
dama duk sun San da zancen dashen cikin da za ayi su tunaninsu ma budurwar da
yardarta za ayi tunda ance a kawo wacce ta taba haihuwa biyu ko Uku tasan Kan komai
amma Maheera ita tafi son kyakyawar mace Kar a kawo Mata wacce ba me kyau ba ta
haifo musu yaro kalarsu duk da cewa tasan balarabe za a haifo tunda maniyyunsu
ne,ba ruwanta da yardar mace ta taba haihuwa ko a'a Kawai ita a kamo Mata ko
wace,Wanda Suka Yi aikin ta biyasu kudade masu kyau,Ahsan Yana da tausayi da Imani
bai San da hakan ba sam,ita dama Maheerah bata ganin bakar fata a mutum ganinsa
take a wulakance Kamar ba Allah ne ya halicce shi ba su Kawai sune mutane akidar
yahudawa ce da ita.

A nan take likitoci Suka yiwa Cele dashen ciki tunda manniyin Kawai za a
shigar cikin mahaifar,sai da Suka Yi aikinsu tare da Maheera itama likitar Mata ce
kusan itace ma tayi komai,Wani likita yace amma Yarinyar nan kamar bata taba
haihuwa ba Kamar ma bata sex,Maheerah ko a gefen kwalar rigarta ita tunda aiki yayi
kyau shike nan,Cele sai da ta kwana tana bacci sannan ta farka taji dai Kamar an
taba gabanta amma bata ji zafi ba,jikinta duk ta jishi wani iri ba yanda ta Saba
Jin kanta ba,Wata nurse ce ta shigo ta iske ta tashi brush ta kawo Mata da
toothpaste sababbi ta Shiga toilet tayi wanka da sabulun da aka bata Malam toilet
tsabar tsafta Kamar ta gidanka,ta fito bayan tayi Alwala a saman tiles din ta kalli
inda taga dama Kawai ta Fara rama sallolinta kaf Wanda tasan ana binta tun daga
lokacin da tabar su Kaka,tana idar da Sallar gaba daya Kaka ya dawo Mata komai ya
dawo kanta nan take ta fashe da kuka wiwi, Tambayarta nurse din tayi zata ci abinci
da turanci Cele ma ba turanci take ji ba larabci take ji ba sai hausa sai Dan
turancin data tsinta a bakin mutane ba uwar data sani ba karatu tayi ba iyakarta
primary sai zunzurutun ilimin addini dake kanta,bata magana ga uwar yunwa tana ji
aka kawo Mata shayi a Dan wani mitsil din glass cup bai fi kurba daya ba,sai kayan
marmari a cikin wata roba anyi seiling nata,sai gurasa guda biyu da wani naman kaza
Quarter sai shinkafa ta sha wasu irin kayan lambu kuma gata fara ko maiko babu sai
Albasa Rabin guda ba yankawa ba komai a wanke,sai salat Kawai gindin aka yanke aka
wanke ba yankawa sai chili pepper green guda biyu Zako zako Wai a haka zaka ci nan
a haka sabo da an San Yar Africa ce aka Mata haka,harda lemon mango a wata kwalaba
me kauri ba ma roba ko kwali ba,Cele bata fiye cin abinci da yawa ba amma duk da
haka rainawa tayi ta daga Dan kofin shayin ta Masa kurba daya ta juye shi a bakinta
ta hadiye.

Gurasar ta dauka tana masifa aikin banza Ina bredi ta dinga hada kazar da
gurasar ta cinye,Yar shinkafar Yar kadan a wani container ta cinye nanma ta Sha
fruits din ta shanye lemon ta shanye ruwan sai da ta cinye komai tas ta koma saman
gadon sai bacci,da rana ma aka sake kawo wasu Kalar abincin,da dare ma harda tsiren
larabawa na kaza a jikin tsinken karfen farko an saka zallar tsokar kaza sai na
biyu katon tumatur a gaba kaza gabanta wani sweet pepper green,gabansa kaza
gabansa wani yellow sweet pepper,gabansa kaza gaba katuwar albasa gaba katon green
chili pepper,gaba kaza gaban red pepper sai Albasa katuwa sai kaza again haka yake
a tsinken,sai wani Cheaps da kwai,Cele tace Kaka Allah sarki ta Fara hawaye tana
cinyewa ta kwanta,sai da Cele tayi sati guda a asibiti sannan aka shigar da ita
wata na'ura bata San Mene ba Suka tabbatar dansu a cikinta ma yayi nisa aiki yayi
kyau,ita Cele taga ana ta taya Maheerah murna ana Mata congratulations da larabci,
da Yamma bayan ta tashi a aiki mijinta Ahsan matashi hadadden gaske yazo daukanta a
mota tace Cele ta fito tana harararta ta fisgo hannunta dama kayanta babu su kafin
Kaka ya sa kayan a mota Suka sace ta,Ahsan ya dan kalleta kadan tunaninsa da
yardata tana fada Masa aiki yayi kyau suna ta murna Suna Hira da larabci,Cele Kuwa
ta zuba Masa Ido tunda take bata taba ganin balarabe har a tv bata taba ganin me
kyansa ba ga iya wanka sai kamshi yake fitarwa na musamman gashinsa wani irin gyara
aka masa Kamar Dan kasar amurka ,Kuma yau ba Jallabiya ya saka ba kana nan Kaya ne
a jikinsa na Yan gayu tace a ranta ashe larabawa Suma suna swagg,Bayan motar
Maheerah ta tura Cele tana harararta ta Shiga ta rufe sannan ta koma gaban mota ta
zauna sai kissing din juna suke Yana tambayarta ya aikin tana Masa shagwaba ta gaji
ita,wani shopping mall cele taga sun tsaya ta fito ta fisgo hannun Cele ta fito
tana janta suka shiga ciki,Ahsan Yana Mata fada ta daina haka ba kyau,Abayoyi ta
zabo wa Cele dai dai da ita masu kyau sunfi kala goma,da takalma flat Wai sabo da
cikinsu baza ta sa me tudu ba,ta siyo har su kayan kwalliya dai body lotion da
sauran duk takarkace na Mata har su Inners da kayan bacci komai an siya mata Kawai
hand bag ce bata siya mata ba, wai ba inda Zan fita ai,har pakistain Ahsan ya
siyawa Cele kala biyar masu kyau harda Riga da skert irin na larabawa kyawawa ganin
Cele tana k kallonsu sun birgeta sai Kawai ya siya mata,duk abinda yaga Cele tana
ta kallo sai ya siya mata,taga wani cup kato plactic Kuma na roba Amma design tace
wannan da shi zan dinga Shan shayi,Ahsan yaji ta ambaci shayi tana daga cup din ya
dinga dariya Yana mamaki ya kalli Cele yace Shay? ta daga Masa Kai ya dakko mata
aka hada da cup din Suka je aka biya kudi Suka Shiga mota sai gidansu,Cele taga
Aljannar duniya duk da su basuyin gida irin namu mutum ya shati fili Kawai yayi
ginin da yaga dama su ba haka bane, Amma gidansu ya tsaru kana gani kasan me kudi
ne tun daga layin da suke da kalolin gidajen dake yankin,gidaje ne Wanda basu fi
hawa daya ba,Steps din benen ta wajen compound din yake sai ka bi ta nan sannan ka
Shiga aihin gidan ma, compound Kuma harda parking space ko Ina yaji kayan alatu da
flowers ado irin na larabawa, katon Palo ne na gaske yaji alatu an shirya Masa
Aljannar duniya komai na ciki me tsada ne sababbi kuma kasancewar duk gaf da
Ramadan ake canja kayan daki har cokali sai an canja latest duk shekara shima gidan
sai an sake Masa sabon salon gyara,Sanyin ac Kawai ke tashi da wani kamshi,Yar
aikinsu Yar bangaladesh me suna Ayusha tana ta aikinta ta Gama shirya dining abinda
suke so ake dafa musu,Nan Cele taga asara Maheerah ce ta kalli abincin iri iri ta
ja Dan ja tsuka tace taji yanzu bata son ci baza su ci ba,Ahsan ma yace abinda take
so,dama su mazan su masu hankalin bautar Mata suke Yi kullum a wahala suke da
matansu,Cele tana gani aka tattara abincin tas aka juye a Leda aka jefa a
dustbin,Ayusha ta shiga kitchen itama Ayusha dake Yar waje ce har da wani kyamar
Cele tana Mata wani kallon banza,Ahsan ne ya fito cikin Jallabiya fara yayi wanka
ya shirya gata fitted inda ya bar Cele a tsaye haka ya sake fitowa bayan yayi wanka
ya sameta a haka duk rashin kunyar Cele ta kasa cewa komai bakinta ya mutu,Ahsan
kafadunta ya dafa da hannayensa biyu ya zaunar da ita a saman kujera Yana Mata
murmushi, to dalilin Islamiyya dai ta gane da ya tambayeta sunanta tace Rufaida da
Hausa Kuma ta fara Masa kwatance tana nuna gefen kofa tana cewa Nigeria Ismi
Cele,Yace Cele da karyanyan harshensa yanda ya fada sai da ya bata dariya ta
murmusa tare da daga masa kai da hausarta tace ae acan Nigeria Ismi Cele,Kai ya
jinjina ya gane,Maheerah ce ta fito itama ta Sha wanka ta hade cikin wasu
matsiyatan Kaya Ashe a gidansu kusan tsirara suke yawo Amma a waje sai ka gansu da
Abaya da nikaf, wani mini skert ta saka na jean da Yar top me spaghetti hand Rabin
nononuwanta duk a waje,tana da kiba Cele ta fita kyan diri nesa ba kusa har kyawun
Fuska ma Sai ka zabi Cele baka zabe ta ba,hakoranta duk sunyi tsatsa sabo da mugun
Shan Shan Zaki sunyi wani iri sun ciccinye dama basu fiye kyawun hakora ba,Ahsan
kuwa kamar baya Shan zaki hakoransa farare tas kanana masu kyau shi Kam ta ko Ina
Allah ya Masa baiwa,Tv ta kunna ta kamo wakokin larabawa masu rawa da gashi,Shi
kuwa Laptop dinsa ya dauka kamfanin iPhone yana amfani da ita ya harde kafafu tana
saman cinyarsa ga shayin Gahwa Yana korawa itama Maheerah shayin take Sha suna
jiran abincin da suka ce Ayusha ta dafa yanzu,su dama masu kishi Basu barin Yar
aiki ta zauna da wasu Kaya sai abaya Kuma Dole ta sa nikam a haka take musu aiki
tana gamawa Kuma bata kwanar musu a gida sai dai ta tafi masaukinta da safe da wuri
take zuwa kafin su fita ana yin Sallar asuba take zuwa haka Ayusha ma take Yi amma
suna biyanta sosai ba mugunta,ba irin mu ba ki dauki yarki tayi ta wahala kina
wulakantata yaran gida suna ci Mata mutunci gata kullum cikin wahala kina saka
sutura me tsada dinki ma ki kasa Mata ko Yar Atamfa sai dai tayi ta Zama cikin
tsumma,ta wanke kashin yaranki etc ki dauki dubu biyu ki bata a wata abin haushin
har gidan manyan masu kudin Babu canjin albashi sai dai daiku.

Cele tana Jin Kiran Sallah ta mike tace Salah,Maheerah ko kallonta bata yi ba
Kawai tv take kallo,Ahsan ne ya nuna Mata dakinta har kayan da Suka siyo Mata shi
ya tashi ya dauka ya Kai Mata dakin da Suka bata a matsayin nata,dakin yasha
gyara,gado ne irin na larabawa na karfe amma designers ce har mudubin na daban ne
kalar bed din sai wani slice Sip kana danna wani Abu zaka ga ya bude da kansa,harda
katuwar plasma tv dinta,Cele tace ya ihali mutanen nan me suke nufi dani
ne,tunaninta ma suman da tayi a mota ne yasa aka kaita asibiti Suka taimaketa.

A cikin toilet dinta tayi wanka ta fito tare da daura Alwala ta shimfida
sallayar data gani Fitowa tayi tace Qibla,Ahsan ya taso ya nuna Mata tayi Sallar
magriba shi Kuma ya fice masallaci Maheerah tana nan a zaune tana kallon
wakoki,Ayusha ma tayi Sallah Banda Maheerah,Ahsan ya dawo Yana ta Mata fada Amma
sai ta Fara kukan shagwaba Wai ya takura Mata ita wahala take Sha a gidansa,ya
shiga lallabata Yana bata hakuri,Cele Kuwa Fitowa tayi tace bari naje Palo na Sha
kallon haukar Maheerah,ta fito ta isketa tana ta hawaye tana kuka kanta a bisa
kafadar Ahsan Yana aikin lallashi,dariya ta kama Cele ta dinga kyalkyala dariya
tace Yasin da a Nigeria kike da kinci ubanki hannun mazan mu da tuni kinci duka
uwarki aka Miki yau naga Yar iskar Mata shegen Kai kamar turmi,ita a larabawan ma
cutar Mijinta aka Yi hakora duk cin Zuma Kamar tsohuwar langa, Ahsan Jin tana ta
maganganu tana kallonsu da yarena ya tambaye ta da hannu Wai lafiya? Dariya tayi
tace da hausa nace wannan Yar iskar matar taka ce ta nuna Maheerah da baki ya kalli
Cele yayi Murmushi harda sa min yatsa a lips dinsa Wai shiiiii nayi shuru Kar na
takurawa Maheerah,Baki cele ta bude tace an gaisheka Alhaji salmanu Sallamamme ko
Alhaji Sallau ne,kaga mijin tace,ya sake tambaya da hannu Wai me nace? Tace ubanka
nace Sallamamme baza ka Zama Namiji ba ta gwada Masa yanda ake Marin mutum da
zancen kurame tana zuga shi tace ya mareta, kafada ya makale,Cele tace yau Naga
dolon mutum ni Rufaida.

Ayi min sharhi yafi min godiya.

MASU JUYA LITTAFI AUDIO BA IZINI BADA YAWUNA BA,NA RIGA NA SIYAR DA SHI.

Masu bukatar sauraren Audio book dina ku duba YouTube channel


S ZARIA TV

https://chat.whatsapp.com/Dk4tpug5deM85rvWdb7KIR

AsmaBaffa
08061929616
[8/9, 10:59 PM] +234 806 192 9616: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA

6-10

MASU AUDIO WANNAN BOOK NA SIYAR DA SHI,BAN AMINCE A JUYA MIN NOVEL BA IZINI BA.
MASU BUKATAR SAURARAR AUDIO DINSA DA MA WASU ZAFAFAN NOVELS DIN KU NEMI YOUTUBE
CHANNEL
S ZARIA TV

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
ZAINAB USMAN

PAGE NAKI NE
NAJIDA ALIYU BICCA

Ina masu bukatar unique kitchen utensils . fabrics adult and children's wears
shoe's and bag's.
Da masu bukatar ahada musu lefe ko masu bukatar iya luggage's din kawai duk inkazo
R&U EXCLUSIVE KITCHEN AND MORE.
Zaku samu duk abinda kuke bukata ko a awanne state kake zaa kawo

Masu bukata ga number. 0703 455 9202

https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx

Cele tana kallo Ayusha ta Gama girke girkenta Basu zauna a dining ba
saman carpet ta jera musu abincin suka zauna a kasa tare da tankwashe Kafafunsu,ba
tare da saka cokali ba da hannu Ahsan ya fara ci Yana kallon Maheerah wacce ta
shagwabe fuska,yayi juyin duniya taci ta ki ci sai lallashinta yake da kyar ta
yarda ya fara bata a baki tana ci da kyar,magana yayiwa Cele da hannu tazo Wai
itama ta ci,harara Maheerah ta watsa mata ta hau masifa harda kuka akan Kawai yace
tazo taci tare da su,Kalar abincin nasu ma Rufaida baza ta iya ci ba da larabci
Maheerah tace Masa sai dai taje ta dafa da kanta amma baza ta ci musu abinci
ba,Ayusha ya kira tazo tayi Shirin tafiya gida ta gama musu aiki yace ta tafi da
Cele, ga Rufaida ta Fadi abinda take so a dafa mata,da zancen kurame ya dinga
gwadawa Cele har ta gane wai ta bi Ayusha kitchen suna shiga Ayusha ta dinga masifa
da jaraba zata Zama baiwar bakar fata tana zuwa ta hankade Cele,Irin baza ta koyawa
Cele girki ba bare tazo ta rabata da aikinta,Cele Ido ta zarowa Ayusha itama da
Hausa tace ke jaka nifa na iya girkina ba abinda ban iya ba ki tambaya kiji,Cele ce
ni a kaso karewar iya soye soye,ke in kin Isa ki soya awara na gani ko ki soya
fanke,yanda kike kyamata Nima Haka nake kyamarki ta karasa tare da dukan kirjin
Ayusha,da hannu tasa kirjinta ta hade dana Ayusha ta hankada ta baya saura kadan
Ayusha ta Fadi ta dafe jikin bango tana masifa da yarenta itama larabcin ma ta
daina,Itama Cele da Hausa tace kina hauka ne ta daki kirji tace ke burar....kinci
me cin....dan.....ashar ce kawai ke tashi,Ayusha taga Cele ta haukace Mata sai
tsoro ta Fara ja da baya,Ahsan da Maheerah sunji yare na tashi ga na hausa ga na
Yan bangaladesh kamar fada akeyi suka shigo ciki da sauri suka iske Cele taci
kwalar Ayusha ta shaketa a bango tana ta fyalla Mata mari,tana kutuntuma ashar tace
ai ba a ka'abah nake ba da Zan daga Miki kafa ko Kinga na saka harimi,Dan ubanki
Niyyar Umrah ko aikin Hajji Kika ga na dauka ubanki zanci yo ko Umrah ban sauke ba
bare na daga miki kafa,Ahsan yazo rabon fada Rufaida ta Masa Elbow a kirji ya ja
baya tare da dafe kirjinsa Yana kiran sunan Allah,Ayusha Kuma taga anci uban oga ma
Sai ta fara kuka, Maheerah tazo tana bala'i da larabci,Rufaida dai ta haukace ta
juyo tana sani ta hankade Maheerah Allah sarki ba karfi sai ga Maheerah a kasa
wanwar tana subhanallah, ya Allah,Ahsan har yanzu mulmula kirjinsa yake inda aka
Masa Elbow,Ita Kuwa Maheerah daga Dan wannan abin abinka da larabawa sai kuka take
tana Ya Allah,Ayusha da kyar ta kwaci kanta ta fice tana kuka itama yau Wai ta daku
abin da bana kirki ba amma Wai ta daku har gida tana barka kuka,Cele ganin Ahsan
tayi har yau a duke Wai zafi dariya ta dinga yi masa kafadarsa ta dan doka tace
shege Ahsan,ya saki ihu, ta kyalkyale da dariya sabo da bai San me tace ba,ta sake
cewa Dan duniya Dan duniya,zuwa tayi ta Kama Maheerah ta dagata tana kutuntuma Mata
ashar a matsayin Wai hakuri take bata,tana karkade Mata jiki tana cewa sai kinci
uwarki, Yar banza Fuska Kamar faten tsaki,baki duk tafarnuwa yan yan ysn.

Sudai basu San me take cewa ba Suka fice daga kitchen har Ahsan zafi Wai dukan
abincin ma fasa ci Suka Yi Suka gudu bedroom Suka datse da key,Rufaida ta Shiga
kitchen ta rasa me zata ci Allah yasa taga Oat ta hada da Madara ta sha ta koshi,ga
kayan ci da sha Nan iri iri a fridge snacks daban daban,gidan ko Ina a kulle babu
yanda za ayi ka iya fita sai da ikon su kofar ma security ne da ita,Dole Rufaida ta
zauna iya wayonta ta gwada abin yaki sai hakura tayi ta kwashi biscuits da lemo ta
wuce bedroom itama bayan tayi Sallar Isha tayi Shirin bacci cikin sababbin kayan
baccinta ta zauna tana cin biscuits dinta da lemo tana kallon film din larabawa duk
da ba ji take ba haka take kallo.

Tana Jin ihun Maheerah da Ahsan suna wasanni iri iri a Palo,kunne ta kasa, ai
tashi Cele tayi ta Dan bude kofarta a hankali ta leka kanta palon taga suna ta jaki
jaki Yana Mata jaki jaki Suka Gama suna ta kokawa iri iri kamar yara,Cele tace bari
mu dauki darasi a nan ake aikata sunna,tana kallo daga Wasa aka Fara romancing sun
manta tana gidan,Maheerah ta bude zip ta fito da Nono sutu sutu dake bata haihuwa
ras dasu Kuma tana da kiba jajir da su abu manya,Cele baki ta rufe tace naga
nononki Maheerah ba abinda zaki fada min kun ganshi a'a'a'a kaiiiiiii can me Zan
gani haka nipples sai kace Kan dan Iska,wannan Abu akushi guda Kai Ahsan ka fiye
hadama ya maka yawa Ina zaka da shi haka.

Sake lekowa tayi taga ya lumshe Ido, tace to ai gashi nan Yama rufe Ido baya so
ba dadi ai tunda naga hakoranta Zaki ya kashe su duk cin zuma to na shanun ma haka
yake can wajen ma magudanar haka take ba komai itama cin zuma ya kamata,a hankali
ta rufe kofar ta dawo ta Dan murda handle ai da gudu Maheerah ta Fara kokarin maida
rigarta,Rufaida ta fito fit sabo da a San ta gani harda kwalla ihu ta ja da baya
tare da dafe kirji tana cewa za a lalatani shike nan an lalatani,Maheerah da Ahsan
ko kunya ta maida rigarta ko a jikinsu tana kallo ma suna ta tsotsar bakin
juna,Cele ta kalle shi tace dan ubanka Kai kayi Mata kishiya baka San dadin komai
ba baki duk cin zuma ya gama da shi me zaka ji,Idon Maheerah ta faka suka hada Ido
da Ahsan ta Masa zancen kurame Wai ya samo wata a daura Masa aure da ita tana hada
yatsa biyu tana kullawa Wai aure,Kai ya girgiza da sauri wai a'a ya maida
hankalinsa ga matarsa suna jira ta tafi taki tafiya ta dawo ta samu kujera ta zauna
har da mikowa Maheerah bra dinta tace ungo ni karbi abarki,Takaici ya Kama Maheerah
ta rasa wacce irin yarinya ta samo da ace ba cikinsu a jikinta da tuni ta sa an
kamata,ko ta Mata wata muguntar ita da gidanta ta hanata sakewa rana Daya ko kwana
daya ba ayi ba,haka ta ja mijinta suka shige bedroom abinsu,Lokacin Cele ta tashi
ta koma daki ta kwanta duk bata Jin dadin jikinta Sam Jin jikinta take Yi ba yanda
ta Saba ba.

Santana mutumin Adamawa ne amma a Sokoto suke da zama,gidansu su goma cif


iyayensu Suka Haifa Mata uku maza bakwai Santana Kuma shine na takwas a gidansu
sauran kusan duk yayyensa ne mutum biyu ne kannensa,suna da rufin asiri babansu dan
kasuwa sannan yayyen Santana mutum uku duk suna da rufin asirinsa su ke kula da
iyayensu da sauran marasa karfi duk da cewa Suma ba a wahala suke ba,Santana tunda
ya taso yake kwaikwayon Mata ko ya dinga daura zanin babarsa tun suna Masa fada
baya ji har ya girma daga nan da kyar ma aka samu ya Gama secondary yace Sana'a
zaiyi ya Fara soya doya da kwai,daga nan ya koma wata state din ya koma har waina
da miya Yana Yi ta siyarwa,ya koma cikin tasha Yana dafa shinkafa da miya da wake
ga waina da miya ga su doya da kwai,tun Yana karairaya Yana canja magana a hankali
ya shiga daudu komai mata amma inda Allah ya taimake shi bai taba neman maza yan
Uwansa ba shi,Yan da kyankyami Wai sai yace warin maza suke,sosai cikin kawayensa
Yan daudu sune suka bashi shawara cewar a kudu an fi samun kudi,sai Suka koma Kwara
state,daga nan sai Ibadan,tafi tafi suna Zama sune Tasha Tasha bariki bariki har
Suka goge a Iskanci Suka fada sana'ar Mata masu Neman maza suzo su zaba su darje
abinsu,Santana bai gama tuba da saduda ba sai da Su Manduwa Suka rasu ya girgiza da
mutuwarsu Kuma yaga tasa karara Allah ya tsallakar da shi tun daga lokacin ya
saduda ya tuba ga Allah Harkar ma baya son tunawa sai dai iya shegen a baki wannan
kuma kafin mutum ya dena to sai a hankali wasu ma ko matan ne har abada basa dena
iya shege sabo da Sabo dole ko Yaya sai kaga bariki tayi musu yawa a wani wajen.

Mudai bikin Santana tunda Namiji ne can gidansu Muka je sokoto a gidan nan bayan
murnar biki har da murnar ya shiryu Yan gida suka hada kida na gaske Suka dinga
tika rawa yanzu duk da Aurenmu Munyi rawa amma bada yawa ba Kar mazajen mu su
gani,Mandula data auri yaro yake juyata kasa shiga tayi tace ba ruwana ya hanani
Star tace ke ni da nake matar malami ma gashi na cashe bare ke,Mandula tace in ya
fara min fada Ni bana son abinda ransa zai baci,dariya ta kamamu Dan yaro karami,
ango Santana da abokansa duk kusan Mata ne sai Yan Uwansa maza sai abokansa da Suka
taso suna tare su biyu rak Mata sunzo bikin Santana daga gari gari duk ba na kirki
wai sune abokansa can aka je aka dauro auren Jamila Jamcy da Abubakar Santana akan
Sadaki dubu dari da Hamsim,Jamcy bata bari ma taga ango ba su Sabreen sune Kawayen
amarya, ana gama daurin auren ango ansha babbar riga ai ganin kida da girgiza ya
tako ya shigo filin rawar ana ta ihu da dariya domin Santana yafi Mata iya
girgiza,ya tiki rawa ya chashe Kamar tsohon dan club ne, aure da yamma likis Suka
Kai Amarya lokacin mun koma zamu karbi Amarya a gidan Ango suke iske mu mamaki ya
Kama Sabreen ta radawa Jamcy tace kin Shiga uku duk kungiyar su Miracle a bikin
gasu nan suna ta iyayi sunzo bamu San a gayyar wa Suka Zo ba,Star ce taga suna
kuskus guda tayi tace a matsayinmu na manyan abokan Ango muna yiwa Amarya barka da
zuwa,Wise tace duk inda aka je mune dai,nace Rana zafi inuwa kuna,Yar Zabil ta saki
guda tace mune a wajen,Barka da zuwa Amarya cewar Mandula Muka shiga dakin,Bayan
mutane sun watse sai Sabreen sai Jamcy sai Kuma mu,Su Sabreen sunyi mukus sun San
basu Isa ba,Mandula tace amarya yau zata karbi Antaina sai a amsheta hannu bibiyu
mune masu siyen baki,wayata na dakko a jakata na Kira Santana,yace Kun taru gani
nan, Namiji daya ne ya sauke shi a mota ya juya abinsa yana masa tsiya,mu Kuwa Muka
tashi muka fice a motar da na zo da ita nina sauke kowacce a gidanta na wuce gida
Nima,Nawwar yayi Shirin bacci tun Yana jirana har bacci yayi gaba da shi,Ina zuwa
abinci naci nayi wanka tare da Shirin bacci na kwanta a bayansa tare da hugging
nasa.

Har nayi nisa a baccina Kawai sai zuciyata ta Fara tashi da sauri na tashi cikin
daren na shiga toilet sai amai amai Kawai nake shekawa,Nawwar ne ya farka ya shugo
toilet din da sauri yace ko dai wani abin Kika ci a gidan biki Kuma, ya rikeni na
gama amai na sannan na kuskure bakina nayi flowshing Muka fito Yana min Sannu cike
da kulawa, ko saman bed ban kai ba na koma toilet na fara sheka sabon Amai yace ko
asibiti zamu je ne? Idona cike da kwalla nace a'a,sai da na gama har wanka ya sake
min ya canja min kaya,yace me Zaki iya ci yanzu Kinga cikinki ba komai nace Data
Kawai nake nema ko goba idan ba su ba bana son komai,yace a Ina Zan samo wani Data
yanzu,nace kyaleni to na kwana haka na koma saman bed na kwanta,yace ni yanzu Ina
Zan samu goba a Daren nan,to ga Apple kici Mana,bana sonta ni ga abinda nake so nan
kawai,Kaya ya saka ya fita wajen me gadi yace Dan Allah Ina Zan samu goba ko Data
yanzu,Ido me gadi ya zaro yace Sha biyu fa ta wuce Oga akwai dai Wanda na sani Yana
siyar da goba sai dai muje gidansa,Nawwar ya shiga mota tare da me gadi Suka je har
gidan mutumin Suka kwankwasa Masa kofa ya fito,Suka ce goba suke so idan akwai yace
Amma wannan me nema me ciki ce kunyi sa'a a kwai ya shiga ya fito da ita kwali guda
manya lafiyayyu Nawwar ya siya min ta dubu uku Suka dawo,Ina Jin ya shigo na mike
yaje ya wanko min su duk ya zubo a bowl yace gashi aci lafiya ya tube kayansa ya
kwanta sai bacci ni Kuwa sai gobata nake ci sai da na koshi sannan na kwanta bacci.

Santana Ango ansha manyan Kaya shadda sea blue ya shigo harda wani nutsuwa,da
kyar Sabreen ta gane shine tace no wonder naga su matar Papa na a bikin Nan ashe
nan ma Kun sake kutso mana rayuwa amma nayi mamakin shiriyarka ka daina daudun ai
Jamcy bata San Sanda ta watsar da mayafin amarci ba tace dama Dandaudu ne? Santana
yace ki godewa Allah sai da na shiryu na aureki da Abaya ne ma haka Ina dauduna
Zaki aureni yanzu kuwa rayuwa ta canja,Sabreen dariya a ranta ta tashi tace Amarya
sai da safe,tana fita Jamcy tace sai ka sakeni nafi karfinka nafi karfin Zama da
kai Santana yace iyyeee bari na cire hular na fito Miki a macena sak ashe yau za a
yita wlh alo tsiya alo danja yau a cikin gidan,galala Jamcy tayi tana kallon ikon
Allah komawa tayi ta zauna tayi lakwas,kice tak ki gani wlh yau sai na sa Antaina
na goge ki tas na Miki wankan tsarki ni Zaki yiwa diban albarka yaja Tsaki Yana
masifa dan ma an samu na shiryu shine ake min Iskanci ana min gani gani matar da
asiri na rufa Mata bata da mashinshini anyi kwantai a gida,Nan Iyayenki murna suke
kin samu masoyi Abubakar Santana na dakkoki sabo da rufawa Oven dinki asiri Zaki Zo
Kina wani magana da wata muryarki a shake Kamar ta tsuntsu Kinga ga kaza nan ci
abarki ni in zaki iya,Jamcy ta kalli katuwar ledar ta kalle shi,yace karki cuci
kanki yarinya ki Danni kaza ki Sha Madara ki daina wani iyayi Kamar Yan 16yrs 30-32
yrs kuke sa'annin Nawwar ne ku guzumaye kawai,Ni dai tunda na maka Shuru ka kyaleni
Kuma haka ehe cewar Jamcy,Santana yace ato ni a Nan baza ki min kwaya ba,kayan
mayen ku da kike Sha ba abinda ban sani ba ke kin taba Shan Kuskura? idan kinsha
kuskure to a ciki wacce Kika taba Sha Hajiya Salma ko Farida ko Hajara duk
sunayensu ne,wannan kayan mayen da ya lissafa duk Jamcy ta sansu amma bata Shan ko
Daya ciki,yace karamar Yar kwaya Allah yasa na kamaki kina Sha Kinga yanda Zan baki
tarbiyya da Antaina ita kadai ta isheki ya shige toilet harda murguda duwawu, yayi
wanka ya fito,harda gadara Yana Jan aji,Jamcy yunwa take ji kazarta ta ci ta bari
taki tashi bata da Niyyar yin komai,Santana yace har nayi Shirin bacci kina me kije
kiyi wanka,tashi tayi Jamcy taga wannan ya fita tsiya tana shiga Santana Yana cewa
a wanke ko Ina da kyau lungu da sako a cude a dirje Kar a manta da hammata
itama,Jamcy sai data Yi dariya tayi wanka ta fito,Santana harda kallonta daure da
towel yace see fine girl ya mike zaune yace sa hijab muyi Sallah, ta saka har kasa
ya jasu Sallah yayi Addua ta tashi ta karasa shirinta tana Fushi tana cika tana
batsewa haka ta saka rigar baccinta peach tayi kyau,hand bag dinta ta dakko da
Niyyar ta Sha kayan maye yanda zata fada saman bed nan take ta sume ko shi Santana
bai Isa ya kusance ta ba abinda Suka shirya da Sabreen kenan,tana duba jaka wayam
babu kayan maye,ta sake dubawa tace a'a tana faman dubawa Santana yace gasu na
kwashe kayan mayen naki ni fa yarinya ba Kalar barikin da ban sani ba kin gansu ta
gansu a gabansa,da sauri ta fada saman bed din tana cewa ka bani kayana Santana ya
toshe Mata baki da nasa,nan take jikinta ya Fara saki Santana anyi Ashawo ansha
daukansa Yana sarrafa Mata yasan duk Kan wata mace da wuri ya samo Kan Jamcy cewa
take ma yayi sauri ya shigeta yace uhm an San maza tun a waje an baki dai dai ke
Maganar Allah ta tabbata danbanza na Yar banza ne,sai gashi Jamcy an bige da
sarrafa Santana bata da control ko kadan, Santana yasha dadi ga Boobs
mashaallah,Bai Sha wahala ba ya shigeta sabo da tana sex dama a waje amma duk da
Haka ta Sha gyara a matse take tsam ba irin Sabreen ba, Santana an ragargaji dadi
itama Jamcy har ta fishi zaucewa sabo da duk kule kulenta bata ci Karo da irin
Santana ba me iya harka,washe gari da safe sai gashi ta Riga Santana tashi sai
kallo take Kare Masa tana tuna daren jiya,toilet ta shiga tayi Brush da Alwala ta
fito duk tsiyarta ita tana Sallah akan lokaci,tashin Santana tayi ya mike tace anyi
kira,shima brush yayi da alwala ya fita masallaci sai da Rana ta Dan kyallo sannan
ya dawo gida,Jamcy an kiyayi Santana sai gashi harda cewa Yaya Ina kwana,Santana
irin me gidan nan yace kin tashi lafiya ana wani Maganar maza irin a dake, kwanciya
Suka sake Yi suna ta bacci tana rungume a jikin Mijinta,sai 11am Suka ji ana
knocking,Santana ya fita ya bude driver ya Mika Masa basket yace gashi inji
Wise,yace kace na gode oh su Wise anji jiki kace Ina godiya Yan banzan Yara suna
kaunata.

Jamcy ce ta fito yace Matar baban kawarki wato babarku Wise ce ta kawo
Abinci,Jamcy tace hmm wannan marar kunyar,ke ki kiyayi kanki Kar na sake ji da ki
zagi su Wise gwara ki zagi babban yayana Wanda muke uwa Daya uba Daya Idrisa ato,
Jamcy tayi mukus ganin ya hade rai, Suka ci lafiyayyen Karin safen su,da Rana zata
yi girki yace a'a za a kawo,ai Kuwa 1:20,pm sai ga abinci Seraline ta aiko,da dare
Yar Zabil ta kawo,Star ta Aiko da Farfe su,Jamcy tace ban taba ganin masu kaunar
juna da hadin Kai irinku ba,inama mutane idan Zama ya hadasu haka akeyi ko ace
makwabci ma haka ake da hadin kai,Santana yace ke dai bari Allah ya hada jininmu ya
jawo Jamcy saman cinyarsa suna soyewa.

Mami Mahmood ya kwarzabeta duk ta rame sabo da Sex ko yaushe ba daga kafa a
Rana sai yayi sau biyar ga dadewa yake bai kawo ba irin jarababben hariji ne na
gaske,Mami sati biyu tace ya saketa baza ta iya ba yafi karfinta,shi Kuma yace
gaskiya bazai iya ba ta hadu Yana Jin dadin sex da ita,Mami gajiya tayi tana ta
daga Masa kafa amma Sam baida hankali Kawai sai ta gaji ta dakko wuka dama tsorata
shi tayi ta nufo shi,ba karamin tsorata yayi ba,Mami ta cilla Masa biro da takarda
tace sake ni,a tsorace ya rubuta Mata saki daya,sannan yace na warware igiyar aure
na Daya ya furta da turanci dama sabo da kasuwa Yana Dan Jin hausa harda gwarancin
hausarsa ya furta sakin,Mami ta dauki takarda abinta ta hado kayanta kaf ta fice
daga Nan sai gida Nigeria,Nawwar tayiwa waya tace kazo airport ka daukeni na
dawo,mamaki ya kamashi yace Mami wai da gaske ke da Kika Yi aure kwana nan har muna
shirin zuwar Miki hutu,bana son surutu idan zaka Zo ka daukeni kazo.
Baffa kuwa hankalinsa yayi Matukar tashi Jin labarin Mami tayi aure a Madina
Kuma balarabe,Bai sani ba sai da Mami ta kwashe sati biyu a gidan miji bai San
lokacin ma har an sake ta ba,da sassafe ya Kira Nawwar ya tambaya Nawwar ya
tabbatar Masa da haka.

Wajen Iyamami ya shiga yana zuwa Idonsa jajir sanye cikin shadda sky ya zauna
bayan ya gaishe ta yace Wai kinji Mamin Nawwar tayi aure a Madina? Iyamami tace Kai
dai dan nan bari haka naji labari kayi hakuri idan rabonka ce zata dawo ka kalli
yanda ka rame akan Salamatu haba Sulaiman duk ka lalace bana Jin dadin ganinka a
haka, ko tsohuwar matarka ce tunda bata da wani laifi ka dawo da ita,Baffa yace har
abada bazan dawo da ita ba ni auren ma na gama shi har abada bazan sake ba na daina
bazan sake aure ba,ai duk ke Kika jawo min gashi nan taje ta auri wani,balarabe me
kudi shike nan Sirrina ya gani,wallahi duk Wanda yayi silar rabani da matata bazan
yafe Masa ba ko waye idon Baffa ya kawo kwalla ya tashi ya fice.

Nawwar Kuwa tare muka je Airport din Ina gaban mota Muka hango Mami ta rame
tayi zuru zuru duk ta wani firgice,Nawwar Yana Fitowa a mota ya dinga sheka dariya
a gaban Mami yace me na fada miki,Zan mareka wallahi Nawwar ta furta,Hannu ya Mika
Yana faman dariya yace muga takardar sakin? Saki uku ne ko Daya,Ina gefe suna birge
ni a Raina nace inama nima Ina da iyaye,mota Suka Shiga Muka tafi gida Ina yiwa
Mami Sannu da zuwa Muna hira har Muka je gida,Mami a part din da su Star suka zauna
Nan ta zauna gaba daya ta dawo gidan a Nan take idda babu Wanda yasan ma tana gidan
sai iya yaranta ko su sulatana Basu San auren ya mutu ba Kawai ance tazo ganin gida
ne sai Murna suke kusan kullum sai sun zo gidan har Auta,yau munje part din Mami
Bayan Sallar Isha muna hira har Nawwar bakina ya cika da yawu sabo da turaren da
Mami ta saka a palon sam bana sonsa duk Kuwa da irin dadin kamshinsa, toilet naje
na zubar da yawun na dawo Muna hira minti daya yawu ya Kuma cika na tashi,Mami tuni
ta lakanci hakan Kawai sharewa tayi,Nawwar ya kalleni bayan ya fito yace karki sa
Mana tashin zuciya irin wannan yawu haka Mami bata da lafiya wurin kwana nawa amma
taki yarda aje asibiti,haba dai a'a Rabia kuje asibiti ai gwara a San mene ke
damunki Mami ta furta da sauri Nawwar yace bazai wuce ciki bane ai ta Sha Miya ma
ta dade Bata samu ba,Kaga Ni bacci nake ji ku tashi ku tafi Mami ta koro mu,muna
Fitowa Mami tace lallai Rabi tayi lafiya da dane da yanzu tana fitsara iri iri,Muna
Fitowa na harari Nawwar nace ko Ina sai kace ciki ne dani Kai baza ayi sirri da Kai
ba ko,shi Kam murna yake sosai Yana farin ciki Ina da ciki tun kafin muje asibiti.

Muna komawa cikin main palo ya daukeni Muka haura sama a saman bed ya direni
ya fara murza ni,kicin kicin nayi bana so a rabeni yanzu tunda na fara laulayi, ya
kalleni yace wai wannan wanne irin ciki ne yanzu da kyar kike yarda dani da kuwa
sai abinda nake so,jiya haka Kika hana kememe,bakya tausayina ne, hakura nayi na
yarda haka na bada hadin Kai sosai Kar ya shiga wani hali,washe gari Kuwa asibiti
ya kaini aka min duk wasu test lafiya kalau nake Kawai Ina da ciki har 4mnths,
Nawwar sai Murna yake fama,a ranar Kuma Malam Abulkhair ya dawo da koyamana karatu
kullum a gidana kowaccenmu tana zuwa har Santana.

Iyashege bamu fasa ba musamman star,yau ma muna zaune Malam Yana zuba karatu
Star sai magana take Masa da Ido Yana kallo shima da idon yake bata amsa,Wise tace
Malam Wai ciwon Ido kake ne? Yace me Kika gani ya basar tace naga sai ka dinga ta
mintsina ido,Shuru yayi Mata yaci gaba da karatu, Yana karatu Star ta dauki biro
tana rubutu yazo har gabanta Hannu yasa a littafin yace da kyau sarkin kokari da
Allah ku tafa Mata,Muka kalli juna sannan muka tafa Mata ba dalili,tunda ya aureta
kullum sai yasa an tafawa Star sau uku idan anzo karatu,nace mu wato bamu da galibu
bamu da gata kullum Star ce me kokari,Star har gwalo take mana.
Ana karatu tayi rubutu a takarda ta dagawa Malam wai Honey ya jiya da dare?
Malam Abhulkhair harda sakin Murmushi Yana Kare Fuska da littafi muka ji yace great
Masha Allah bamu San me ta rubuta Masa ba,Seraline ce tayi tambaya tace Malam
mijina kullum mukan harari juna amma bada fada ba ta sigar soyayya hakan da kyau ba
raini? Malam Abhulkhair ya jinjina kai a ransa yace yaran nan baza su shiryu ba Ina
ganin Iftila'i nikam,a fili yace Alhmdllh Kinga Kamar Me Sunan Tauraro gaskiya tana
da kaifin basira yabon gwani ya Zama dole ba Wai dan Muna da alaka ba ita gaskiya
idan tazo dole a fadeta amma ban taba gani the most intelligent girl irin me sunan
Tauraro ba,Dole mu jinjinawa Iyayenta da Allah ya basu ikon haihuwarta anyi farar
haihuwa,kafin a sameta sai da akayi Addua da alama,dukkanmu Muka bude baki bazai
karatun kirki ba sai yabon Star da iyayenta kullum,Yar Zabil tace Malam mufa ba
taruwa mukayi ba don a bamu karatu akan Star ba ayi Mana karatu mu tafi,yace bakwa
son gaskiya kasar nan ta lalace har kullum mu munfi so a zagi dan uwanmu shine dai
dai idan gaskiya tazo dole a fade ta, nutsuwarta ce ta sa,Star tayi mana gwalo,
Malam yaci gaba da karatu babin Tajweed

Washe gari da safe Ahsan ranar hutunsa ce baya zuwa aiki ita Kuwa gogar
Maheerah ita kadai yau ta Sha fresh milk da snacks ta wuce wurin aiki Ahsan bacci
yake sosai abinsa,Ayusha tazo da nikaf da doguwar riga,Cele Kuwa tana tashi wanka
tayi tunda tayi sallar asuba ta shirya cikin riga da skert dinta sababbi cikin
kayan da Suka siya mata,ta daura wani dankwali irin na larabawa ta fito,kitchen ya
shiga Ayusha tunda ta kalleta sau daya bata sake ba sabo da tsoronta , gas ta kunna
gefe Daya ta dauki kwai har guda uku ta soya yaji hadin Albasa harda Maggi ta gani
wasu Kalar ba irin namu ba,bayan ta soya ta soya dankalin turawanta me yawa ta hada
tea me kauri, sai ta Koma Palo tare da kunna kallo abinta ga abincinta ta zauna
kenan a kasa Ahsan ya fito ya Sha wanka sanye cikin Jallabiya fara tana uban sheki
sai kamshi yake,Murmushi yayi ya kalle ta dai,bata iya gaisuwar su ba tace Salamu
Alayk,ya amsa mata Kuwa Yana Murmushi ya kalli abincin da take ci, shayinta cikin
katon cup din da ya siya mata dan ita duk rashin ci irin na Cele tafi karfin irin
cup irin na su Ahsan.

Kallon cup din yake da irin shayin dake ciki yana kunshe dariyarsa a
cikinsa,wani sabon bread data dakko a kitchen din me kyau ga laushi haba har lumshe
Ido take tana korawa tana ci Kamar Wasa yaga ta cinye komai ta shanye komai,ya zaro
Ido Yana kallonta ya gani ko zata iya tashi sai yaga ta mike tsaf ta kwashe
kwanikan ta Kai kitchen ta wanke komai ta adana ta dawo kitchen dauke da ruwan roba
tana sha,a ransa yace har space ne na ruwa a cikinta duk abincin da ta cinye, sai
satar kallon cikinta yake shi jaririnsa yake ji Kar a kashe shi da abinci,gashi
yana son taba cikin amma ba damar hakan,ita Rufaida bata San ma tana da cikinsu ba
a jikinta Kawai dai bata Jin dadin jikinta ta rasa dalili.

Da Hannu ya yafito Cele wai taje,zuwa tayi ta tako gabansa tana tafiyar Yan
sarauniyar kyau ta rike kugu tana harde kafafu Kamar dai yanda masu gasar sauniyar
kyau suke Yi tana zuwa gabansa ta tsaya tare da tsuke dan bakinta,Murmushi ya saki
ba shiri kujera ya nuna Mata ta zauna nesa da shi kadan gaba daya kamshinsa ya tafi
da imaninsa ji take idan bata shaka ba Kamar zata suma ta baza hanci harda Mika
wuya tayi dogon wuya,mamaki yake a ransa yanda take clean haka,a haka aka kawo Masa
abinci yaci sannan agogon hannunsa ya kalla me tsada ya tashi ya fice abinsa,yau
shi yayi driving kansa,ita dai Cele tashi tayi ta shiga kitchen ta iske Ayusha tace
da Hausa ke Wai me ake nufi dani ne a gidan nan? na rasa dalilin kawo ni gidan nan
an sato ni maimakon Naga ana gallaza min azaba iri iri amma anyi Shuru sai zaman
lafiya nake yi,ga me gidan sai kirki yake min wai me ake nufi Dani ne,Hannu tasa ta
daki sink tace me ake nufi ne wai an rabani da Kaka ko Yana wanne hali ban sani
ba,Ayusha mukus tayi tana Jin tsoro haka Cele ta gama masifarta ta fice ta koma
dakinta.

Kakan Cele kuwa tunda Agent ta kwashe su har garin Makkah unguwar Shari
mansir inda dandazon bakake suke inda mutanen mu sun gama kashe musu unguwar, Kaka
sai Alfarma ya roka wajen Zama dakinsu su wajen mutum goma a nan ya samu ya
raba,karfinsa ya Kare bazai iya sana'ar komai ba,yayi zaune yayi tagumi Allah yasa
ma Cele ta bashi wasu kudin a hannunsa da su yake lallabawa Yana cin abincin
takari, yau ko wanne matashi ya fice Neman kudinsa sai shi Daya a daki ya zuba
tagumi yace Ina amfanin Zama na a kasar nan babu Jikata gatana itace komai nawa
mene amfanin zuwana kaddara ta kawoni gashi an sace min Rufaida ta maganin Kuka
na,na gama Shan kaddarata tun Ina yaro har na tsufa na Gama amsa jarabawata ta
rayuwa gashi yanzu kaddarar Cele ta shafeni Ina Zan Sa kaina me zanyi da ya wuce
bara bai sai Sanda ya Fara hawaye ba yace Allah yasa a kamani a maidani kasata
Najeriya Banga amfanin zamana ba,tashi yayi ya fito da katuwar rigar shaddarsa ya
mike titi Yana tafiya sai ya samu inda yaga askarawa Yan Sanda sai yaje cikinsu ya
tsaya Wai Dan a kamashi a dawo da dashi Nigeria amma sunki kula shi, Kuma Yana
kallo zasu bi wasu takarin da gudu su zuba tsere amma shi basa kulashi,a haka Kaka
yake gararinsa a kasar har ya samu ya sauke Umrah Cele ta Sha Addua a dakin ka'abah
Allah ya bayyana Masa ita,ba Wanda ya Kama Kaka kamar Dan kasa haka yake harka har
kudinsa Suka Kare ya Fara bara a hanyar zuwa Harami wato dakin Allah a hanyar yake
zama ana ta bashi sadaka da haka yake ci yana Sha,so yake a kamashi a dawo da shi
Nigeria amma anki ga Wanda basa son a Kama su amma sai kamasu ake banda shi.

Mairo cikinta ya girma tunda taje kasar take sana'ar tuwon shinkafa tana kaiwa
gidajen Baki masu zuwa aikin hajji Hausawa, ita kuwa Sadiya tana zuwa taji hausawa
takari ana samo musu mazaje suna aura,duk aure daya za a baka kimanin dubu dari
biyar wasu sana'arsu kenan sai kiga mace a kankanin lokaci tayi aure goma ma Sabo
da wannan kudin, Sadiya tace ita baza ta iya siyar da abinci ba aka samo Mata
Balaraben Yemen aka daura aure ta samu dubu dari biyar cas ta tura da kudin
gida,babarta sai Murna take daga zuwa arziki ya zo bata ma San aure tayi ba,Sadiya
wani wulakantaccen gida ya ajiyeta me dauke da daki Daya tal komai a ciki toilet da
kitchen,sabo da ya dauki bakakenmu Basu San me suke ba sannan kudi suke biya suna
auren dandane da su, ana Kai Sadiya ya Fara sassakarta ba ji ba gani,gashi bata
Saba ba,bata hutawa da Antaina ko 2 weeks bata cika ba ta fito Amma tana yin Idda
ta sake auren wani Dan kasar Siriya,shima dubu dari biyar,Ashe shi Kuma burinsa
Kawai ya auri bakar fata ya dinga kallo Yana dariya shike nan burinsa, Sadiya ta
tare ya shigo yace tayi tsirara haka yake so ya ganta,haka tayi to tasan kudi ya
biyata ta tube Kaya ya zurawa surarta Ido Kamar Yana gidan zoo sai ya sheke da
dariya yace ta juya ta juya Nan sai dariya hahaha Yana muzantata,yafi karfin ya
taba nononta da hannu sabo da haka ya jawo sandarsa ta karfe da yake yawan rikewa
dake ya Fara manyanta ya zauna da sandar yake sawa Yana zungurar dukiyar Fulanin
Sadiya,kullum aikinsa kenan Yana shigowa gidan zai hau dariya Yana kallonta Yana
nunata da yatsa,Sadiya abin ya isheta ta Fara Masa rashin mutunci tunda tana Jin
turanci shima Yana ji,dama abinda Basu fiye so ba ka zagi uwarsu Indai ka zagi
uwarsu to har abada su da kai,ko dai su koreka ko kaci ubanka,ta zagi uwarsa da
larabcin data Fara koya,domin ita Sadiya ita da Mairo suna zuwa cewa Suka Yi zagi
Kawai za a fara koya musu,takari Suka koya musu zagi da larabci iri iri,da su
Sadiya tayi amfani sabo da son kai shi duk abinda yake Mata na cin mutunci bai gani
sai shi sabo da ta zagi uwarsa,ai Kuwa anyi rashin sa'a Sadiya sai da taci dukan
tsiya sannan ya saketa ya koreta.
Mairo ma Allah Allah take ta haihu ta fara aure auren kudi,tana da ciki sha'awa
tana damun Mairo gashi ta Saba da namiji,a cikin takari da wasu bakin larabawa suna
Neman Mata me ciki akwai Wanda su sai me ciki suke zina da ita suna biyanta makudan
kudade,Tuni Mairo ta fada Harkar tana dafa tuwonta na siyarwa tana Neman maza da
cikinta ana biyanta kudi musamman da taga bata da girman ciki idan tasa babbar
Abaya ma ba a ganinsa sai ka zaci kiba ce kawai.

Cikin matan da suka Zo da Cele Kuwa gidan Samira da Wasila aka kaisu yaran Mata
ne Suma hausawa sunfi su talatin a gidan duk matasan Mata ne gaba dayansu Harkar
lesbian suke madugo har matan larabawa suna Neman su suna biyansu aikinsu kenan,
Samira tuni Suka jata cikinsu Suka fara Yi da ita,Wasila Kuwa sunyi sunyi amma taki
yarda sannan Allah ya tsareta,tace Neman kudi nazo ba lalata nazo ba na rasa inda
zan Yi sabon Allah sai nazo har dakin Allah,dama ta iya lalle iri iri ta iya kitso
Kawai ta Fara sana'arta ta siyo kayan yi ta Fara Neman kudinta Kuma Allah ya sa
Mata Albarka tana mugun samu kudi har ma ta tashi ta bar gidan inda su Samira suke
Alfasha ta koma gidan takari mutanen kirki Wanda su dama kudin suke nema sun maida
Kai Kuma ta hanyar halak suke nema dama wasu ke bata wasu.
Bangaren matasan Mazan da suka Zo tare da Cele Abdul,da Naziru bread suke
sarowa suna siyarwa bakin gidajen Alhazawa sosai suke abinda ya kaisu,Musty kuwa
Wanda ya taba kaiwa Cele hari shi tuni daga Neman Mata sai ya shiga kungiyar Yan
luwadi,an samu lalatattun larabawa da suke Yi da su suna biyansu kudi yanzu zaka ga
mutum ya Zama me shegen kudi layin Musty ya dauka shi.

Ni Kuwa Rabi laulayi nake yi sosai,aiki ma ba komai nake yi ba,ga Nawwar bai
zama aiki ya rike min shi kullum sai dai waya Yana tambaya ya jikin,Mami ce ke kula
dani,ko Riga bana so na saka sabo da jikina ji nake kamar ana rura min wuta kullum
da kyar nake saka vest da skert kullum Ina cikin toilet Ina shiga cikin ruwa na
Zama Kamar kwaduwa ko nace agwagwa,Mami bata sanin wani abin Dana ke aikatawa bata
San har akan kankara kwanciya nake ba, yau ma tunda na samu Nawwar ya fita na dakko
Kankara katuwa a fridge dama ruwa nake samu na zuba a bowl din silver da wuri take
min kankara,na dawo bedroom dina,na cire kayan jikina sabo da tsiyata ko pant babu
na zuba kankarar na barbazata a kasan tiles da ruwan sanyin ga wata Ina Sha sannan
na kwanta a Kai Ina malelekuwa a saman kankara Ina Jin dadina Ina tauna wata
kankarar Ina lumshe ido, Nawwar ne ya dawo yayi mantuwa ya kamani a Haka kankara ba
kadan ba, Innalillahi wa Innailayhirraju'un ya furta tare da Dora hannaye a Kai ni
ya tsoratani ma da katuwar kankara a bakina nace lafiya? yace kashe kanki zakiyi
shi yasa kullum mura taki Kare Miki kin San idan sanyi ya kamaki wlh munga ta kanmu
shike Nan dana Nimoniya ta kamashi Allah ya tsare Hannu yasa ya dagani Yana fada
yace dan Iskanci harda yin tsirara ki kwanta haka,Allah ya shiryeki,kankarar dake
bakina ya kwakwule da hannunsa,nace ni gobara akeyi a jikina kullum sai naji wutar
ta Kama a jikina ko ina, Fitowa yayi yasa aka kwashe gaba Daya fridge din gidan ya
maida su bangaren Mami ya fada Mata,yace karki bari Rabiah ta dauki ko ruwan sanyi
a fridge,Mami tace haba shi yasa kullum sai naga ta saka ruwa a silver sau biyu sau
uku a Rana Ashe kankarar take dauka bata San Illar hakan ba,ganin su Mami sun gama
da matsalar sai na koma na samu Kaya me kauri na jikata da ruwa sharkaf na saka
kayan haka Ina Jin dadin jikina,Nawwar yana sake kamani sai ya tasa keyata tare
muke shiryawa ya tafi dani Office, a can din ma fada muke Yi a tiles nake
kwanciya,ga karatunmu Muna Yi duk mun Fara gogewa Kawai sai ya kaini makaranta ya
sani a Ss3 kuka wiwi nake yi, yace tunda kullum bakya Jin magana ke sai kin shiga
sanyi ai gwara na saki a makaranta ki godewa Allah ba Jss1 na kaiki ba, kuma idan
baki karatu ba ki ci duka,a Dole nake saka uniform harda Hijab na tafi school,sai
gashi an kawo su Sera dukkanmu ajinmu daya banda Wise ita tana da degree ma
Ni idan naje makarantar ma bana ganewa sabo da laulayi kowa yana sit ni Ina kasa
a zaune a haka nake karatun Yan aji suyi ta kallona, gajiya wasu matan Suka Yi Suka
ce Rabia kalau kike kuwa ke kullum a kasa,nace ciki ne da ni mijina nane ya min
ciki,Yan aji sai dariya suke suna Jin kunya wata a ciki tace ai ba sai kince
mijinki ne ya Miki ba,a'a ai karku kaini inda banje ba kuyi zaton na shege ne to da
ubansa Ina da aure ku Kuna ganina kun San ni ba sa'arku bace,babban Kai ce ni na ja
tsaki na kwanta a kasa sosai Kamar ina dakina har aka tashi ni yau na kasa tashi ma
Sabo da kwailo irin nawa,Star sun gaji da halina sun kyaleni tafiyarsu Suka yi,
Nawwar daukana yazo yi da Kansa yaga har Yan school sun Kare bai ganni ba,wata Yar
ajin mu ya tambaya yace Rabiah fa? Tace a aji muka barta ta kwanta a kasa kullum a
kasa take kwanciya ko ta zauna ka tambayi ma kawayenta su Star kaji ,motar ya bude
ya fito duba ajujuwan har ya hangoni a ajinmu a kwance jakar makaranta tana gefe
Ina ta bacci na, Yana zuwa ya tashe ni yace Wai me yasa ke gaba daya baki da
dauriyar wahala Kamar a kanki aka Fara ciki,tashi mu tafi kalli uniform dinki duk
yayi dirty Kamar Yar pre nursery, tashi nayi Ina harararsa nace wlh da Zan iya sai
na dawo maka da cikinka jikinka duk waye ya jawo min wannan halin da nake ciki idan
ba Kai ba,Ni na taba lalura irin wannan ma Sai a gidanka,dariya yayi yace nima da
Zan iya kwace yarona zanyi karki kashe min shi da sanyi,Jakar tawa ya daukar min na
fito Muka tafi,Muna komawa gida komai shi ya min har wanka,ana wanka sai dadin
ruwan nake ji ruwan sanyi ne nace dan Allah Kar a gama wankan nan, sabo da muguntar
Nawwar sai ya danna ruwan zafi ya sirka ruwan ya dawo me dumi da wuri nace an gama
ya Isa na fita tas, a toilet din ya rikeni ya dinga aika min da sakosa na soyayya
dukkanmu ba Kaya a jikinmu ya rungumeni tun bana maida Masa martani har na saki
jiki sosai Muka jiyar da junanmu Dadi sannan Muka sake wanka tare da tsarkake kanmu
muka fito.

Kwanan Cele biyar a gidan larabawan Maheerah matar gidan tsakaninsu sai harara
da kyama, Ahsan ne kadai yake saurarenta shima Kuma ba zama yake Yi ba a gida, ko
me aikin Ayusha itama wariyar launin fata take nuna mata,mamakin da Cele take Yi me
Suka ajiyeta suke Yi da ita a gidan Kuma game da abinci sai abinda taga dama take
dafawa abin Yana daure Mata kai a haka Cele ta cika wata guda cif bata taba ko leka
tsakar gida ba kullum tana kulle a gidan kofar ma baza ta budu ba tayi tayi ta Gane
amma abin ya gagara,tana haka Kawai sai taji ba abinda take bukata sai Namiji bata
San tana da ciki ba,sannan ga kwadayi dake damunta abinci sai ta zaba,sha'awar tafi
takura mata,sannan turaren Ahsan da yake sawa ji take idan bata shaki kamshinsa ba
kamar zata mutu sai yawan bacci da kasala da Suka taru Suka Mata yawa,ta kasa gane
kanta ta rasa me ke damunta, ana haka sai Cele taji tafiyarta ma ta canja tana Jin
wani nauyi a jikinta tafiyarta kamar agwagwa haka take Jin tanayi amma a fili babu
me ganewa,ita kadai tasan me take ji Kawai tafiya tayi nisa kwanaki na ja sai ta
Fara jin kamar anyi motsi a cikinta ai da gudu ta fito,wani wawan birki ta ja ganin
Yan uwan Maheerah suk zo ganin me cikin da aka yiwa dashen ciki su biyar da su Mata
uku maza biyu a matan akwai dattijai guda biyu daya itace Maman Maheerah sunanta
Fatima suna ce Mata Ummu Omair,Su Uku ne yaran data Haifa Omair shine Babba sai
Maheerah sai kanwarta Jasmin wacce tana cikin Wanda Suka zo,Daya macen Kuma Babba
ce itama kanwar Maman Maheerah ce Najwa.

Mazan biyu kuma baban Maheerah ne Omair sai dayan Wanda kanin Baban Ahsan ne
Rayyan zaune zagaye suke da abinci iri daban daban irin nasu na larabawa ai sai ci
suke suna labarinsu da larabci akan cikin,Maheerah ce tace tana basu labari da
harshen larabci tace ai da amincewarta kafin ma a kawota gidan Nan sai dana biyata
wajen million uku sannan idan ta haihu za a biya wasu,Basu sani ba ashe Ahsan ya
bata kudi ta cinye sisi bata ba Cele ba,Kanin Baban Ahsan ne yace amma ta taba
haihuwa ko na ganta tayi karama ne,da sauri Maheerah tace haihuwarta uku yaranta
biyu a Nigeria Daya Kuma a nan ta haife shi a Saudiyya amma da yayi wayo sai ta
kaishi Nigeria wajen iyayenta, suna ta Jin dadi suna murna ana ci ana sha,Kanin
Baban Ahsan Rayyan shine ya yafito cele taje Wai,ta taka taje har gabansa tare da
tsugunawa Kawai to ita bata Jin yarensu,Yana Murmushi ya dafa kanta kallonsa tayi
tana Masa murmushi,Dangin Maheerah kuwa in banda hararata ba abinda suke Yi gaba
dayansu musamman Ummin Maheerah sai kallon wulakanci suke min,ba boye boye Ummu
Maheerah tace me yasa bata sa Hijab da nikaf a gida ta zauna haka tana shiga yanda
taga dama ga mijinki a gidan yana kallo,Ahsan yace tunda an dakkota bai dace a
takura Mata ba,masu ciki suna yawan Jin zafi ba sai ta sa komai ba tayi shigarta
shi bai da matsala ai na Dan lokaci ne zata haihu ta tafi,ita dai Cele bata San
meke faruwa ba gaba Daya Bata Jin me suke cewa tashi tayi ta koma bedroom sai yamma
likis Suka tafi,Maheerah tana da aikin yamma Kawai Ahsan ne ya kaita ya dawo, Yana
dawowa har da su Ice cream ya siyo wa Cele,dakinta yayi knocking ta bude tare da
Fitowa ledar ya Mika mata ta karba ta duba Ice cream ne da zam zam da wasu abubuwan
na ci,taji dadin ganin ice cream din tana ta murna nan take ta dauki roba daya ta
bude ta fara sha,Hannunta ya riko ta fito ta zauna a kujera sannan ya kunna mata
kallo tana Shan Ice cream dinta cike da nishadi,ji tayi anyi wani motsi a cikinta
zumbur ta mike,da sauri ya kalleta ganin duk ta firgice,ji tayi an sake motsi sai
Kawai ta ajiye Ice ream dinta ta fashe da kuka ta rasa ta yanda Zata Masa bayani
bata da lafiya, cikinta ta nuna Masa tayi motsi tace da hausa motsi nake ji haka
nake ji a ciki ana matsawa ana zamewa ana yin sama sai ayi kasa,sai naji an koma
gefe sai naji ana matsawa a hankali ana zullo,Ahsan yace bai gane ba ta dinga gwada
Masa yanda take ji tana hawaye tana nuna Masa cikinta,Riga da skert ne a jikinta
Kalar na larabawa sai ta dage rigar cikina ya bayyana Ahsan Kansa ya Dora a saman
cikin har da sa kunnensa a saman cikinta, a hankali taji Yana shafa cikin shi Wai
dansa yake shafawa,dama kadan Cele take jira matsananciyar sha'awa na damunta ta
zaci romancing dinta zaiyi bata zaci dansa shi yake tabawa ba Yana gamawa ya jawo
rigar ya rufe Mata cikinta ya matsa,kamshin nasa bata so ya bar hancinta kanta ta
tura a kirjinsa tana shakar kamshin,mamaki da tsoro ya kamashi sai kace akuya sai
tunkuyar Masa kirji take,Ahsan harda cewa Hajja Haram Haram....Cele tace ni daka
taba min ciki fa,ta sake makalkaleshi tana Jin kamshi sai jawo Masa farar
jallabiyar take zuwa fuskarta gaba daya.

Ina godiya masu sharhi

AsmaBaffa
[8/9, 10:59 PM] +234 806 192 9616: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA

11-15

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
ZAINAB USMAN

PAGE NAKU NE
Mom Khalisat
Ummin Sadeeq
Jummai Juhud

Mikewa yayi tsaye da sauri Kamar Cele zata Masa fyade Yana furta
Haram...Haram Hajja,da Hausa tace Kai ka kasan wani haram can da yawarka,tsaye ta
mike ya fisge zai fece ta shatilo kafafunsa ya fadi a kasa,Ahsan shi da kanshi sai
da yayi dariya yana Namiji mace ta kayar da shi har kasa, Cele Yar ta kife komawa
tayi ta cakume shi har gashinsa take shinshinawa sai kace mayya sabo da shinshinar
kamshi Kawai ta takurawa bawan Allah,karfi ne bai sa ba Yana lallaba cikinta shi
bai iya fada bama,cele harda uban nishi na gajiya tana Maganar Yan daba tane cewa
yawa kake fa Baabaa kana yawa dalla ka tsaya Kamar wani dan iska ni ba fyade Zan
maka ba kamshi kawai tana tura hancinta wuyansa,kyaleta yayi sabo da cikin da yake
jikinta,ji tayi ana motsi a cikinta ta mike tsaye zumbur ta dage iya karfinta ta
durmawa cikinta duka tace micijin ciki ne ta rasa me zata kira sunan miciji da
Larabci Kamar zata yi kuka tace shi yasa nake da ci yanzu ashe micijin ciki ne da
ni wayyo ya sake yin zullo ta dage rigarta sama,da hannu Ahsan ya tambayeta mene
ne? ta rasa me zata ce cikinta ta nuna tace Sirasil wai kyankyaso ne a cikinta
tunda bata san sunan miciji ba da yarensu,Laptop dinsa ya jawo ya koma kujera ya
zauna tare da dora system din a cinyarsa ya kirata tare da nuna Mata gefensa ta
zauna,da zancen kurame yace ta kalla ya kamo pics din mace me ciki a fili ga
jajiririn nan ana gani a waje irin na littafin likitoci ya nuna hoton ya nuna
cikin Cele da yatsa yace irin wannan ne fa a cikinta,Cele da sauri ta Bude baki
tace Iskanci nayi da ubanwa nayi Iskanci da Zan samu cikin ni ko kirji na ba a taba
tabawa ba Ina Zan samu ciki kaji balarabe yo a Oat na Sha? Ko a cikin shayi
nasha,Yana kallonta tana ta surutu,laptop din ta karba dai dai wajen Google ta
rubuta miciji da hausa sai ga pics din miciji ta kalli katuwar messa anaconda tace
itace a cikinta,Ahsan ya dinga dariya ya zaci ta sani tsokanarsa ta ke Yi,Kansa ya
nuna da yatsa ya furta sunan Maheerah matarsa sannan ya kamo Mata pics din jariri
ya nuna Mata cikinta Wai shine a cikin cikinta,Cele tace wannan baya ganewa, sake
karbar System din tayi ta rubuta wakar Kawu Dan Sarki ingallo sai ga waka,Cele tana
ji har da kada kai ita bata rawa, Ahsan ya tsura Mata Ido tana ta bin wakar gata
video shima Yana kallo sai dariya yake yana kallon wakar, Da zancen kurame yace
tayi irinta ya gani,Cele tace sai da ya tashi su gwada tare, da sauri yace lah,wata
wakar ta canja harda zabura tayi wani uban tafi tana rawa a zaune harda dafa kai
tare da tamke baki irin shegiyar nan.

Juyowa tayi suka hada Ido gabanta ya fadi gaskiya Ahsan karshe ne a kyau ta ko
Ina ya hadu ba karya a hankali tace kasan ka hadu,kyakyawa ne Kai,Zan iya lasheka
na cinyeka danye, da zan sameka wannan da nayi yanga a Nigeria da Zan sameka to ai
da nayi fanka,fari tayi masa da Ido da sauri ya dauke Kansa Kar ya kalli Haram wai,
Ahsan ta furta ya juyo a nutse Kamar abin kirki wani fari ta sake Masa harda kashe
Masa Ido daya,mikewa yayi Yana cewa Subhannallah Subhannallah,dariya tayi ganin
yanda yake gaggawar barin gidan gaba daya kamar Yana Jin me nake furtawa da yarena.
Maheerah yaje ya dakko a hospital parking yayi a hospital din Yana tafiya a
hankali likitoci suna ta zirga zirga,asibiti ne hadadden gaske,lift ya shiga zuwa
Office dinta Yana kaishi Hawa na shida ya fito tare da takawa har Office dinta ya
manta bai Mata knocking ba Kawai ya murda handle a hankali ya shiga gaba
daya,daskarewa yayi a tsaye ganin Maheerah da katon balarabe tsohon zaurayinta
Hussain shima likita ne suna kissing juna yana murza Mata Boobs da harshen larabci
yaji tana cewa ya akayi har yanzu ban samu ciki bane mijina ya kasa bani ciki kaima
Naga matarka tana haihuwa ai amma ya akayi ka kasa,Likitan Hussain yace ai ke
matsalar a kene baza ki haihu ba mahaifarki baza ta iya daukan ciki ba kin sani
kema,Maheerah rungume shi ta sake yi tace zamu ci gaba da Jin dadin mu ko Zan samu
na dace mahaifata ta dauka,Ina son mijina sosai amma mijina ya min kadan,Ahsan a
hankali ya juya da baya ba tare da sun kula ba,Fitowa yayi tare da fadawa motarsa
ya zauna a ciki ya dafe Kansa bai San Sanda ya Fara hawaye ba sabo da bakin ciki da
bacin rai dama su kishi Kamar hauka,sai da ya gaji sannan yayi Addua a motar ya
goge hawayensa ya Dan huta Kamar ma baiyi kuka ba,waya ya dauka ya kira Maheerah
sai da ya kirata sau uku sannan ta daga tare da harshen larabci ta furta masoyina
kazo gani nan Wayar ta kashe ta sake yiwa Hussain kiss sannan da kyar Suka rabu ta
fito,Ahsan Idonsa ya runtse nan take idonsa yayi ja Kansa ya fara masa ciwo sabo da
tsananin bacin rai,abinda yake tunawa yasan Maheerah ce da matsala mahaifarta baza
ta iya rike da ba amma ya hakura ya biye Mata Suka Yi dashen ciki gashi taci
amanarsa ashe ta ma dade tana cin Amanarsa.

Motar ta shigo a hankali ta kalle shi cike da nishadi da kulawa ta shafa


gemunsa tare da tambaya noorul qalb me ya faru lafiya? tana tambaya da larabci,Kai
kawai ya girgiza Mata yace Kansa ke ciwo Kuma ya Sha magani tace Sannu Allah ya
baka lafiya tana gyara nikaf Kamar mutuniyar kirki.
Cele tana Palo ta tara Apple a gabanta tana ta faman ci,a fili tace na rasa
wannan bala'i da ya sameni a kasar nan nidai ci ci ta sake ballar Apple tace ga
dadi har Ido take lumshewa tace na daka bai kalli gari ba garin Dadi ba kusa ba
uhmmmm.....tana taunawa tana ci tace ga sha'awa to sha'awar namijin na mene haka,
aure nake so ta bawa kanta amsa tace Allah ka hadani da Kaka nace Kawai yayi min
aure,to iyayena wasu iri ne nasan Baba ma ko cokalin silver bazai siya min ba bare
gashi Kaka ba kudi ba ya zama dole na nemi kudin aurena.
Sallama Ahsan yayi Cele ta amsa ta kalli Maheerah ta rike hannunsa Kawai sai
taji ba dadi bata so taga hanunsu rike ba tana shakar mata kamshin abokinta cewar
Cele aa fili tana ballawa Maheerah harara tana Jan Tsaki,tafi tayi ta hau murguda
baki tana fari da Ido irin na rashin kunya tana gatsinawa Maheerah fuska,karfin
hali kenan tashi tayi tayi Kamar kitchen zata je ta tsakiyarsu tazo zata wuce ta
tsinka hannun da Maheerah ta rike masa, Maheerah Kamar ta soke Cele da wuka,Cele
Kuwa mamaki takeyi yau Ahsan fuskarsa ba Rahma gaba daya ya canja lafiya,Maheerah
ce tace muje ka kwanta ka huta Noorul Qalb,bedroom suka shiga Kawai Yana binta sai
da ya kwanta a saman bed sannan yace Dan Allah ko zaki iya fita nafi bukatar zamana
ni kadai,Maheerah tace ba damuwa Habibi ta juya ta fita,Kansa ya dafe yana Jin
azabar ciwon Kai da zazzabi ya rasa ma me zaiyi.
Maheerah Kuwa tv ma ta kunna abinta aka kawo Mata abinci lafiyayye taci abinda
take so ko kula Cele bata yi.

Sadiya da mafi yawan matan da Suka Zo duk yanzu sunyi fari tas sun samu man
bleaching a wajen takari suna siya suna shafawa sun Zama fararen dole,fari Kuma
marar kyau mummunan haske marar kyan gani kana gani kasan farin Mai ne, Sadiya
yanzu bakin balaraben Sudan zata aura shima kudi zata samu,yau mairo bata Kai
tallanta ba sai ta kasa gumama a gefen kwalta hanyar harami,duk ga takari nan Mata
da maza sun kasa musu Kaya a gefen titi abinda basa so,Motar ruwa ce tank tazo
Kawai ta saki ruwa a titin Yana tafiya da kayan da Suka kasa gaba Daya Suka
hargitse suna faman kwashe kayansu larabawan nan ma'aikata ba abinda ya dame su
Kawai sun dauke su wasu banzaye Kawai titin ake wankewa ga motoci masu mopping suna
tafiya a hanya ana goge titi ko Ina Kal kal,suna kwashe Kaya askarawa Suka Zo masu
kame sai gudu takai takai ko wacce takari ko da Namiji ne sai gudu Kawai ba
tsayawa,Mairo da kyar ta Sha sabo da cikinta ya tsufa gaba daya,Samira wacce suka
dauki wankan Abaya sun fito kenan Suka samu ana kame wani Dan Sanda ya bisu suka
Sha kwana Samira tabi ta wani lungu Wanda ashe baya bullewa Dan sandan Yana zuwa ya
riketa tare da zaro waya Yana Kiran yan Uwansa ma'aikata su zo, kafin kace me
Samira ta Masa wawan duka a hannun ta hambereshi ta fisge Wayar ta kwashe da gudu
ta bar lungun tana gudu a haka ta kashe wayar gaba daya sai gidansu tana cewa na
samu waya a banza.

Wasila kuwa ta dakko soyayyun kajinta zata Kai gidan bakake Kawai sai ji tayi
an dauke daron kajin dake kanta tana juya taga Yan Sanda sun juye kajin a cikin
shara suna cewa da larabci bata rufe abincin ba duk Kura da cuta ta hau Kai zata
siyarwa mutane Suka taka zasu kamata itama ta kwashe da gudu tana gudu ta hadu da
Khulsum itama takari ce Suka kwashe da gudu tare suna gaba Suka rankaya da wasu
takarin Yan Sanda ta ko Ina sauran sun hakura sunga su Wasila baza su kamu ba amma
wani Dan naci mutum daya ya bisu har layinsu ai Kuwa takarin Suka hadu tare da Masa
dukan tsiya Suka kwace Masa waya da kudin Dake aljihunsa Suka fece,Wanda aka Haifa
a can Kuwa Wanda ake Kira da Yan agulla suke yiwa babaken mu Yan uwansu dan Kira
Kamar su ba bakake bane sabo da Kawai su sun Zama Yan kasa in Suka ga wasu ko aikin
Hajji Suka je sai su dinga musu dariya Suna musu Dan Kira da fito kana ganinsu
kasan basu da tarbiyya duk gashinsu sunyi kitso wasu sun Masa gyara na Yan iska.
Bayan kwana biyu Sadiya ce ta fito da Yamma likis zata je siyayya ta hango
dandazon Yan agulla sunyi dandazo wasu a saman mota a zaune sunyi parking sun saki
kida suna ta rawa wasu Kuma suna tsaye suna ganin Sadiya Suka Fara nunata suna
sheka dariya suna siiiiiii,tsautsayi yasa Sadiya ta juya ta kalle su sai kuwa Suka
Fara daga Mata gira suna kashe mata Ido,da larabci ta zage su duk Suka biyota tana
gudu suna binta sai da Suka kamata Suka Mata dukan tsiya sannan Suka tattabe Mata
nono Suka barta nan tana kuka suna ta dariya tare da tafawa Yan Uwa bakaken fata
haifaffun can.

Santana a kitchen yake yana taya Jamcy girki duk wani shaye shaye ya gama sa
wa Jamcy Ido bata Isa tayi kwakwaran motsi ba Yana kula tun bata Saba ba har ma ta
saba, Jamcy tana kallonsa tace oh ashe haka ka iya girki? Santana ya kashe Mata Ido
daya yace ai mace ma Sai dai ta biyo bayan mu,Saura kadan fa Dangote ya dauke ni na
dinga Masa girki a gidansa Allah ya tsare Nawwar yazo yace Sam aure zaka yi Santana
ban yarda ba,to abinka da me kudi Santana ya tafa hannaye yaci gaba da cewa nace sa
ranka a inuwa Nawwar an gama Indai Santana ne ruwan sanyi ne,shine na taimakeki
nazo neman aurenki Kawai dan muga karshenku ke da Sabreen Amma Allah ya taimakeki
local government ta fanshe ki kina da sweet kin tafi da zuciyar Santana idan kinyi
biyayya ba abinda bazan Miki ba amma idan Kika tsaya shirme da shaye shaye kishiya
farilla,dariya Jamcy take yanda yake magana harda wani iyayi yake mata,lips ta turo
Masa tace ungo ya bata kiss muahh tare da furta ko ke fa amma ki zauna kina shaye
shayen banza kina biyewa Sabreen me kugun lion haba abu wani tsukakke ,Jamcy
dariya take wato Sabreen ce me kwankwason Lion Zaki kullum sai Santana ya Mata
gorin shaye shaye,Yana gama girkin ya kalleta yace to Yar kwaya a tayani kwashe
abincin,Jamcy tace ni bana son sunan nan gaskiya yar kwaya fa,idan kinyi zuciya ki
daina,ai na daina ka bini a hankali yace better dakko muje muci kizo ki goyani,kana
namijin Ina Zan iya,yace yau wlh sai kin daukeni gaki nan katuwa ni Ina Naga
nauyi,Jamcy tace hmmm Kawai a ranta tace Ina ganin kaddara a nan.
Suna gama cin abincin ta mike tace to Zo na daukeka,Santana yaje ya dane Jamcy
dama gata katuwa sai data iya daukan Santana sabo da rashin kibarsa,dalaf ta dauki
Santana harda juyi da shi,yace Amma kin taba aiki a gona ko? Jamcy tace Kai karfi
ne dani,yace harda karfin kwaya ma gaskiya,dariya tayi tare da ajiye Santana,sake
daukan Santana tayi tana nishi,Sabreen ce ta shigo dauke da sallama,Baki ta saki me
Zan gani haka? Santana ya karasa Mata Namiji da suna Hajara ko,soyayya ake ke tunda
kin kasa,ke Yar nan rufawa kanki asiri ki samu Wanda zaiwa local government dinki
aiki,Kinga ki kiyayi kwayar nan baza kizo ki maida matata ruwa ba gashi na samo
kanta har goyani take karki zo ki dinga dagula min iyali ato,Sabreen dariya ma ya
bata Zama tayi ta ajiye Jakarta a gefe Santana yace gata nan kuyi Hira Amanatun
Amana wallahi idan Kika bata kayan maye yau sai kinci dan banzan duka a gidan
Nan,Sabreen tana kallon ikon Allah ta saki baki.

Wise ce taje da sassafe part din Iyamami zata gaisheta sabo da ta hanata zaman
lafiya duk da tana zuwa gaisheta gwara ta sake dagewa ko zata samu ta kyaleta ta
zauna lafiya,ta sameta a Palo Baffa Yana gefenta shima Papa Yana zaune,Wise ta
durkusa tace Ina Kwana Iyamami,kallonta Kawai tsohuwar tayi tana tabe baki tace yau
Kuma kinibibi ne ya tashi wato sai da Kika ga Ina tare da yarana Kika Zo gaisheni
sabo da suce kina da biyayya ke ta gari ce,Baffa yaji ba dadi Iyamami taki shiryuwa
yanzu abin ya koma Kan Wise,tashi yayi ya bar part din ma Sabo da takaici,Shima
Papa yaji haushin irin wulakancin da Iyamami ke wa matarsa tashi yayi kawai ya bar
palon,Wise tana tsugune tace Dan Allah Iyamami idan wani Abu na Miki ki yafe min mu
zauna lafiya...da wa Zaki zauna lafiyar? Karuwa ballagaza,na taba ganin marar
tarbiyya irinki kinzo kin makale Mana a gida sabo da Kinga arziki ko? to abinda
Kika Zo samu baza ki samu ba Karuwar banza Karuwar wofi,fasika,Wise ranta ya baci
tace Ina ganin girmanki amma ki gyara kalamanki ni ba karuwa bace yanzu ba Kuma
fasika bace aure nakeyi nan Kuma gidan mijina ne karki ga nazo Ina Baki mutunci
kice Zaki takani wallahi bazai yuwu ba never ai ba aurenki nake ba Kuma ba zamanki
nake Yi ba,sabo da kin samu ma na gaida ki sabo da fa mahaifiyar Mijina ce ke kema
idan da Kara ai Mahaifiyata ce ....wani ihu Iyamami tayi ta dafe kirji tace ni na
Zama uwarki Allah ya kiyaye ban haifi karuwa ba Kuma ki sani bana sonki tare da
dana sannan bari kiji tunda Baki San muhimmancin uwa ba,Baki San zafin haihuwa ba
dole ki fada min abinda kika ga dama sannan mu zuba ni dake Zan fito Miki da asalin
ya nake kin daina Jin dadin aurenki,Wise tayi Murmushi tace to shike nan Naga yanda
za ayi ni Kuma na kasa Jin dadin mijina tunda Yana so na Ina sonsa Ina jiranki ta
juya tayi tafiyarta.

Iyamami mikewa tayi ta bita har part dinta Wise bata sani ba ma tana shiga Papa
yazo ya rungumeta ta kankame shi suna dariya tace murna nake Zan haihu,ai na fuki
murna Zan sake samun yara Alhmdllh yayi kissing dinta suka sake rungume juna sai ga
Iyamami ta shugo tana zuwa tsakiyarsu ta Shige tare da Jan hannun Papa tace muje
Dana Ina son magana da Kai tana zuba Murmushi Kamar wata kishiyar Wise,Papa juyowa
yayi hannunsa Yana cikin na Iyamami tana jansa Yana yiwa Wise signa akan tayi
hakuri karta damu,ta bangaren Iyamami idan suka hada Ido sai ya washe Mata baki
irin ba matsalar nan, sai da ta kaishi har bedroom sannan tace yaushe zaka kaini
gidan Nawwar ne papa bai San me Iyamami zata Yi ba yace yaushe kike so? tace
gobe,Allah ya kaimu ya furta sannan taci gaba da takalo hira, Wai dan Kar ya kula
Wise,Wise tana tsaye sororo a palo tace hmm mu a gaya Mana bariki mu da Muka fito
daga can tunda baza ki ja girmanki ba Zaki gani wlh na gaji, Papa ne ya fito
Iyamami tana gefensa ya zauna a kujera itama Iyamami ta zauna,Wise Dining ta koma
ta zauna tare da juya musu baya ranta in yayi dubu to ya baci,Papa ya juya ya kalli
Wise data juya baya ransa ya sake baci da halin mahaifiyarsa, Wise tashi tayi ta
ebo shinkafa sai ta zuba mai da yaji tana ci abinta,Papa yace Ya Naga kin San mai
da yaji? Wise tace kasan cikin nan da kayi min ne yanzu abinci sai da yaji Iyamami
hankali tashe tace ciki? Papa hankalinsa ya tafi Kan matarsa, Suka rabu da Iyamami
suna hirarsu,Wise tace ya fara motsi ma,farin ciki ya ishi Papa ya manta ma Iyamami
na nan yana washe baki yace ke ki bari dan Allah? Sosai fa hmm baka ji ba da alama
Dan kwallon kafa zamu haifa akwai Chinese, Iyamami ji take Kamar bakin ciki ya
kasheta ta mike tsaye da Niyyar tafiya tace dama ka haukace ta juyar maka da
kwakwalwa, Papa yace Dan Allah kiyi hakuri Iyamami ba yanda na iya halittar Allah
ce so,Kauna abin ne ba a iya Masa komai dagiya ,Digiyar ubanka haka na baka
tarbiyya mutumin banza,ke Kam kinyi asara karuwa tirrr ta juya ta fice,Wise tace
bana son sunan nan da take kirana da shi Karuwa,Amma ai ba ita bace ni na San ba
karuwa bace ke cewar Papa Yana lallashin Wise yace karki tashi hankalinki akan
wannan kina da ciki Kar a samu matsala please,shike nan ya wuce ta furta sannan ta
mike Suka koma bedroom Suka tsunduma cikin rayuwar aure.

Washe gari Iyamami Driver ya kawota gidana,Ina Palo a tsaye Ina Shan ruwan
sanyi,Nawwar baya gida Mami ma ta fita,ko sallama Babu ta fado nace a'a ai na zaci
me gidan ne har zance Ina Islamiyyarsa take Naga Kuma shi ba jahili bane Dole zai
min Sallama,Iyamami ce ta nuna ni tace ubanki ne Jahili Yar iska karuwan banza
karuwan wofi asirin da kuka yiwa jinina sai ya karye algunguma duk kece kike hada
jinina da kawayenki karuwai algunguma marar mutunci Yar cikin shege Yar tsuntuwa ai
dama wacce aka tsinta a kwararo Ina zata Yi Albarka,ai cikin Shege shi ake Haifa a
jefar sabo da gudun abin kunya,Ido na runtse sabo da maganar ta min zafi matuka har
ban San ma me zance ba,nace Hmmm Iyamami kenan ai ke sai an Miki Uzuri tsufa ya
kamaki dole ki dinga haka Sannu ke Kuma tsufan naki da hauka ya zo,uwarki ce
mahaukaciya,nace a'a fa Kinga ya isheki karki jawo na fusata nayi sama dake na
nunawa Allah,barikin Nan ba Gama sakina tayi ba mu bata sake mu ba har yanzu tana
jininmu aure ne yasa ma muke hakuri dake ba yanda zamuyi Amma idan da a baya ne wlh
da yanzu mun nuna Miki Alkibla,Nifa ba danki nake aure ba bare kice Zaki iko dani
kinga ki juya inda Kika fito billahillazi Zan iya kina zagina Zan rama ba kunya ce
dani ba,Sanda nake gida lokacin ne nake Rabi yanzu miracle nake bazai yuwu ki
hanani zaman lafiya ba,bariki Kuma kiyi ta fada ki hau sama kiyi ihu ki sanar Rabi
matar Nawwar karuwa ce,Iyamami tace dama nasan ba tun yau ba ke kinfi matar Yusufa
fitsara baki da kunya,nace dama ni Ina Naga kunya ko nace Miki Ina da kunya ne ni?
kullum jikanki Yana cin dadina ta ya za ayi nayi kunya ai kunya tayi nan munyi can,
ba abin kunya bane in Miki zigidir a gidan nan....da sauri Iyamami ta bude baki
tace ni din? ah ke dinfa Dan kina kakar mijina sai kizo ki dinga takura min kina
zagina wlh bani da mutunci ki Kama kanki tun kafin ki kaini bango,ai dama ke ba Yar
arziki bace Yar iska karuwa me bin maza,Nace ae awajen mijina ba Kinga ma ciki nayi
wlh gashi har ya fito ai da jikanki nake yin iskancin ga sakamako kin gani na shafa
cikina da ya fara girma,Iyamami ce ta juya ta fita tana Jan kwafa,nace ikon Allah
sai kace uwar mijina kinbi kin dameni da zagi akan Kawai na auri jininki,Nawwar na
Kira yana dagawa na fashe da kuka ya rude Yana tambaya lafiya? Ko cikin ne? Nace da
ciki ne ai da sauki Iyamami ce tazo ta zazzagi iyayena tana ce min karuwa me bin
maza ,fisabilillah igiyarka uku a dinga min kazafi ko a baya ban taba Iskanci ba
sai yanzu tazo tana sheganta min dana tsakani da Allah an min adalci kenan, calm
down ya furta ka dawo Kawai ka bi min hakkina na sake fashewa da kuka,Wai meke
damun tsohuwar nan ne Ina ruwanta da Iyalina, nace Ni dai Kawai ka Mata magana Kar
nayi loosing temper baza a ga da kyau ba Zan iya fasa motarka,yace ki bari dai idan
kin siyi taki kya fasa amma ba tawa ba nasan halinki fa kece za a ciwa mutunci ki
bari ai ba ke ba Kam na sanki Baby Kamar yunwar cikina,Haka kace ko? Yace nasan kin
Mata rashin kunya na sani na sanki fa, tunda Kinga haka ya fi Miki shike nan kiyi
ta yi,Iyamami fa Itace ta haifi Baffa ai ko Kara sai ki yiwa Baffa,ke baza ki dinga
hakuri ba,kaji zagin data min kuwa,please aiki nake yi I'm busy ya kashe
wayar,mamaki nayi nace iyye wato ni ba kowa bace nasa sune masu gaskiya gwara dana
rama,na zauna saman kujera Ina dariya nace shegiya ni Rabi.

Dagaci tagumi ya zuba talauci yasa ya rame yayi Baki ya gama tashi daga aiki
idan ka ganshi sai ka tausaya Masa,Gwaggo taji sauki suna gida amma har yanzu bata
Fara tafiya ba tukun Gaji ce ke jinyarta,gaba daya sunyi baki sun rame sabo da
wahala da talauci duk dukiyar Dagaci ta kare, Kuma Yana haka Dan albashin na Dagaci
ya rasa sabo da hukuma ta sa an karbe Dagaci daga hannunsa an nada wani a garin
sakamakon abinda ya dinga aikatawa a garin tuni hakimi ya tsige shi,sai aikin gona
yake yiwa mutanen gari ana biyansa kudi wahalar duniya ta ishi Dagaci,nadama da
kuka yayi ba adadi,Haka Gwaggo ana kwance ana nadama ga cuta ga yunwa,Gaji Sana'a
ta Fara tana soya awara safe da yamma ba karamin taimaka musu kudin ke yi ba,Gaji
ce ta kalli Gwaggo dake zaune tace Gwaggo iya hakkin Rabi ma ya ishe mu,ki duba
dare Daya Allah ya Gama damu,yanzu ga auren ya gagareni aikin gomnati ma yanzu ba a
bawa me diploma Matukar ba bangaren lafiya kake ba,Gwaggo tace ke dai bari nayi
nadama na godewa Allah da ban mutu ba sai da nayi nadama Allah ya karbi tubanmu
tashi ki jika Mana garin kwakin muci sai ki ragewa Baban Mairo nasa,Gaji tace to ta
mike kenan taji ana sallama,amsawa tayi tace ya akayi ta saka hijab dinta ta leka
Jin muryar Namiji Babba,Gaji anyi laushi harda gaisuwa yace dama Rabi ce ta Aiko da
sako a kawo muku gashi a mota,ya nuna wata kurkura shake da kayan abinci ba abinda
Babu na abinci shinkafa ma tafi buhu biyar,Gaji fita tayi tana murna taje har gona
ta kirawo Dagaci,suna murna tare da me motar Suka sauke kayan Suka shigar dasu ciki
su taliya macaroni manja man gyada Maggi,tarkacen girki daban daban harda buhun
masara Dana gero Wai ko koko sai su dinga Yi da kunu, bayan an shigar da Kaya ya
fito da kudi dubu dari biyu yace gashi tace kuyi cefane,Dagaci yace Dan nan daga
can kudun ta turo? Yace a'a kudi ta turo ta accnt ta lissafa abinda za a siya gashi
nan harda sabulan wanka da wanki da omo duk gasu nan,gaban motar ya sake budewa ya
fito da shaddoji da atamfofi da leshi yace gashi nan ku dinka tace kafin ta zo
sannan tace a fada muku ciki ne da ita wata hudu baza tazo yanzu ba tayi nauyi da
yawa,Gaji ta Kama dariya tace wata hudun ne tayi nauyi lallai Rabi,Dagaci yace to
ta Zama Yar gayu yanzu bata Saba da wahala ba,yaro an gode tsaya kaima a baka wani
Abu cikin kudin,Me motar yace a'a ai ta sallameni nikam yaja mota ya tafi,Yau su
Dagaci sun rasa inda zasu sa kansu sabo da murna,Gwaggo tace wannan kudin baza mu
sa a gaba mu cinye ba ka daina aikin wahalar Nan na gonar mutane ka samu Sana'a ka
fara,Dagaci yace ai dama za a cire dubu hamsim na cefane sauran na Kama sana'a,
itama Aunty Amarya tana can gida wajen danginta tana jinya tana nadama taji sauki
itama.

Bayan sati daya Ahsan kullum idan ya dawo sai yace baida lafiya baya taba
kula Maheerah sosai sabo da Kar ma ta kusance shi,yau ya leka Office Maheerah kuma
tana gida,Ina dakina a kwance abin duniya ya isheni na abinda nake ji a cikina
kullum sai nayi kuka sabo da motsin kullum karuwa yake, Maheerah wayarta ce tayi
Kara ta duba sai taga number Ahsan dagawa tayi taji muryar Kanin Baban Ahsan ne
yace tazo asibiti an kwantar da mijinta yayi hatsari,a gurguje ta fice sai asibitin
tana zuwa ta fada dakin ta hango Ahsan an manne Masa idanuwa da plaster, tace
lafiya me ya same shi a Ido? Likitan yazo Yana Mata bayani cikin harshen larabci
yace sakamakon hatsarin da yayi ya taba Masa jijiyar idanuwansa nan take sun samu
matsala yanzu Kam ya daiba gani da idanuwansa sai dai ko Nan da wasu shekaru ana sa
rai zasu dawo normal,za aci gaba kawo shi asibiti ana bashi magani amma jikinsa bai
samu rauni ba Kansa ne da ya daki sitiyari nan take idanuwansa Suka tabu,Maheerah
zata Yi kuka likita yace kiyu hakuri ki godewa Allah da ba kwakwalwarsa ta taba ba
Kuma ana sa rai zai warke Inshaallah,Kanin Baban Ahsan sai hawaye yake Yana Kiran
yan uwansu Yana fada musu,Cele bata San me akeyi ba taga dai Maheerah bata gida
shima Ahsan haka har kwana uku,yau tana Palo ta zuba tagumi abinda take ji a
cikinta ya dameta sai kuwa sallama taji taga Maheerah ta shigo rike da hannun Ahsan
Wanda fuskarsa ke a cikin bakin glass,sai kanin Mahaifinsa da Yan uwan Ahsan da
Dangin Maheerah suna ta Subhanallah,yanda cele taga Ahsan bai San inda yake jefa
kafarsa ba gashi an rike Masa hannu ana Masa jagora yana duru duru Kansa a sama,ta
kalli Yan Uwa Ana ta jimami da jaje ana Addua Nan take Cele ta gane Kamar makancewa
yayi duba da yanda yake komai sai an ja shi,dangi suna gama jajensu Suka tafi ya
rage sai mu a gidan Ayusha ta dafa Kai da hannaye biyu tana Jimami Oga ya
makance,Cele ta zura Masa Ido maheerah ta zabga Mata uwar harara ta mike tana cewa
Ahsan ya tashi yaje yayi wanka ya huta taja hannunsa tana Masa jagora,suna shigewa
bedroom ganin ba kowa Maheerah ta zaunar dashi a saman bed ta tsaya a gabansa tana
dariya kasa kasa,ta juya ta Masa gwalo,ta kalle shi ta tabe baki ta tsura Masa Ido
sai ta nuna shi da yatsa tana Masa gwalo tana zaginsa da hannu yanda larabawa ke yi
a nasu salon,ya zaci bata kusa tunda ba gani yake ba ya kirata da Habibty sabo da
rainin hankali a gabansa tayi taku irin na gudu raf raf tana tsalle ta furta Noorul
Qalb gani nazo Ina Palo ne me kake kayi hakuri bari na maka wanka ta rike hannunsa
ta jashi toilet tana tabe baki tana Maganar zuci Ina Zan zauna nayi bauta kana
makantarka Ina da saurayina wayyo Zan Shana tana washe baki,Haka ta Masa wanka tana
zaginsa da zancen kurame a gabansa tana Masa gwalo har ta Gama Suka fito ta
shiryashi taki gyara Masa cola din rigarsa ta barta a Haka a mike,gashinsa ma tana
tajewa ta barbaza shi yanda zaiyi muni ta barshi a haka sabo da baya gani,ta dakko
jagira ta Mata ta dambara Masa baki a girarsa duka biyun,ta zana Masa katon bille a
goshi,Yana tambaya me take sa Masa ne? tace Wai goge Masa wani bakin Abu tayi yaji
Dadi matarsa na kula da shi, jambaki ta dakko tace bari na shafa maka man
lebenka,dama Yana da manlebe ba maza Ashe jambaki ta dambara Masa ja tace an gama
noor ta jawo hannunsa ta fito da shi Palo da glass dinsa ta zaunar da shi,Cele ce
ta fito daga kitchen sai data tsorata ganin kwalliyar Ahsan,Maheerah tana gefe
kuma,Cele ce tazo tace na gaji dole na tofa albarkacin bakina,Maheerah ta kalleta
ganin tana magana da masifa,ta nuna Maheerah da yatsa tace sabo da bashi da lafiya
baya gani shine kike Masa wulakanci haka dama nasan ba sonsa kike ba munafuka
annamimiya,Maheerah ta gane Annamimiya sun sani kalmarsu ce,Cele tace kiji Ni da
kyau majnoon....Maheerah ta nuna kanta Cele tace ae ke fa ta Mata ambola tace
Umminki, Maheerah ta Kama Cele da kokawa Cele ta shaketa to Maheerah ba karfi Cele
ta wanketa da Mari ta jefar da ita tare da take ruwan cikinta,Maheerah ihu
take,Ahsan Yana tambaya meke faruwa da larabci,Ayusha ce ta fito tana ganin haka ta
koma kitchen ta buya tasan cele da karfi,Cele ta dage ta zauna a Kan Maheerah ta
dinga naushin bakinta Kamar ta samu gardi,bakin Maheerah ya fashe sosai jini na
fita,Ahsan Yana ta masifa daga Zaune su bari yasan da Cele akeyi,cikin harshensa
karyayye yake furta Celei Celei,ya koma Rufaida,sai lokacin Rufaida ta kyale
Maheera dake kwance tana kuka,gashi ita ba abin ta kiri cele ba cikinsu dake
jikinta shine hope din Maheerah tunda bata haihuwa wannan ce damarta ta samun da
jininta,da kyar Maheerah ta tashi ta koma daki tana kuka tana wanke bakinta.

Cele Kuma hannun Ahsan ta riko tunda baya ganinta taji tausayinsa sosai har
hawaye ya zubo mata,hannunsa ta Dora ta fuskarta Wai yaji kukan tausayinsa da
takeyi tace Sannu kaji kuka nake Ina tausaya maka Allah ya baka lafiya wayyo me
kamshi na ta fashe da kuka yau ko turaren ma da nake shaka ba a saka maka ba Amma
gashi a makale a kayanka kamar ka saka,Me kamshina ta sake fada tare da durkusawa a
gabansa,hannunsa ya Dora a kanta Yana lallashinta da hannu, Dan karamin towel ta
dakko da ruwa ta zauna a gabansa gwiwoyinta a kasa ta goge Masa bakin da Maheera ta
shafa Masa a gira ta goge Masa jambakin tas ta zauna ta gyara Masa cola din
rigarsa,ta mike ta koma dakinta ta dakko cumb tare da gyara Masa gashinsa Yana
jinta Yana ta Murmushi Yana ta mata godiya Shukran

Maheerah ce ta fito Fuska a kumbure ta iske Cele tana kula da Ahsan zuwa tayi
ta ture Cele,Cele ma tace Kai Kai Kika tureni ta sa kugunta ta bangaje Maheerah,
Maheera ta fusata Suka hade kugu kowanne gefe daya suna tura juna Kamar zasu fada
Kan Ahsan suna kokawa kowacce tana Nishi,Maheera tasa Hannu zata gyarawa Ahsan
gashi Cele ta bige hannunta tace karki ta min shi na kwace shi ta fada jikin Ahsan
ta kakkare shi da hannayensa biyu Maheerah baza ta taba Mata ba,Maheerah tana
mamakin karfin hali da shishigi irin na Cele,Celeta kankane Ahsan,shi Kuma yasan
itace a jikinsa yace Celei Haram...Haram yana kiran matarsa Wai itace
muharammarsa,Cele tace Sannu Alhaji Saluhu kaikam Kayi asara Sam baka da basira ka
gama Zama Sallamamme duk abinda ta maka baka ji har wani kiranta kake Zauji zauji
Kai dalla rufe min baki dan ma ana Jin kamshinka Naga shegiyar da zata sake tabaka
yau taki tashi ta kankane a jikinsa,Maheerah ta dage iya karfinta sai ta banbare
Cele a jikin Mijinta Amma ta kasa ta Kira Ayusha tace taimaka Mata,Ayusha tana
tsoron Cele tace ba ruwanta,Maheerah hakan ya Kona Mata rai Nan take tace ta kori
Ayusha daga aiki ta San inda dare ya mata,Ayusha tana bata hakuri ta dauki takalmi
ta bita ba shiri Ayusha ta bar gida an koreta daga aiki,Ahsan Yana jinsu bai ce
komai ba ga Cele ta makale shi,Maheerah kwafa tayi ta koma bedroom.

Ko Sallah Zaiyi Cele ce take kaishi ta zuba Masa ruwa yayi Alwala ta sashi a
Sallaya yayi Sallah,da dare ma zai kwanta ita ta kaishi dakinsa,Maheerah tana
ganinsa ta jashi har da kwace hannunsa a hannun Cele ta kaishi toilet ta Masa wanka
Suka fito ta shirya shi Suka kwanta,Cele tace Maheerah sai kinci ubanki wanka tayi
ta shirya cikin kayan bacci ta nufi dakin su Maheera ta Bude kofa tana zuwa ba ko
magana sum sum ta wuce tare da haurawa saman bed din Kamar yarsu ta Shige tsakiya
ta kwanta,Maheerah zaune ta mike tasa hannaye ta jawo kafafun Cele kiiii zuwa kasa
ita ta koma ta kwanta,Cele ta mike itama tace karya kike Dan ubanki Zikri sunan
Baban Maheerah Zikri dama Cele taji ana ce Mata Maheerah bint zikri ta sake jawo
Maheerah itama kasa ta koma ta hau saman bed din,Maheerah ta gaji ta fashe da kuka
ta zauna a kasa tana rusa kuka,Oga Ahsan shi baccinsa ma yake yi Yana jinsu suna ta
fama ya musu magana sunki ji,Cele tace daga yau wlh sai dai mu kwana tare Zaki ga
tsiya,Maheerah tana masifa da larabci tace bata son dan dake jikin Cele ta bar musu
gidansu Kawai yafi,Cele bata San me take cewa ba ta Mata Gwalo tare da Jan bargo ta
kwanta nesa da Ahsan,Maheerah haushi yasa ta mike ta hau Kan Cele tana
dukanta,Ahsan ko kulasu baiyi ba suna ta kokawa,karshe da ya gaji yayi magana wai
Maheerah ta maida shi Palo ya kwana a kujera,ta Masa jagora ta maida shi Palo ya
kwanta a saman kujera ta kawo Masa bargo,Cele tace wlh sai dai muyi asara ni da ke
Babu me kwana da shi ta baje akan gadon tayi kwanciyarta,Maheera harda zuwa tace da
Ahsan su koma daya dakin su kwana yace ta kyale shi a kujera zai kwana a palo.

Kaka zaune yake a daki dawowarsa daga bara kenan Yana irga kudinsa,kudin ya
rike a hannunsa Yana kallonsu Yana tunanin Cele kuka ya saki ba tare da shiri ba
ya tashi a fusace ya fice sai inda yasan Askawaran kame sunfi tsayawa ya tafi can
Yana uban sauri ya samesu Kuwa da yawa suna ta kame cikinsu ya fada ya Mika musu
hannaye Wai a sa Masa ankwa yana cewa Nigeria wa Shan Koko da kosai wa dankalin
Hausa ya fiye min dadi a rayuwata,suna kallonsa sun gane me yake nufi Suka kece da
dariya Wai a maida shi Nigeria Suka ce la lah Suka ki Kama Kaka suna ta dariya sun
San wuya yaji yayi rokon duniya Suka ce ya tafi gida ya huta ga Makkah akwai dadi
haka Kaka ya dawo falau falau da jallabiyyarsa Kamar buhu Yana yawo a ciki.

Mami ce tayi bakuwa kawarta Hajiya Karimatu tazo suna ta hira Mami tana bata
labarin Makkah,Hajiya Karimatu tace Wai ya akayi kika kashe aurenki Allah ya Miki
zabi na gari balarabe ance me kudi kyakyawa? Murmushi Mami tayi tace Ina kyau ai
kudin banza me zanyi da su da kyar Allah ya kwace ni bawan Allah zai kashe ni Dana
dawo da sai da nayi jinya,yaron nan Nawwar ya fada min gaskiya naki ji naje mutumin
nan Kamar Allah ya Aiko shi Kamar ya samu akuya Ina lallaba tsufana zai karasa ni
ni ba yarinya ba,Abarsa takai tsayin hannuna kamu Uku ke Naga bala'i Dan nonon da
Yaran da na haifa Suka rage kala sai da ya kusa karasa su, Hajiya Karimatu ta dinga
dariya,Sai ga Nawaf Auta ya shigo cikin Jean crazy ko Ina a farfashe Wai shi
gayu,Mami Shuru sukayi duf Kamar ruwa ya cinye su Kar yaro yaji,Mami tace Auta,
yace Na'am ya gaida su sannan yace Mami baki kusa iddar bane? Hajiya Karimatu tace
Kai ka ji min yaro Ina ruwanka,Baffa ne ya damu wlh duk ya rame bana son ganinsa
haka har fa mu zancen yake Mana ya koma yaro,Mami Fuska ta bata tace Ina ruwanku da
idda ta kowa ya isheni cikinku idan Kuna tunanin Zan koma wajen tsohon ku to ku
daina ba inda zanje,Nawaf yace Allah ya baki hakuri ya mike ya fice ya dawo part
Dina harda tagumi shi a Dole Yana cikin damuwa,Ni da Nawwar muka kalli Nawaf Muka
yi dariya,Nace Auta ga abinci na gama, yace bana cin abincin me ciki daga yawu sai
Amai bazan iya ba,ki fadawa kawarki ta daina kallona a gida tunda ta auri tsoho na
Mene zata dinga kallona sabo da Ina birgeta,Nawwar yace Wise din ce take kallonka
ta San da zamanka ma a duniya,yace wlh ta sani ai Ina kallonta tana kallona kullum
a fada mata Ni bana son matar aure sannan ka fadawa Mami in ta Gama Idda ta koma
wajen Baffa,Baffa har kuka yake fa,Nawwar yace Allah Auta? yace ae baka gani ba
abin tausayi jiya kasa kallon ball nayi wlh Zan tafi kallon ball ya kirani yace
Autan Mami ya Mamin taku nace tana lafiya,yace har yanzu tana can da mijinta? nace
ae, baka gani ba yaya Baffa zai min kuka wlh, nace Masa ya dawo da tsohuwar matarsa
yace har abada ya Gama aure Wai aikin ma kwana nan zai daina zuwa, Kai Yaya ka
tsira kana da kudinka idan Baffa ya talauce ni ya zanyi ko University ban Gama ba
bare a samu a aurar dani,Kuma ni babban aiki nake so da me Baffa zai bani jari
tunda Kai ka Zama na Mata na mata sai abinda Aunty Rabi tace in tace ka daina
kulani ma dainawa zaka yi gaskiya a San yanda za ayi mune a ruwa idan baya Neman
kudi kadarorinsa zai Fara siyarwa mu yanzu idan ta Allah ta kasance fa ya cinye
kadararsa gashi bamu da aikin yi ya mutu ya barmu ba harka a'a da sake mu Baffa ne
gatanmu wallahi Indai Ina nan a duniya dole mami ta koma ba a tausayinmu Kawai an
watsar damu wannan ai ba yi bane, Baffa ya koma abin tausayi yayi kuskure ai ya
gane ba sai a yafe Masa ba,ni gaskiya tana Idda Zan fada Masa gaskiya ta fito tayi
idda da Zan iya walicci ma nine waliyyin Mami a sake daurawa na aurar da ita,
dariya Auta ya bamu yana ta masifa sai ya aurar da Mami ga Baffa,Nawwar Tsaki yaja
yace mahaukaci ai sai ka Zama waliyyin mu gani ni tashi ka bar min gida,kina ji
Aunty a Haka zai iya rike mu idan ba Baffa? to Baffa dai ya dauki hanyar talaucewa
ba ruwana kullum Yana daki Yana tunani ya fice ya bar gidan, Nawwar yace wannan
Autan namu bashi da Kai,kyale shi Bari ya Fara University Allah yasa ya kawo wata
yace Yana sonta wlh sai na Masa aure Naga yanda zaiyi lalataccen yaro,Ni dai dariya
Kawai nake Auta da abin dariya kullum aure ne a ransa.

MASU AUDIO BAN YARDA A JUYA MIN LITTAFI BA BABU IZININA,NA RIGADA NA SIYAR DA
WANNAN LITTAFIN

Masu sharhi Ina godiya

AsmaBaffa
[8/9, 10:59 PM] +234 806 192 9616: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA

BOOK 2

16-20

MASU AUDIO DUK WACCE TA JUYA MIN NOVEL ZUWA AUDIO WLH TA CI HAKKINA NA BAR KO WAYE
DA ALLAH
NA RIGADA NA SIYAR DA NOVEL DINA.

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
ZAINAB USMAN
*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya
mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce,
kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan
kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da
surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿
🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da
matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai
dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki
yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane
irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba
su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta
humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza
da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in
abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu
shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano
amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna
bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai
kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi
kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari
DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
*08089965176*
*07084653262*

PAGE NAKU NE
BINTA UMAR ABBALE
MRS ALEEYU
MOM SANI
SALMA
AMMEY LAYLAH
INDO
LA REINA
BELLOMARYAM
MARYAMBELLO
AMATULLAH KAMSHI
A'EESHA
AISHA S MAIBANKEEY
MAMA GEE
ZAINAB HASSAN
RUKAYYA ABDULKADIR

Sultana da Nasira gulma suke yi Sultana tace kinji wai me yasa aka saki Mami
nima a wajen Kawayen Mami naji suna gulmar da naje gidan Hajiya Suwaiba wai mijin
da Mamin mu ta aura Hariji ne shine tace sai ya saketa,Nasira ta rike baki tace shi
yasa kwana kadan aka sako Mana Mami duk ta rame tayi wani iri,Auta ne ya shigo
palon daga wajen Nawwar direct gida ya dawo yaji ma hirar su Sultana amma ya nuna
ma bai ji ba,yace wai me aka dafa ne? baka ci a gidan Yaya ba? matarsa tana da
cikin zanci abincinta taje garin girki ta zuba yawu a cikin abinci,dariya sukayi
Wise ce ta shigo sanye cikin Less gown tayi Matukar kyau dinkin manyan Mata sai
walwali take yi,Aunty Ina yini dukkansu Suka gaisheta Banda Auta shi ai tsohuwar
budurwarsa ce sai Yace Wise dama kina gari,ban sani ba dan banzan yaro ni kake wa
wannan Iskancin taso muje dama aikenka zanyi ,Fuska ya bata yace da girman nawa
amma muje zanje ya zanyi nazo a karami,Wise tana gaba yana binta a baya,Auta yaga
mazaunai yace Ki tsaya a bayana mana ya za ayi ki wuce gaba Babu hijab Ni ba
muharraminki bane Yana Kunkuni ya wuce gaban Wise Yana cewa za a lalata mutum,Wise
a ranta tace inama banyi aure ba da yaron nan ya raina Kansa a fili tace Auta Ina
da kanwa in kana so,akai kasuwa Ni ba a min tallan mace sai dai na gani nace tayi
min ko Ido Kika fini,Papa ya aureki ni na auri kanwarki a gidanku zamu kare dama
Miracle tana da kanwa ne to dama dama,Wise tayi dariya Kawai Suka shiga har
bangarenta ko Ina sai kamshi ke tashi Yana sheki,Nawaf ya zauna a kujera yace su
Papa an samu sabon jini ko kunya ya aureta uhmm Papa anji kunya.
Wise ce ta fito tace yawwa kaga Nawaf Kai ka waye ba ruwanka magani Zan gwada
idan na gaske ne please,Auta yace wanne irin maganin karfa kiyi tsafi dani,Wise
tace a'a maganin ciwon Kai ne,Kuma sai a gwada a kaina,tace please babu yaron da
Zan gwada da shi sai kai ni da Kai fa 5 and 6 ne karka fadawa kowa kaji,yace to ba
Alheri bane duk abinda akace Kar a fada to ba abin kirki bane,Kash Auta Wai mene
haka Kawai rikewa zakayi a hannunka abinda kaji ka fada min,Auta yace kawo ya Mika
Mata Hannu,ta Mika Masa wani Abu Kamar tsohon nama bushashe maganin mata ne idan me
kyau ne da maza ake gwadawa ta bawa Nawaf, Nawaf ya rike magani nan take Antena ta
mike ya Fara hada zufa ya Mika Mata abinta da sauri yace Yana Yi na gaske ne Papa
ya shiga Uku,Dariya Wise tayi tace ka San na mene wai? baki ya tabe yace ke Kika
sani me magani dai taci kudinta Yana yi sosai ya furta Yana Sosa Kai,tace ai ba a
gama ba ga wannan rike,ya karba yaji baiji komai ba yace baya Yi wannan na karya
ne,Wise tace bana son karya yace ko a Bude Miki ne ki gani Zan Miki karya ne mufa
duk mun san abin nan Kuna rainani , ya tashi ya fice ball dinsa ya tafi.
Wise Kuwa Su star ta Kira tace na gaske ne Yana yi Auta ya gwada min,Star tace
gaskiya Baki da mutunci yaron mutane zaki bawa suna dariya Wise tace ai Auta Yana
da hankali babu me Jin zancen.

Washe gari dukkan su Cele makara sukayi,Ahsan ya Dade da tashi Yana ta Kiran
Maheerah zaiyi Sallah amma Shuru lokacin Cele tana saman Sallaya tana Azkhar ta
mike tare da Fitowa tazo Palo inda yake,hannunsa ta rike ya mike Yana duru duru
tana jansa har toilet sannan taje Daya bedroom din ta samu Maheerah tana
bacci,Tsaki Cele ta ja tare da tashinta tana bubbuga bayanta da kyar ta
tashi,hannunta ta fisgo tace kizo ki kula da mijinki Yar iska idan kwana da namijj
ne kin iya burinki a sa Miki itace a fadama ta jawo Maheera ta kaita toilet tare da
nuna Mata Ahsan ta kula da shi, Maheerah a gabansa ta tsaya tana yatsina Masa Fuska
tana galla Masa harara tana masa kallon banza,Hannu takai Wai zata mare shi sai ta
fa ta Kai Masa naushi nan ma ta fasa wata uwar harara ta Masa tare da jansa tana
Jin haushinsa har yayi wanka da brush tare da abubuwan bukata,Alwala yayi Suka fito
ta shimfida Masa Sallaya tana zabga masa uwar harara sannan ta jawo shi saman
Sallayar tana kukan karya Noorul Qalb kayi hakuri mutumin kirki da kai an jarabceka
da wannan Lalaura gwalo ta Masa ta yatsina fuska ta sake Kai Masa Mari sai ta
janye hannunta ta zazzage shi kasa kasa, Sallah ya tayar bayan ya Mata godiya,
itama wanka tayi ta fito tare da gabatar da Sallah,bayan ya idar har azkhar cikin
larabcinsa yace na gode matata Allah ya bani mace me kaunata me kula dani, Maheerah
ta wani yatsina Masa Fuska tace idan ban maka ba wa Zan yiwa amma fa Ina bukatarka
sex nake so ni bani da hakuri ka sani,Ahsan yace kina kallo bani da lafiya,oh
nufinka sabo da ka makance baza muyi rayuwar aure ba yau kwana biyar fa rabon da ka
min wani abu kasan kuma ya nake tunda baka gani ai wannan waje ba sai me Ido ba ma
zai gane Hanya,Banda ni bazan gane ba cewar Ahsan,ba sai na saka a Hanya ba,bakinsa
ya dan tamke yace bana mood yanzu baki da hakuri ki bari na samu nutsuwa a zuciyata
bakya ganin halin da nake ciki.

Maheerah kwafa ta ja ta manta ta kori Ayusha ta kwanta baccinta ta barshi a


kasa saman Sallaya, sai 11am ya tasheta yana fada Mata yunwa nake ji ya kamata ki
sama min wani Abu naci tunda kin kori mai aikin naki,ko kulashi bata Yi ba Wai
bacci take yi bayan tana jinsa, a hankali da lalube ya samu ya fito Palo tare da
Zama a kujera,lokacin Cele ta gama girkinta tsaf ta fito ta ganshi yana hamma,tace
karka cinye ni da hamma haka yunwa yake ji ne,tarkacenta ta kawo gabansa ta rike
hannunsa tace Cele Rufaida,Murmushi yayi tace Sabahul khair,Kai ya jinjina Mata
kawai, tea dinta data hada tasa spoon ta rike hannunsa tare da dawo da shi kasa ya
zauna saman carpet yanda Suka saba cin abincinsu, Shayin ta ebo a Spoon sai da ya
huce ta Kai bakinsa yaji spoon a saman lips dinsa bakinsa ya bude ta zuba Masa ya
shanye,Ahsan a ransa yace Anya Kuwa bazan Yi Mata biyu ba,ai Mata biyu sunyi a
rayuwa idan wannan ta Bata maka sai wannan ta faranta maka Allah yayi gaskiya mu
larabawa da kudin ma Sai dai mutum ya Kara aure a boye bayan ga abinda Allah da
manzo Suka ce,Rufaida ta Zama Masa Kamar matarsa sai kace kishiyar Maheerah,a ransa
yace gata da tsafta ga tausayi da Imani,nan take ya maida sunan Cele Iman wai tana
da Imani, Cele Kuwa tana bashi shayi ga chips da kwai sai da yaci da yawa sannan ya
nuna Mata ya koshi, Cele dai harda Dan zuba ruwa kadan a hannunta tare da gogewa
Ahsan baki yanda akewa Yara a Nigeria sabo da ko da bakinsu ya baci,Tissue ta sa ta
sake goge masa bakinsa Yana ta dariya marar sauti,Cele tana kallonsa tace kaga idan
kana gani kayi magana wannan Ido tangararan ace bawa baya gani da su gwara ka sa
glass dinka ai sai ka hanani sukuni na zaci kana gani haba Ido fess haka Anya ba
salon Iskanci bane wannan amma bari zan kureka sai dakko Allura nazo Zan tsira a
idon Indai kana gani ai Zan gane shu'umin bawa.

Hannunsa ta kamo ta Dora a cikinta tace cikina kaji sai tauri yake na shiga uku
ni kam,Cele ganin Wai baya gani ta taba boobs dinta tace gaskiya Ina Jin Dadi a
gidan nan sai wata uwar kiba nake ji kirjina haka tabashasha dariya tayi tace an
cuceka bakwa Jin hausa wlh kalmomi iri iri na iya shege bakwa ji.

Maheerah ta leko taga Sanda Cele take bawa Ahsan abinci kishi kamar tayi
ihu,Fitowa tayi Kawai ta shiga dakin cele ta kwaso Mata kayanta kaf tace gashi nan
ta dauka ta bar musu gida ciki basa so,Cele ta gane nufinta duk da bata Jin me take
cewa,Murmushi Cele tayi tace wallahi Zama daram ba inda zani in tafi inje Ina ai
Naga gidan zama inci me kyau Insha me kyau a Sadaka ba tare da na Zama takari ba
Zama daram,Maheerah ta nunawa duwawu ta zauna tace Zama dole,Ahsan ne ya musu
magana yace su daina fada,Cele ba jinsa take ba sai Maheerah da ta dage tana masifa
na gaji kana kallo ai wannan bakuwar tana taba ka yanda taga dama ko Haram baza
kace ba dama kana so ta taba maka jiki to sai ta bar gidan Nan,yace sau nawa kike
ji Ina ce Mata Haram Haram ba inda zata je wannan ai zulunci ne an sa Mata ciki
kuma a koreta to gida nawa ne ba inda zata je ko ta haihu sai ta zabi tafiya ko
Zama amma tana gidan Nan,Maheerah tace baza ta zauna min a gida ba tana masifa
Ahsan ya farara laluben Maheerah Wai zai mareta tana Raina Masa hankali,Cele ce ta
jawo Masa ita ta karfi ta danno fuskarta jikinsa Wai gata ya daketa, Dan Marin ma
wani tas kadan ko yaro bazai ma wannan lalataccen Marin na Ahsan ba,amma Maheerah
sai kuka tana yarfe hannu ta shiga uku yau miji ya mareta shima Ahsan a Dole Namiji
yayi bajinta,Cele taja Tsaki tace Kai dai ko wani Salahu wani Sahanunu da kai
wannan Zama a gidanku akwai takaici Yar iskar yarinya tana ma Iskanci ka kasa
komai,Kan Maheerah ta juya tace Yi Mana shuru shegen hakora Kamar katangar kwalabe,
Dan iskan hakora Kamar kwano yaji lamba dakinta ta wuce tace irn wannan bakin ciki
a gidan Ahsan ai ya baci wannan ba karamin dakikin balarabe bane haba.

Mami tana gama Idda Auta yaje har dakin Baffa,ya shiga ya gaida shi,Baffa
Yana shan lemo a zaune Yana tunanin duniya yace Autan Mami ya akayi ne Naga kana ta
smiling yace Albishir Zan baka Baffa amma sai ka bani goro,yace me kake so za a
baka idan fa me Dadi ne Albishir din,yace deal zamuyi Zan fada maka amma nima idan
na Shiga University zaka Yi min aure,Baffa ya bude Baki yace aure kuma wace matar?
yace me rabo ce dariya Baffa yayi ya dauka Wasa yake,Auta yace satin Mami biyu da
aure aka saketa fa ta dawo gidan Yaya Nawwar a can tayi Idda yau ta fita,Baffa Yana
daga zaune bai san sanda ya mike tsaye ba,yace yanzu Auta tana gidan Nawwar? Ina
gaya maka kuma tayi Idda ma ka yarda dani mana,wow Alhmdllh amma naji dadi yanzu ta
ya Zan Mata magana ta yafe min ta dawo gidana, Simple cewar Auta abu me sauki idan
zaka cika min Alkawari na to Zan wuce maka gaba,Baffa yace Auta manya to Zan cika
maka yace to karka je yanzu Baffa ni nasan ya zanyi in lokaci yazo zance kaje,Auta
to Ina so na ganta,to ai kaji Kuma Baffa zaka bata show kana da gaggawa,so kake ta
ja ma aji ta rainaka kayi zamanka Zan ma magana,Baffa yace to Auta na sanka ba Wasa
yace sure ya fice Yana fita wajen Mami yazo,ya iske tana girki yace Mami tace naam
ta juyo tace Auta sai taga Auta Yana hawaye shaaaa shaaa tace Kai lafiya,harda
sheshekar karya yace a...ab..abin takaici.....Mami ta tsorata tace Wai
mene? ...hawayensa ya goge na karya yace ba komai ba sai ma na fada Miki ba tunda
nasan baza ki damu ba ke,Mami tace bafa na son Iskanci idan zaka fada min ka fada
min which kind madness be this,Auta yace wani satin za a daurawa Baffa aure,Ido
Mami ta zaro ta tsaya kamar gunki tace aure Kuma tsofai tsofai da shi sabo da
budurwar zuciya,Auta yace Kuma budurwa ce zata Kai sa'ar Aunty Rabi baki ganta ba
Wai abokinsa ne ya bashi ya aura,Mami tace Kuma shi baida hankali sai kace yaro ba
sai ya samu dattijuwa irinsa ba wannan wanne irin mutum ne, Auta yace bari Ni dai
na bar Masa gidansa,Mami tace ya kamata wannan abin a bar Masa gidansa ne wannan ai
wulakanci ne aikin banza aikin wofi rashin mace hauka ne Dan wulakanci ma yarinya
budurwa ai shike nan ka fadawa Su Sultana su bar Masa gidansa su dawo nan,Auta yace
ai Yaya Nawwar ya sani ma yasan da auren Shuru yayi da bakinsa yace tunda ba son
Baffa kike ba yanzu mene ma amfanin a fada Miki Kawai yayi aurensa,Mami a ranta
tace wato Nawwar baya kaunata ai shike nan a fili tace ba komai Auta jeka kawai,
Auta ya juya ya tafi yaga Mami kishi karara ya fito lallai tana son Baffa.

Mami fasa girkin tayi ta kashe gas din gaba daya ta dawo bedroom ta zauna
gefen bed ta saki kuka, Nawwar yau da wuri ya dawo gida Yana taya Mami Murna ta
gama Idda ni kuwa palon Mami nazo da abinci iri iri Dana shirya na jera Mata a
Dining sannan nayi docoration a dining din Muka kawo cake hadadde Muka ajiye
table din yaji adon flowers red, munci gayu ni da Nawwar kayanmu iri Daya shadda
Muka sa Fara kal mun zuba kyau,nace Baby ka Kira Mami yau ranar murna ce fa,Nawwar
kiss ya manna min a saman lips sannan ya haura sama da sauri Yana Kiran Mami
na,knocking yayi Shuru Shuru a hankali ya tura kofar ya shiga tun daga bakin kofa
yake Jin sheshekar kuka,da sauri ya karasa Gaban Mami dake zaune a gefen bed tana
sharbar kukan soyayya,Hannu yasa zai taba ta a zabure tace karka sake ka tabani
munafuki ai ban san baka kaunata ba sai yau,da Kai za a hada baki Kai da ubanka
kasan da zancen kaki fada min karka sake kulani,Nawwar yace me nayi Mami hankalinsa
ya tashi tace ban sani ba Kai da matarka karku sake Shiga harkata tunda Baku da
mutunci,Nawwar ya sake Kai hannu zai riketa ta doke Masa hannu tace get out,Jin
Nawwar shiru yasa na taho Nima Ina cewa Baby zamu je unguwa fa ko Mamin bata nan na
shiga ciki nima,a wajen na daskare ganin Mami tana kuka Nawwar Yana gabanta yana
bata hakuri Yana ta lallashinta yana lallabata ta fada Masa laifinsa, ganin haka na
juya Zan fita tace dawo kema munafuka Ina Zaki dawo sai ku zuba ruwa a kasa ku Sha
dan Sulaiman yayi aure sai me sai akace muku mutuwa zanyi se waiting? sabo da
Baffanka yayi aure nace se waiting? So what sai aka ce muku Zan mutu ko
mene,namijin banza namijin wofi ni Namiji ya Isa ya bata min rai,Nawwar yace au
Baffa aure zaiyi? Kai dalla rufe min baki gulmamme ai kasan komai ai Auta ya fada
min komai yace wani satin zaiyi aure ka San zancen ma da sa hannunka kuke boye min
to sai me ance maka Ina son ubanka ne,Sai yanzu Nawwar ya fahimci kishi ne yake
damun Mami yace Auta ne yace Miki na San zancen? tace ae Auta baya karya,dariya
Nawwar ya boye yace wallahi Wallahi kinji na rantse ban San zancen ba amma dai naji
su Sultana suna kus kus da zancen na zaci ai gulmar Mata ce shima Nawwar ya sake
shigar da Mami,Nace Kiyi hakuri Mami bamu San zancen ba wlh Kuma Inshaallah kece
Zaki koma gidanki ne ke kadai wace ma ta Isa ta shiga gidan nan ban ci ubanta ba ai
Baffa naki ne ke kadai,Tsaki Mami tayi a ranta ma tafi yarda da Rabi tasan zata iya
Hana auren ko da tsiya tsiya,tayi kwanciyarta ta juya Mana baya,nace Celebration
din fa? tace Cele what? Ku tafi ku bani waje baza ayi Celebration din ba,tashi
mukayi Muka fito nace kai Mami fa wallahi sun koma Yara abinda sukeyi ko mu baza
muyi shi ba,Nawwar yayi dariya yace ai auren da mace tun tana karama ake yi musu
tare suke tasowa su girma tare shi yasa Suka fi kowa shakuwa auren da akwai
shakuwa,Lallai Auta Dan Iska ne shine yace na san zancen yaron nan haushi na yake
ji akan na aurar da Wise ga Papa shike nan ya rainani,Dariya nayi nace nidai a
samowa Auta wata Kawai mun shiga Uku da shi ya iya hada bom haka,Nawwar a waya ya
Kira Auta yace yazo zai aike shi Office.
Ya manta yayi gulma yazo da sauri Yana zuwa Nawwar ya mammake shi ya dinga cin
uban Auta yace ka hadani fada da Mami,Auta yace Sorry Yaya Kuma sai ka mareni ,fita
dalla Kar na sake ganinka tunda Kai baka da hankali,Nace haba Kuma sai ka doke shi
na Kai hannu Zan ruko Auta Nawwar ya min tsawa yace ke wannan balagaggen yaron Zaki
rike to Auta Yana zuwa ki saka hijab,Auta ya juyo ya kalli Nawwar sai da ya bari
yaje jikin kofa yace ni me Zan ci da matarka old version ya fice da gudu,dariya
nayi nace kaji yaro wallahi sai naci....Shuru nayi,yace Sorry new version karya
yake da za a bashi ke karba zaiyi da gudu yasan bazai samu bane abu lutsu lutsu
haka,dariya nayi ya jawoni jikinsa.

Star yau fada sukayi da Malam Abhulkhair Wai ya Dade a masallaci bai dawo gida
ba,Star tace kaje kayi ta karatu baji ba gani murya kamar ta zakara haka akeyi ai
sai a dinga Yi ana bawa iyali hakkinsu,Malam yace ke ai kin rainani kije masallaci
kiga yanda ake gaisheni ana girmamani ke Kuwa ina,Star tace ka gama min kukan
kullum,kana rokata local government,kazo tumbir zigidir yanda kazo duniya sannan
kace Wai bana girmamaka sabo da Allah ai Ina kokari ma su mutanen kaje musu a yanda
kake zuwar min ka gani idan zasu sake saurarka,ai wlh bata kamata ma na gaisheka
ba,Ni ya kamata ka gaisar kullum kace ya fargaban jiya,tunda a zauce zaka zo min
kana ihu gaka ba Kaya ai abin fargaba ne amma sabo da kokarinmu na Mata washe gari
harda gaisuwa wlh bazan gaisar dakai ba ai baizo a musulunci dole ba Kaine ma ya
Dace ka gaisheni,bazan gaisar dakai ba fa Abhulkhair yawwa kuma body lotion Dina ya
kusa karewa ka min transfer,kullum ka Tara min gajiya Kuma kana jira na tashi na
gaisheka cab ashe zaka bushe,Malam Abhulkhair dariya yayi kawai yace ke komai naki
yayi kinyi a rayuwa amma idan Kika tashi fadanki Kawai bi kike ta kaina,wa yace ka
Dade a masallacin anyi karatu an Gama ka dawo muyi namu mana muma nifa baza a
cuceni da malinta ba Dole ka bani lokaci na yawwa Kuma kayanka na gaji da ganinsu
dinki kala uku ka Kara tun Aurenmu sabo da haka muje a siyi Kaya sababbi sannan
kana Nan kaya ka dinga saka min a gidana Ina kallonka Ina Jin Dadi idan ba haka ba
zanyi tawaye wlh,Malam Abhulkhair yace ya zanyi tunda na Zama mijin tace shike Nan
naji yanda kike so Haka Zan koma amma kana nan kayan a iya gida Zan saka Miki? tace
au da nufinka ka fita da su wata ta gani? Ni zaka sawa fa,an gama Aunty ya
furta,tace yawwa Banda cin kudin marayu ko tallafin masallaci da ake sakawa a asusu
kaci iya hakkinka albashinka na limanci da Kuma business dinka banda taba hakkin
wasu,abinda zamuyi iya karfinka shi zamuyi,Yace na'am malama Tauraruwa wannan
wa'azin ya shigeni,dariya Star tayi tace ai dai yau nace bazan yi girki ba a waje
zamu je mu ci mu Dan shana,yace Inshaallah taso muje ki cudeni,Star tace wanka Mana
please ni bana son gargajiyar nan mene cudewa Maganar dattijai,Malam dai sai yanda
akayi da shi gaba daya star ta Gama mallake shi,gashi idan ya Mata laifi tayi ta
jaraba,shi baida zafi ba ruwansa shi yayi Dace yasan dole baza ka samu Abu yanda
kake so ba tunda kowa a duniya Yana da halin kwarai Dana banza Kuma baza kace zaka
samu mutun dari bisa dari ba sai anyi hakuri.
Kaka yau ana kwalla rana yayi Niyyar Umrah yaje ya dakko niyya da hiraminsa
ya sake zuwa ya sauke Umrah ranar kwanansa uku a masallaci dakin Allah sai Ibada
Kawai yake sai in yaji yunwa ya fito harabar masallaci ya siya yaci ya koshi ya
koma,Addua yake kawai akan Allah ya bayyana masa Cele dinsa sannan Yana Addua Allah
ya bashi kudin da zai dauki nauyin Kansa ba tare da yayi bara ba, yana zaune sai ga
wata matar sarkin kasar Yemen,da masu take Mata baya mutum uku tazo Ibada,kana
ganinta kasan akwai kudi,Kaka Yana zaune kawai yaga ta duka a gefensa ta zube Masa
wasu makudan kudade Wanda dollars ne Kawai ta zube Masa Sadaka ta wuce ko kallonsa
bata Yi ba,mutane suna kallo wasu suna cewa tsoho ya washe,Kaka ya daga hannu Yana
Addua yaga kudin nan yace Allahu Akbar sai ya sauke Hannu yace Alhmdllh Alhmdllh
Addua ta Kare ya kwashe kudi jiki na rawa ya mike maimako ya karasa Ina farin ciki
yasa bazai iya ba tashi yayi yabar masallaci yace sai gida, a hanya ko gabansa baya
kallo sauri yake yaje gida,sai ya hadu da askarawa suna kame yanzu sabo da ya samu
kudi baya so su Kama shi duk askarawan Nan sun San Kaka yawanci sabo da duk inda ya
gansu sai yaje ya Mika musu Hannu akan su kamashi sunki Kuma,wannan karon suna
ganinsa daga ganinsu sai ya kwashe da uban gudu Kamar ana gudun fanfalaki tsoho
dashi ya iya uban gudu haka,gulma sukayi Suka to ya Fara Jin dadi a kasarsu dole su
Kama shi duk Sanda suka ganshi back to Nigeria, tun daga ranar Kaka da Askarawa
Suka sa kafar wando daya, baya ma Fitowa daga masallacin layinsu sai gida,abinci ma
a wajen takari yake siya masu kawowa gidansu Yana daki sai masallaci ko keyar Kaka
Basu sake gani ba sabanin da Wanda kullum sai yaje wajensu, suyi ta labarin Kaka
suna dariya,wani ogan askarawan kame a cikinsu yace Dan Allah ko sun ganshi Kar su
kamashi su kyale shi ai tsoho ne dukkansu ya musu fada Kar su sake su Kama Kaka su
kyaleshi ai rayuwarsa ta Kare ya tsufa kadan ya rage ya karasa sabo da ya
tsufa,suka ce to Suka kyale Kaka idan ya fito ma har zuwa suke su Mika Masa hannu
su tafa su dariya yake basu tsabar harkalla da hausawa wasu larabawan masu shaguna
da masu kame suna Dan jin hausa,Yan kasuwar ma Kamar sun zauna a kasar hausa haka
Suka iya sosai.

Wani Askari ne da Hausa ya tare Kaka a hanyar masallaci yace kazo Ni Zan baka
aiki zaka iya? da hausarsa lalatacciya yayiwa kaka magana,Kaka yace wanne iri? Yace
Ina da mota Zan baka ka dinga tukawa taxi Zan maka takardu da komai ka iya mota?
Kaka yace ai ni tsohon driver ne a Nigeria na Iya mota,yace idan baza ka iya yawo
ba Ina da motar Yogourt Zan baka Ina da company na Madara zaka dinga kwaso Madara
kana kaiwa wani kantuna da address Zan baka zan sa a koya maka aikin,Kaka yace na
gode zanyi wannan ai ba na wahala bane suka tafa da ba askarar nan
Bayan kwana biyu tsakani wani balarabe yazo daga wata state daban da gani kasan
Yana da Naira ba askaren nan ya nemo Kaka,shi dai Kaka yana tsaye Yana jinsu suna
ta larabci dake baya ji sai dai dai yake tsinta Kaka Bai sani ba ashe siyar da shi
akayi akan kudade makudai Kamar wani Zamanin bayi anyi cinikinsa bai sani ba,Kaka
ya yarda da wannan Dan sandan ya dakko kayansa yabi wannan mutumin balarabe a
motarsa tunaninsa aikin za a koya Masa Suka tafi,Kaka yaga kamar hanyar Jeddah aka
Yi da shi kawai dai Yana mota amma a jikinsa yaji kamar ba Alheri bane,suna uban
gudu a mota Yana kwarara Addua.

Mairo ciki ya tsufa Haihuwa ko yau ko gobe gashi takari asibitinsu ma Basu da
gata a can ba kowanne asibiti suke zuwar musu ba Basu da yanci tunda basu da
ingantattun shedar Zama a kasar su, Mairo kullum kudi Yana tafiya a biyan bashi Dan
Wanda ta Tara shine taje siyayyar kayan jariri wani shagon larabawa,tunda taje
larabawan Suka fara kus kus da sauran yaran shagon,Mairo tana zuwa Suka dinga washe
Mata baki Suka ce ta shiga ta zaba ta shiga ciki ko Ina kayane iya kallonka Hanya
ma a ciki kadan ce, ogan me shagon Yana bayan Mairo,yaran shagon Kuma wasu suna
bayan ogan wasu mutun biyu sun tare gaban Mairo sun tsaya a gabanta wato sun sa
Mairo a tsakiya kenan,Ogan ta baya Yana sosa Antenarsa gashi dattijo su Kuma yaran
nasa Basu fi 20yrs ba shi kuwa zai Kai 60yrs ma amma sabo da zubar da girma da
yaran suke hada baki,Mairo taji Antena tana guganta ta baya ga ciki tsoho ga yaran
sunki matsawa sun tare Mata gabanta wani dan iska ma juyowa yayi shima Yana gogawa
Mairo Antena ta gaba ogan ta baya,Mairo ta rasa yanda zata Yi ta tura ta tura sunki
matsawa gashi sun matseta a tsakiya mararta sai ciwo ta fara,Yaron Dake gabanta ta
samu ta galla Masa Mari ta nausheshi tana zaginsu da larabci Suma suna ramawa Wai
me yasa Suka Zo musu kasa sun bar kasar su sunzo Iskanci kasarsu,Mairo sabo da su
takari ne suna harka da mutane a garin har sun iya larabci ba laifi wani uban
naushi ta Kai Suka rike hannunta Kuma basu fasa Mata gogen ba,yaron ta samu ta
gartsawa cizo a goshinsa sai da ta fasa Masa goshi,ba shiri ya bata hanya ta fice
da gudu gudu tana rike mararta ta fito bakin shagon ta tsuguna a wajen tana
murkususu,Allah ne ya kawo su Sadiya Suka ga Mairo tana nakudar dole ta kamata Suka
dauketa zuwa asibitin da za a iya dubata basu dade da kaita ba ta haifo yarta Mace
me Kama da Saurayin da yayi kidnapping dinta ya Mata cikin, takari ba abinda ya
dame su wannan ba sabon Abu ne ba ka haihu ba miji a wajensu,murna suke ta zuwa
suna taya mairo, Mairo ta samu Sadiya ta bawa kudin Suka siyo Mata dukkan kayan
bukata nata Dana jariri, zuwa dare aka sallamota ta dawo gidansu da yarta,Mairo sai
Murna take yi tana kaunar yarta harda kissing dinta jinta take Kamar ranta,aka zaro
nono Kamar ta taba shayarwa dake da lafiyarta ta haihu aka yo bismilla aka sawa
jaririya nono a baki ana shafa Kan jaririya tace sunanki Madina kinji Yar lelena da
larabci Zaki tashi kinji a lahira kin huta duk tambayar da za a Miki a lahira Zaki
amsa abarki ba gargada bare Ina ina mu ki kyale mu ko ta yaya ma amsa tamu,Sadiya
suna Jin Mairo,Sadiya tace in Banda jahilcinki Mairo larabci ko bakya ji a lahira
ai Allah zai sa kiji dole da shi Zaki magana ba sai Wanda ya iya ba,Mairo tace ke
rabu dani gwara ta iya tun a duniya.

Bayan kwana uku Cele ce kullum ke kula da Ahsan,Maheerah tayi zuciya tunda
tace ta kori Cele ya hanata tafiya to ta barwa Cele shi tayi abinda take so,Ahsan
shima ko a jikinsa wanka ma Cele ce ke kaishi tana gwada Masa komai da ta gaji tace
zata koya Masa ma yanda zai gane da Kansa ya dinga kai Kansa.
Washe gari Maheerah sai data bari cele tana dakinta Ahsan Yana Palo yayi zuru
sanye da makeken glass sai kuwa Maheerah tayi waya da Saurayinta yace gashi ma a
gidan ta Bude Masa kofa,da sauri ta fice ta gaban Ahsan taje compound tsalle ta
daka ta dane jikin Saurayinta tana murna tace da larabci my life ya makance zamu ci
duniyan mu,dariya yayi Yana murna yace you are smart yana Jin turanci shi ya
iya,yace I love you you are smart,yanzu wannan gidan gaba daya namu ne? Me hakora
duk cin Zuma tace ae fa masoyani Suka sake rungumewa tace ai baya gani ta gabansa
zamu wuce,Suka shigo tare da kwartonta Ahsan Yana Palo a zaune harda tsayawa a
gabansa Suka rungume Suka hade bakinsu waje daya Hannu tasa tana waving a fuskarsa
tace da Saurayin cikin rada ka gani baya gani,Ahsan yace waye anan mutum ne?
Maheerah shuru,Rufaida ya Kira da Iman,Maheerah ta yatsina fuska harda yin rawa a
gabansa ta ja hannun Saurayinta suka shige bedroom Suka datse da key sabo da Kar ma
Cele ta gani.

Cele ce ta fito cikin kwalliyarta Arabian gown ta tsula kyau tana kamshi tazo
ta zauna a gefen Ahsan fuskarsa ta leka taga yana hawaye tunaninta makantar data
same shi ce ta sa yake kuka, tace Allah sarki Sannu zaka warke Inshaallah hannunsa
ta rike tana cewa Inshaallah Inshaallah wai ya Gane zai warke Inshaallah,Kuma ya
fahimceta tsaf,ya kamata kayi wanka gashi har dare yana zuwa tamikar da shi Suka
nufi bedroom dinsu ta murda handle a kulle gam,ta bubbuga tana Kiran Maheerah shuru
ko motsi bata ji, taja Tsaki tasan tana ciki ta juya da shi dakinta ta kaishi
toilet ta dora mosa komai yanda idan ya taba zai Gane sannan ta fito yayi wankansa
da Alwala ya Kira sunanta Iman,Cele tace ya maidani wata Iman taje ta bude masa
kofa ya fito ta ganshi daga shi sai towel Saura kadan ma towel din ya sabule Cele
taji wata sha'awa tace Kai wani zuut zuut haka nake ji,uhm uhm da sake ta koma
jikinsa ta makale Kansa Yana sama yace Haram,dariya yake bata idan yace Haram Haram
din nan, ganin baya gani ta lallaba a hankali ta zame towel din Wai irin ba ruwanta
faduwa yayi da Kansa ba ita bace, Cele tace idan nace bana so bana so sai na dinga
mantawa naji Ina so sai na dinga komawa jikinsa ta koma jikin Ahsan tace Dan jajir
jajir harda shafa gemunsa tace you too fine fa cakulkuli ta Masa tana cewa dan
Jawur Jawur komai Jajir ku Dan bakin duwawun ma babu duk duhun duwawu ku Banda ku
ko ai shike nan,mu Kuwa Yan Nigeria mutum ma da haskensa sai kaga duwawu duk darba
ta daskare da baki, ai shike nan amma ai Kuwa akwai juriya ba,Ahsan da larabci yace
ta fiye surutu gar gar gar har Wai haka yake Jin yaren Hausa,Cele ta gyara Masa
towel dinsa,Mai ta bashi Yana dabara da Haka ya shafa sama sama,tace baka da Kaya a
dakin nan ta tayashi ya maida rigarsa ta dazu, duk ta kalle Masa Antena wajen saka
Kaya gasu su basu fiye wayo ba.

Tashi yayi ta mike itama zata kaishi Palo ya rungumeta yaga abinda take so
kenan ya gaji da halinta, cikinta ya shafa tace nidai cikina ya shiga Uku Wai ni
mene a cikin nan be kowa Yana son taba Boobs shi sai dai ciki wannan wanne bala'in
sabon salo ne na larabawa,hannunsa ta cire da cikinta tace ba nan ne inda ake so ba
Nan ne a'a haba ayi mutum dolo,Ahsan yaji abu a hannu ya janye hannunsa yace Haram
ya kwace jikinsa ya fice kamar yasan Hanya,Cele tace kaga kamar Yana gani Kai
wallahi ban yarda da mutumin nan ba Kamar me ido,Cele Fitowa tayi tace makafi da
basira ance ta kaishi ya zauna a kujera ta kwanta a kasan carpet tana tattale
kafafu sabo da ba gani yake ba,Cele tace wannan masifa ni dai Zan daina cin kayan
Dadi a gidan nan ance suna jawo sha'awa, gani Kawai tayi an bude bedroom din
Maheerah katon balarabe ya fito tana bayansa Suka fice ta gabansu sabo da ta San
Cele baza ta iya magana da larabci ba shi Kuma mijjn baya gani ya makance suka
fice,Cele zaune ta mike ta lallaba jikin Ahsan tace Kai Kai cikin rada matarka ta
kawo kwarto kana zaune kaga ka saketa tam,Dole na koyi larabci wlh fita Zan dinga
Yi ko Zan hadu da wasu masu Jin hausa su koya min bazai yuwu ba wannan Zama haka
Ina Sam da sake ana ta cin Amanar bawan Allah wlh sai an saketa Ina ma wani na
sakin matar wani amma duk da haka sai na sakar Masa Maheerah bari na Fara fita
bazan bar gidan nan ba sai Naga karshen Maheerah iyye,Ahsan ta girgiza tace kwarto
a gidanka Kwarto Kai,wlh ka rama dani gani nima.

Ahsan Yana jinta tana ta zuba surutai,Driver dinsa ne ya kirashi Cele ta Kara
Masa wayar a kunne ya amsa sallamar yace yazo ya kaishi unguwa,ba a dade ba sai ga
driver har Palo yazo ya rike Ahsan har mota Suka fita lokacin Cele ta bisu taga
yanda ake bude kofar da rufewa tace Alhmdllh,Maheerah ce ta shigo cike da nishadi
ta gyara bedroom din da kanta tayi wanka ta tsarkake jikinta sannan tazo ta fice
abinta ta cakare cikin Abaya da Nikaf tasha takalmi da jaka Silver tayi kyau,Cele
ce ta tare Mata Hanya tace Dan uwarki wa na kama,Maheerah ta kalleta tana wani
yatsina da larabci tace Indai mijine ta bar mata taje suyi harka,Cele tace naci
ubanki yanzu kuma Ahsan na kwace shi daga yau bake ba shi karki sake kallonsa
munafukina wal munafukatoon, Maheerah ta gane zance wato itace munafuka,ta nuna
kanta Cele tace ae Munafukatoon,Majnooniya, lah lah lah Muminat,Wai ba mumina bace
ita,Maheerah sai ganewa take Wai ana ci Mata mutunci karshe Kamar zata Yi kuka
idonta yayi jajir,Cele tace Kuma na tare Hanya ba inda Zaki je
Munafukatoon,Maheerah ta nuna wayarta Wai zata Kira askarawa su kamata da hannu
Cele tace su zo su zo din,suna tsaye suna ta rigima Cele ta tare Hanya fafur tace
baza ta fita ba ta hana,tace nice me magana da yawun Ahsan ba inda zaki je shegen
Ido Kamar na kwado.

Mami kwana uku ta sawa kanta damuwa akan Baffa zaiyi aure,bata ko Maganar kirki
Kawai sai yake,Nawwar yana ta aikin lallashinta,tace wallahi idan baka hana ubanka
aure ba baza ka taba ganin farin cikina ba,Nawwar yace idan ya dawo zaki yarda ki
koma gidansa? Mami tace ae na hakura Zan koma amma Kar ya Kara aure,Nawwar yace to
Auta shine da wannan Maganar Kawai,Mami tace Auta din? Yace ai bakinsu daya da
Baffa sai abinda yace da Baffa shi yake yi,Mami tace to ku dai kuka sani tana Jin
kunya Babba da ita tana uban kishi haka a gaban Yara.

NAJI WATA TANA MAIDA MIN DA NOVEL DINA AUDIO BADA IZINI NA BA,KI SANI HAKKINA NE
HAKKIN WACCE TA SIYA NE,KU SANI KUN CI HAKKINA DUK WANDA YA MAIDA MIN AUDIO BA
IZINI NA.
AsmaBaffa
08061929616
[8/9, 10:59 PM] +234 806 192 9616: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA

BOOK 2

21-25

MASU AUDIO BAN YARDA A JUYA MIN NOVEL DINA ZUWA AUDIO BA,DUK WACCE KO WANDA YA
KARANTA MIN LITTAFI YACI HAKKINA YACI HAKKIN WACCE NA SIYARWA

Official

By
AsmaBaffa
08061929616

SADAUKARWA NE GA
ZAINAB USMAN

*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya
mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce,
kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan
kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da
surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿
🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da
matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai
dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki
yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane
irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba
su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta
humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza
da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in
abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu
shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano
amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna
bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai
kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi
kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari
DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
*08089965176*
*07084653262*

Page naku ne

Bilkisu Hussain
Ummu zee
Ummy m
Aisha Yusuf Aliyu
Falilat
Bellomaryam581
Hadizahamidu369g
Mmn Nasrin
Halima Abdullahi
Maman Zulaihat
Bint Is-herq

Godiya me yawa kawata


BESTYNBEELAT

Nawwar ficewa yayi daga part din Mami wayarsa ya dakko ya Kira Auta,Yana
dagawa yace ka samu Baffa ku warware matsalar Mami wlh ta damu, Auta yace kana
ganin ba matsala yanzu? Kai karka raina min hankali ka fadawa Baffa mana, Alright
yace Auta ya nufi part din Baffa sanye yake cikin gajeren wando da yar rigarsa wasu
farare ya saka hannaye biyu a aljihu wando haka ya shiga part din Baffa,Ya samu
Baffa da Papa a Palo suna hirar su ta zumunci,Auta gaida su yayi,Baffa yace Auta ya
akayi ne? Yace Baffa zaka iya zuwa daga yau,Baffa yace to Nawaf dina farin ciki ya
ishi Baffa bakinsa yaki rufuwa har sai da Papa ya tambaya Wai lafiya dai ko? yace
Mamin Nawwar kasan tayi Idda to yarana sun wuce min gaba yanzu haka a saukake za a
maida auren nan,Papa yace mashaallah na tayaka murna Yaya ashe har tayi Iddar, yace
ae Mana yau ma,yace to tun kafin zawarawa su fara kawo hari ka koma ko ka turani na
Fara share maka hanya ko abokinka Alhaji Muaz,Baffa yace a'a ni kadai ma zanje
gwara naje Ido da ido, Papa yace to ba damuwa ka bari sai gobe ko ka Kara Mata
kwanaki tunda yau ta Gama Idda,Baffa yace hakane a bari to ta Kara kwana ukun zai
fi
Bangaren Mami kuma Jin Baffa bai zo ba shuru Shuru sai hankalinta ya sake tashi
a Haka ma tana kokarin dannewa sabo da kunyar yaranta.

Auta ne ya shigo bayan Sallar Isha da Sallama anci wanka cikin kana nan Kaya
hannunsa Daya a cikin Aljihu Daya Kuma da ledarsa,Mami tana Palo a zahiri kallo
take Amma a zuciyarta ta fada tunani,Auta ta gani tace Nawaf daga ina haka? ya
gaida Mami ta amsa ya ajiye Mata ledar yace Mami gashi siyo Miki nayi,Mami tana
dariya ta bude ledar ta duba sai taga tsire lafiyayye yaji hadi da fruits salat da
wasu snacks,Mami tace Autana na gode Allah ya maka Albarka a Ina ka samu kudin? Ni
shike nan ban Isa nayi abu ba sai ace Ina na samu kudi to Baffa ne ya bani,Ni yanzu
sai abinda nake so a wajen Baffa yace zai siya min mota kwana nan,Mami tace to na
gode Auta a wajen ta bude tsirenta tana ci Mami akwai son tsire,tace ka je wajen
Nawwar yace yanzu zanje ,jeka ka dawo muyi hira yace to ya mike ya fice, motar da
kankabarsa ke sawa ya dakko ta ita ya koma ya Bude ya dakko wata ledar ta su Nawwar
ma tafi girma Wai su ba mutum daya ne zai ci ba,Muna Palo Nawwar yayi matashi da
cinyata Muna kallo Muna hirar mu Auta ya dinga Danna door bell sai da Nawwar ya
kule yace wai waye ya shigo Mana,Auta ne ya shigo yace wlh nasan sai kai,yace to
gidanku na ango da Amarya ai ba tsari na fado muku ciki Baku shirya ba ko,Uhm munji
sarkin iya zance cewar Nawwar,Nawaf Zama yayi ya kalli Nawwar yaki tashi Yana
kwance yayi matashi da cinyata,kasa kasa yace da wani ne da yanzu an dame shi ance
bashi da kunya, Aunty Ina yini? Nace lafiya kalau Auta ya gajiya ya labarin aurenka
ne,Auta yace hmm ya Mika min Leda tare da cewa gashi Aunty,Nawwar yace ya fasa
Auren ai,inji wa? Auta ya tambaya da sauri yace aure Yana nan ba gudu ba ja da
baya,Nawwar yace yaro rikon aure da wuya kawo kawo ma ta isheka me aiki babba ma
yaya ya Kare bare Kai,yace karayayye ba shine ke tsoro ai Allah ne yake ciyarwa ba
dabara da wayon mutum ba,Kai nufinka kudinka ne yasa kake ci da Aunty kana
bushasha, Nawwar yayi dariya yace a'a kudinka ne Auta, yace Allah ne dai da badan
Allah yaga dama ba sai ya baka kudin Kuma ya hanaka ka bawa iyalinka Aunty da yanzu
kyawun Nan ya fece ta dagargaje ta lalace da idan ance ma ka kwanta a cinyarta baza
ka je ba,amma yanzu Allah ya baka ikon kula da ita shine zaka ce ni bazan iya ba to
Allah ne zai bani nima,Nawwar yace 1-0 Auta Ina ta dariya na dauki ledar nace Auta
mun gode,yace kullum ke ba a Maganar kirki dake sai yawu sai kace maye yaga wani
ransa ya biya,nace Nifa bana son wulakanci Auta Kai ba a abin kirki da kai sau daya
fa kazo kaga yawun nan shike nan ka sani gaba,Nawwar tashi yayi ya bude tsiren Auta
Muka durfafi tsire da ci,yace Yaya yau anci madari,Nawwar yace Allah naso na kalli
wasan nan,yace Wasa yayi baka ga yanda aka wulakanta Madrid ba yau,modric duk
kyansa yau jahilci yayi, suna ta hirar ball har Auta ya tashi yace wajen Mami zai
je,Nawwar yace to mun gode Auta yau anyi abin kai,Naga alama ko na mutu Auta zai
rike matata,Auta yace in aureta kuwa wlh ba ruwana mantawa zamuyi da Kai
tsaf,Nawwar Yana dariya yace to bazan mutu yanzu Dan Iska Ina nan sai na tsufa
tukuf ni da ita,Nace Inshaallah aniyarka ta bika Auta,yace Ameen tunda aniyata me
kyau ce ni bana gudu ta bini, yau a bangaren Mami ya kwana dakinsa daban bai koma
gida ba Suka Sha hirarsu.

Iyamami ce taje Kauye ta samo yarinya bazawara sakin Wawa a danginsu ta kawota
har gidan bangarenta tace ta samowa Papa matar aure lallai sai ya aure ta,Papa yace
wallahi bazai Aura ba Iyamami ta dage sai Papa ya Kara aure ga Sabreen ta samu
Iklima sun hade kai sai sun kori Wise,sun hana Wise sakat a gidan nan tun bata
damuwa har ta fara damuwa a ranta,Seraline ta Kira tace tazo Dan Allah sabo da
Indai Shawara ce sai Seraline Allah ya bata fasahar yin abu cikin hankali idan Kuwa
Star ce cewa zatayi Kawai aci ubansu a musu dukan tsiya,Nima Haka zance,Yar Zabil
ma bare Mandula mijinta ne Kawai ya Isa da ita shima darajar so ne tana mugun sonsa
shi yasa sai yanda yayi da ita,Seraline ce ta Kira Sabeer ya tafi Katsina wajen Yan
Uwansa baya gari tace Baby dan Allah yau zanje gidan Wise,yace ban son yawo kin
sani kullum fa sai Kun hadu a makaranta,da shagwaba tace kirana tayi fa matsala ce
shi yasa yace to shike nan kije da motata karki kai dare tace to,da Yamma ta shirya
taje,bayan sun dan taba hira Wise ta bawa Sera labarin komai,Seraline tace ki kyale
su tunda uwarsa tana ciki kin San uwa tana da power zata iya yanke hukunci ko shi
Mijin naki sai ya Mata biyayya ke me ya dameki suyi ta Yi miji shi Zaki rike duk
abinda zasuyi a banza yaran dai idan Suka Miki kici ubansu wannan Sabreen din naga
Alama bata daku bane,Wise tace zanyi bariki a gidan nan,Seraline tace a'a karki Yi
please dariya Suka Yi tace kinga Iyamami da ace ba uwarsa bace da yanzu na canja
Mata kamanni Mata da budurwar zuciya kullum zo kiga kwalliya ta wani saka jambaki
harfa kitso ake Mata da Attach wallahi Rannan cewa tayi sai an sa Mata
Attach,Seraline ta dinga dariya tace na gani ai,tace ni ai da dangin Sabeer sun
Fara min wulakanci ya taka musu birki da Kansa ya kwatar min yanci shike nan ai
Yana Jin harka a local government yaci ubansu kaf.
Wise da Sera suna Hira Suka ji hayaniya lekowa Suka yi Suka ga Auta da Iklima
bakuwa matar da za a aurawa Papa suna kokawa, Namiji da mace karfi ba daya ba sai
gashi Auta ya fasa Mata Hanci da baki jini Yana fita,Fitowa sukayi da Sera suna
tafawa Auta wise tace Auta another punch Auta Kamar dan China haka yayiwa Iklima
budu budu tana ta ihun agaji,Iyamami ce ta fito da gudu tana zagin Auta tace ubanka
ta maka yanzu zaka Yi kisan Kai Dan iskan yaro marar tarbiyya dama uwarku bata muku
tarbiyya ba,Auta yace ai ke shi yasa naga tarbiyar ce dake ke naki Iyayen tarbiyyar
Suka Miki ai da sun Miki tarbiyya da baki abinda kike ba Kuma wallahi ta sake cewa
zata aikeni sai na karyata baras,au au yanzu dama akan Kawai tace zata aikeka shine
ka Mata wannan dukan,yace ae ni sa'anta ne ko kece bazan je ba bare wata kucaka
kazama,ta kirani wai Kai yaron nan nine yaronta ko kanin ubanta ne ni,ko Papa kanin
Ubana baya min wannan Kiran sai ita sabo da kin kawota Zaki cusawa Papa ya aureta
baya so ta tafi gidan ubanta wallahi baza a sata a gidan nan ba ai ba gidanki bane
kema Iyamami,Dan ubanka ko ubanka bai Isa dani ba bare kai,ai Ubana Yana tsoronki
aljanarsa tana kafarki ni tawa a kafarki take? a kafar uwata take bazan biki ba
idan Kinga dam ki tsine min ma,ai Kuwa idan na tsine maka sai ta kamaka yanda na
Sha wahalar rainonka da goyaka a bayana ga shegen kukan tsiya haka nake goyaka kayi
min fitsari da kashi duk na wanke maka,Auta yace Iklima take ko wa bata da waje a
gidan nan baza a aureta ba, Iyamami tace to na gani idan ka Isa sai mu gani mace
daya tayiwa Dana kadan wannan Karuwar ce zata bar gidan nan bana kaunarta.

Auta ya nuna Wise yace wannan da kike gani hadin Allah kenan mace Daya tamkar
da dubu ai akan ki aurawa Papa Mata goma to gwara ki bashi Wise guda daya,baki ji
sunan bane Wise ta ko Ina Wise ce duk ta cike gurbinsu su goman ,kainuwa dashen
Allah ita da Papa sai Allah, yau naga dan iskan yaro haka ka koma cewar Iyamami,
Auta yace Kuma sai ta haifo mana yara Papa ya samu yaran kirki masu Jin Kansa ba
irin Sabreen ba ciwon Kai hawan jini da Kansa to Sabreen kenan, Auta ya kalli Wise
yace kina haihuwa na zama Dan raino, ki share su Iyamami ba Arabic ba boko baza su
gane ba ko Papa ya sakeki Ina nan zanyi ciki dake ni a haka ma Ina so,Iyamami
salati ta saki tace au kwarto ka koma Kuma to wannan sai an sa Ido a kanka tunda ka
Fadi haka zaka iya zagawa dama kaga Karuwa ce shike nan kwartonki a gida, Auta yace
ke ma da kinyi wa ya san irin zalamar da Kika Yi a zamaninki, ki dai gyara tsufanki
ko Kya samu ki cika da Imani yanzu mutuwa ma Yara dauke su take ba sallama bare ke
da kin tafi gangara idan baki tuba ba sai yaushe, kin girma kisan kin girma,ki sani
gadararki ke Kika haifi yara to suna da hakki a kanki wallahi sai Allah ya
tambayeki tunda Amana ya baki,Dan Adam guda aka zabeki aka baki su gasu nan har
Mata da maza aka hada Miki matan sun gujeki sai sunga dama suke zuwa daga su sai
yaransu sabo da duk kinbi kin watsa Kan yaranki da kanki Aunty Rukayya da Aunty
Binta ko gaisheki basa zuwa sai suyi shekaru sai da dalili suke zuwa Babu zumunci
Sam yaransu basu sanmu sosai ba muma Haka to a haka kike so idan kin mutu muyi
zumunci zuriarki su hada Kai a haka,yanzu Maman Sabreen duk kin jawo yanzu anyi
baran baran,komai kin lalata Baffa ma da Papa badan Allah yasa ba da yanzu sun
farrake to a haka ke son yaranki kike Yi? Ai ke ce ma makiyiyarsu,kina ta shiga
hakkinsu kin hanasu zaman lafiya da matansu,takala na bala'i me kudi nayi mene
amfaninsa sabo da koshi ya Miki yawa Zaki ci abinda kike so Allah ya bawa yaranki
kudi, wani abin ma samun waje ne koshi ya Miki yawa da ace Zaki tashi ki wayi gari
ace ta Yaya ma Zaki ci ki rayu kike da baki tsaya wannan abin baki da lokacin
wannan abin,ta cikinki kike Yi,for God sake ki kyale mutane su sakata su wala Ki ja
mutuncinki ki ja girmanki ke yanzu dadine Kamar mu ace mu zauna Muna fada Miki
magana yanda muka ga dama,kin Sa surukai duk sun rainaki kowa ya tsaneki idan Kika
mutu waye zai miki Addua me kyau ko yabon halinki baza muyi ba sai dai muce Allah
raka taki gona wallahi sai na raka makara ina tsaye Ina latsa wayata Ina chat,kin
San dai yanzu haka akeyi ana makarbata tsabar bushewar zuciya Zaki ga mutane ba
ruwansu waya ma suke dannawa suna chatting abinsu,ko mutum ya hau tiktok akan
kabari Yana kallon shirme da fitsara to yanzu haka akeyi,Ki kyale mu Dan Allah mu
sarara,ki fadawa bakuwarki ba a aikena idan bata sani ba ta sani me aikena sai ya
shirya ba kowa ba wlh sai Ina ganin mutuncin mutum bare tazo tana ce min Kai yaron
nan sabo da ita bazawara ce wa ya san me tayi aka saketa maybe ma uwar mijinta
tayiwa dukan tsiya ke kin kawota sabo da son zuciya danki ya aura kina nan za a
aureta ta karyaki ta Miki buju buju ba ruwanmu Kuma Kuna Yi Muna Shan Ginger juice
mu ba ruwanmu,har wani Galavanting take a gidan mutane.
Auta Yana gamawa ya karkade rigarsa yace sai nayi wankan tsarki ta shafa min
najasa,Dariya su Wise Suka yi Wise tace ni da Kai Amana ne Auta you be better
person,Auta yayi gaba abinsa ya bar Iyamami a tsaye Kamar gunki,yaro ya zage yaci
mutuncinta haka ashe fadan ma duk wannan bala'in da yake Dan ance Masa yaro ne za a
aike shi,Amma maganganun Auta na karshe sun taba zuciyar Iyamami,wa'azin Auta ya
shigeta tabbas abinda ya fada gaskiya ne iyaye da dama suna raba Kan yaransu su
watsa zumuncin zuriarsu da kansu gashi kowa ya tsaneta babu me sonta sai yaranta su
ma Dole ce ta sa.
Sera dai tace to ke Auta ya Gama Miki aiki Saura naki idan basu hakura ba ki
karasa da kanki,Wise sai Murna take Yi tace ai Dole nayiwa Auta kyauta.

Umma Umma na dawo fito ki sauke min markaden geron,matar ce ta fito da


sauri,dittujuwa ce Fara kyakyawar gaske ta saukewa budurwar da baza ta wuce 18yrs
ba katuwa da ita kyakyawar burdurwa zankadaziya son kowa kin Wanda ya rasa Yar
jajir da ita,markaden aka sauke Mata,tace Umma Aunty Cele Ashe sunfi wata uku ma da
tafiya ita da kaka,Umma Murmushi tayi tace Omaira kyale Rufaida bata Jin magana
amma ni Banga laifinta ba ko kadan mahaifinku ne da uwarsa sune da laifi duk abinda
tayi tana da hujja laifinta Daya da take hadawa dani,dariya Omaira tayi tace kin
San Rannan daga naje nace Cele ta bani awara da kudina fa Umma wallahi ta kamani da
kokawa Wai ubana nane ya bata jarin nima kin San bani da hakuri naki kyaleta Muka
Yi ta kokawa a titi shine ta fasa min goshi ta min dukan tsiya Wai na rainata shike
nan duk inda ta gani sai taci ubana har bana so mu hadu a hanya da Cele sabo da
bata gajiya da fada Allah ya taimaka ma ta tafi makkah,Umma tayi dariya tace ku dai
na rasa inda kuka yo gadon masifa sai dai ubanku kuka yo, ku goma na Haifa cif duk
Mata Kuma duk Babu me sauki duk da ban San dayar ba tana raye ko tana mace oho ko
tana gidan marayu Ina aka jefar min da ita oho sabo da Kawai Ina haifar Mata amma
ai Alhmdllh tunda dai Ina da guda Tara na suna nan bazan yiwa Allah Butulci ba akan
daya ta bace,Cele ai Dole tayi masifa an cuceta ne bana ganin laifinta wlh,Nima
Kuma an shiga hakkina an yiwa Allah shishigi,Omaira tace karki damu Umma gamu
dukkan mu zuciyar maza ce da mu mace daya ma gayya ce a cikinmu dan ma duk sunyi
aure yanzu mu hudu ne Kawai a gabanki Banda Cele da taki aure yanzu maga shegen da
zai taba Mana uwa da anyi tsiya.

Gyaran muryar me gidan suka ji ya shugo Yana muzurai wani fari dogo me Dan jiki
tun kafin ya karaso ya fara tsawa Kai Kai....hayaniyar me nake ji ne haka ne baki
da aiki sai dai kisa Yara a gaba kina zance gashi Nan duk yaranki ba na gari aikin
banza wannan ba tarbiyya bace ki dinga munafunci da yaranki,duk Wanda yaci namana
ban yafe ba nasan gulmata kuke yi,Umma tace na rasa gulmar Wanda zanyi sai Kai Ina
abin gulma a wajenka,Hanifa ce ta shigo sanye da uniform ta dawo daga school tayi
sallama ta wuce dakinsu,Can sai ga Rahma da Raheema sun shugo su biyu Yan matasan
mata sun shugo suna fada akan biro daya ta sacewa daya biro,Omaira ce babba a ciki
tsawa ta musu Kai dalla kuyi Mana shuru muna fama da talaucin mu Kun dame
mu,Abbansu ne yayi magana yace ai ni rabon da naji dadi a duniya tun kafin nayi
aure gaba daya banyi dacen mace ba,gashi yaran ma banyi dace ba gaba Daya an cika
min gida da gwari Mace ai gwari ce, Ni kenan kudina su Kare a siyen gado da katifa
kullum a bikin Yara nake har an gaji da zuwa daurin aure gidana,gaba Daya Kuma ba
wacce ta auri me kudi duk talakawa suke kawo min ko wacce da kyar take Sha a gidan
aurensu Ina za a iya taimakon Iyaye, Uwa ce ta fito daga dakinta mahaifiyar Abba
kenan tana wani gadara tace Kai Kam sai dai Allah ya biyaka a lahira mace bata da
aiki sai haifo Yara mata da wannan haihuwar ai gwara babu, sai da tayi Yan biyu a
jere sau uku sabo da bala'i, su yaran ma da suna da kashin arziki da sai ace da
sauki amma duk talakawa suke kawo mana, gashi duk wacce ka aura Suma duk matan suka
haifo ta Gama cinye su da baki, Abba yace ai gashi nan wlh sai an aurar dasu tas
Zan dinga ciyar da ita tunda haihuwar Mata ta zaba to sai dai su ci da kansu abinda
Naga dama shi zan bayar a gidan,Umm ta kalle shi tare da tabe baki tace jahilci
yafi hauka ciwo Allah ya ganar da ku, dake Umma itama bata da tsoro bata barin ko
ta kwana Indai aka Mata.
Maheerah tayi tayi ta fita Cele ta tare hanyar haka ta juya ta koma Palo ta
zauna tace Kuma Ni Zan fita ba ke ba gantalalliya Albakaratun,Al Himarun jaki to ke
jaka ce me kawo mazan banza tana jinta Maheerah tayi Shuru tana saka muguntar da
zata hadawa Cele,Cele Kuwa shiri tayi cikin Abaya tayi rolling ta bude kofa ta fice
tare da cire key din kofar ta kulle Maheerah ta baya tayi ficewarta daga gidan gaba
daya, ta fito taga hadadden gari ta bude hannaye tare da daga Kai sama tace iskar
yanci haba har naga rana ai na samu sinadarin vitamin D a jikina,ta Fara tafiya
tana nishadi tana zaga layin gashi layin manya ne tana tsoro Kar ta bace sai da
ta gama yawonta mutane sai dai daiku ta gaji da yawon ma tace bari na koma gida
Banga kowa ba ta juya kenan taji ance ke daga ina,sai data tsorata ta zaci gamo
tayi ta juyo da sauri taga mace dattijuwa bahaushiya baka da ita tana yawo da
katuwar jaka,harshen larabci ta juya taga Cele Fara ko ruwa biyu ce bata Jin
hausa,Cele tace Sannu bakuwa ce ni ban fara Jin larabci ba,matar tace kin San a
state din nan kazamin kame suke Yi idan Baki da sheda wallahi ki daina fitowa,Cele
tace asibiti nake so naje wallahi bani da lafiya Kinga cikina kullum sai Naga ya
Kara girma Kuma ayi ta motsi a ciki,Matar tace ni kin ganni Yar Jigawa ce ni mijina
ne ke aiki a nan ya taho Dani muke zaune Amma unguwar da muke ba irin wannan bace
ta manyan larabawa unguwa ce ta Yan fake fake, Cele tace okay Ashe kina Jin
larabci? Matar tace ae Ina ji ni,tace Dan Allah ki Zama Aunty na Zan dinga zuwa
kina koya min,Matar tace hmm baki da shedar Zama a kasar su wlh kamaki zasu yi
matsayinmu na hausawa Zan dai dinga zuwa duk sati Ina koya Miki ki tanadi biro da
takarda Cele tace na gode,Matar tace Sunana Hajiya Hauwau,Cele tace Rufaida Cele
sunana,Zo muje na nuna Miki inda nake aiki Ni Yar aiki ce,Hajiya Hauwa tace to Suka
taka Cele ta nuna Mata gidan,Matar ce tace muji cikin naki da yake girma ta taba
cikin Cele tace Kan Uba ai ke ciki ne dake,waye ya Miki ciki Yar Nan? Cele tace ban
gane ciki ba nifa bani da lafiya wallahi ban san da Namiji ba ma Sai dai idan ciwon
koda ko Hanta ne ya kamani ko ciwon sanyi,Hajiya Hauwa tace wanne irin ciwon koda
haihuwata bakwai nasan ciki nasan komai haba yarinya

Me yasa kuke zubar Mana da mutunci a idon duniya ne gashi nan kasashe duk sun
Raina mu kadan ne ake samun na gari a takari me yasa haka da kuruciya da komai ki
kwanta ki bawa Namiji kanki haba gaki wayayyiya,Cele tace ahhh karki kaini inda
banje ba nace Miki na rantse da Allah ban San Namiji ba,Watanki Nawa rabon da kiyi
al'ada? Sai lokacin Cele ta tuna rabonta da period ta Kai wata uku tunda tazo garin
Saudi bata yi jini ba,tsoro ya kamata tace sai dai idan Aljani ne ya min ciki ai
Rannan dama nayi mafarkin Ina sex Aljani ne idan cike ne to Aljani ne ya min
wallahi bazan yafe musu ba Indai Aljanu ne idan ba su ba waye to.
Hajiya Hauwa ta kalli Cele Kawai tace muje ciki na rubuta Miki wasu kalmomin ki
rike kafin na dawo,suka Shiga ciki tare Maheera ranta idan yayi dubu ya baci Cele
ta hanata fita,sai ganin Cele tayi ta shigo da mace gidan Kuma ta sake kulle kofar
ta cire key,tana kallonsu,Hajiya Hauwa tayiwa Maheerah magana da larabci tana
gaisheta, Maheerah ta samu me Jin larabci sai zagi Kawai Wai ta shugo musu gida ba
Izini,Cele tace kyale banza muyi abinda ya kawo ki ta shiga daki ta dakko littafin
data gani Diary din Maheerah da take rubuta tarihin rayuwarta kaf ta dakko ta bude
page din da ba rubutu ta mikawa Hajiya Hauwa tace rubuta nima tarihin koyon
larabcina nane, Hajiya Hauwa tayi dariya ta Fara rubutu da Hausa larabcin ma da
Hausa take rubutawa yanda Cele zata gane kalmomi masu ma'ana Wanda ya Dace mutum ya
iya su ta koya Mata sabo da Zama da masu yare,Cele tace ya sunan ciki da larabci
ciki na haihuwa ta rubuta mata,tace cuta fa Nan ma aka rubuta mata tana ta
tambayoyi ana rubutawa sai da Suka Yi da yawa sannan Maheerah ta lura Diary dinta
aka lalata Mata,tazo tana masifa da bala'i,Hajiya Hauwa tace wannan gidan naku bana
zuwa bane Rufaida idan nazo Zan shigo na kiraki mu dinga haduwa a iya tsakar
gida,Cele tace to ba damuwa ta rakata ta tafi ta dawo ta dauki Remote ta kunna
channel din da ake nuna dakin Ka'abah ana ibada,Maheerah wani Tsaki ta ja ta fisge
remote tare da canja channel ta Kai tashar larabawa masu rawa da damammun kaya,
data gaji ma tashar turawa ta Kama me saka wakokin disco ta tsani a kamo Mata
tashar Dake nuna wani addini.

Cele shareta tayi har Ahsan ya dawo driver ya shigo da shi har ciki,Yana
shigowa Cele ta mike ana cewa marhabah marhababika ya Ahsan dariya yayi ba shiri
Cele tana kashe Larabci, hannunsa ta jawo harda cewa ta'al ta'Ali na'am shuwayya
tana rikeshi suna tafiya tana cewa shuwayya Shuwayya a kujera ta zaunar da shi tace
Ijilis,Yace Jalasna Wai ya zauna,Cele tace ya gane ya Gane na Fara iyawa a tafa min
tana tafawa kanta Yana ta dariya Idonsa sanye da glass baya gani Wai, Maheerah
Tsaki taja da larabci tace bata iya komai ba Babu abinda ta iya sai lalata Mana
yare,tasowa tayi zata ta dawo kusa da mijinta Ahsan,Cele da sauri ta kankane shi
tace karki zo Mana mu,Maheerah Takaici yasa ta tafkawa Cele mari Ahsan da larabci
yace plate ne ya fashe haka? Maheerah tace Marinta nayi na gaji da abinda take min
idan ciki ne nace bana so na hakura a sallameta Ni wallahi Zan iya zubar da cikin
ma kowa ya huta,Ahsan yace mari haka wanne irin zalunci ne wannan ki mareta,ciki
baza a zubar ba Ina son abina,Cele tace bashi Kika ci wallahi Kuma bazan tashi ba
mijina ne ta kwanta a jikin Ahsan Yana kokarin janyeta yace Haram ya Subhannallah
ya Subhannallah, Cele tace kaji da shi ta sake narkewa a kirjinsa tace Ina nan ta
Sosa kumatunta tace fata gata Fara ashe karfi ne da ita kamar bayan kada,Ido suka
hada da Maheerah ta Mata gwalo tace ke dai ta ko Ina baki hadu ba fata kamar bayan
kada, Ahsan Yana so ya janye jikinsa Cele tace Kai dai baka San Dadi ba kafi son
waccen me duwawu Kamar shape din Albasa, tashi tayi taje kitchen zata kawo Masa
shayinsu da Suka Saba Sha,Maheerah ta koma jikinsa ta kanmake mijinta Cele ta fito
ta ajiye shayin tasa hannaye ta fisgo Maheerah,ita Kuma ta manne a jikinsa,Ahsan
yace shayi zai Sha Cele tayi sauri ta ebo shayin a spoon ta Kai bakinsa Maheerah
tace wlh bazan yarda ta kwace min miji ba sai dai muyi ta yi ta Shige kitchen itama
ta hado shayinta da snacks ta kawo Suka tsaya su biyu akan Ahsan Cele tana bashi
Shayi Maheerah ma ta ebo nata ta Mika Masa shi kadai yake dariya a ransa dukkansu
ya dinga karba ko wacce ta bashi ya karbe Yana Sha,Maheera ta dauki Snacks Ana
shafa Masa gashi noorul Qalbi ta Mika Masa ya gutsira Yana ci,Cele ma ta shafa
gashinsa tace ni harda gemun Zan taba duk da ni Haram ce to nace Haram nima ta
shafe gemu da gashin Kansa shi kuma Alhaji Salmau Yana zaune kurum abinsa,Maheerah
ta duka zata Masa kiss a lips,Cele ta durma mata duka a gadon baya ta bangajeta ta
kwace Snacks din itama Wai ita zata bashi Ahsan Yana ji Yana ta ci shi kam Mata
biyu akansa suna ta masifa,Maheerah tana zuwa ta fisge shayin ta Kai kitchen ta
zubar duka ta dawo ta kwace Snacks din ta maida kitchen tace ya koshi da
larabci,Ahsan yace shi bai koshi ba Yana masifa,Cele ta fahimci me yake nufi ta
Shige kitchen ta Dora indomie tana Mata hadin Nigeria Amma bata sa yaji ba,Maheerah
ma kitchen da shigo ta dasa tukunya tana girkinta na larabawa itama Cele tana nata
duk a cikin Ahsan za a bashi, Cele ta riga Maheerah gamawa.

Tana zuwa ta kawo Masa ta dawo dashi kasan carpet ya zauna tasa fork tana bashi
a baki yana ci sai ga Maheerah ma da nata a plate ta zauna suke jere ita da
Cele,Cele ta matsa jikinsa Kamar zata shige cikinsa Maheerah Kuma ta biyo da
abincinta ta saman Kan Cele ta shallake zuwa bakin Ahsan,Ahsan ya gaji ya shiga
surfa bala'i da masifa yace baya cin na kowa a cikin su sun dame shi ya mike Yana
lalube da kyar ya koma bedroom shi Dadi ya isheshi Mata sai fada suke a kansa.
Maheerah ce ta bi bayansa harda sawa kofa key Kar Cele ta biyo ta,Cele tace
zaki fito ma.

Kannen Wise su Uku Mata ne Suka zo wajen Wise sun kawo Mata Ziyara,Tunda Auta
yayiwa Iyamami fata fata bata sake Shiga Harkar Wise ba sannan Iklima ma tsorata
tayi ta gudu garinsu Amma har Yanzu Iyamami da sauranta,Kannen Wise Suka ce Aunty
yau kwanan mu hudu ko kofar gida bamu je kisa a kaimu yawo,tace Zan kaiku da kaina
amma Bari nasa Nawaf ya kaiku gidan su Rabi ku gaishe su,Wise a waya ta Kira Auta
tace Autan mu,yace Ina jinki dan Allah su walida zaka Kai gidajen kawayena su
Star,yace karfe nawa? tace 11am dai tunda yawon nasu da yawa,yace to su shirya Amma
Kar a barni da jira, sun ma shirya su Kai suke jira kaga yanzu 10am yace to gani
Nan.
Auta wanka ya dauka cikin kana nan Kaya kamar zai bar kasar 11:30am yazo yace ku
fito Suka fito suna ta kallon Iyayin Auta,Walida tace gashi kyakyawa haka shi dai
Auta bai San suna Yi ba har Suka je jikin mota yace Babbar ta shigo gaba,Suna
kunshe dariya Walida ta shiga gaba,Yana shiga ya kunna uban kida,Walida tace wow
haka nake son mota da kida amma sululu motar wasu ba dadi,Auta yace wannan motar
manyan Yara ce ai,Suka ce munga alama,Iyamami ce ta wuce tana musu kallon banza a
cikin mota tace ai fa mun shiga Uku an auri jinin kudi kullum dangi suna Nan Kai
Kuma bawan Mata da kaga Mata shike nan sai ka kasa zaune ka kasa tsaye,Auta yace ya
ranki ya rufe mota yaja yayi gaba,Walida ta zake da yawa ita a Dole sai ta nuna ita
wayayyiya ce a wajen Auta,Bata San maza Indai mutum na kirki bane me zakewa da nuna
ta waye bata birge su,Yan matan yanzu da yawa haka suke burinsu su nuna su fa sun
waye suna wani fitsara Wanda wannan baya birge mazan.

Gidan Star ya Fara kaisu tana kitchen tana girki Malam Abhulkhair Yana ta yanka
Mata salat ya zauna dirshan a kujera,ana Sallama Suka amsa Auta yace baki ne mu
shigo,Malam yace Muna zuwa yace da namiji Nawaf ya balaga saka Hijab,Star tace to
ta saka hijab har kasa ya bude kofa yace ku shigo Nawaf Kaine ka kawo kannen namu
kenan? Yace ae suka zauna,Star yace Dan duniya shine baza a dinga zuwa gaishe bi ko
ya Jin Dadi? Auta yace Jin dadi ai sai me aure Abhulkhair ya dinga dariya,Star ta
kawo musu kayan ci da sha, Abhulkhair ya koma kitchen Yana kula da girki su kuma
suna ta hirarsu,Auta yace Malam guda a kitchen ko ni da ba Malam ba ai baza a min
wannan rainin ba,Star tace wlh karka cika baki yaro,sun dade a gidan Star sannan
Suka tafi gidan Yar Zabil,Nan ma sun dade,sai gidan Mandula da Sera daga Nan Suka
yada zango a gidan Nawwar daga nan sai dare ya maida su gida harda siya musu kayan
makulashe.

Sabreen yau tana gidan Santana tana kallon soyayya Kawai burgeta sukeyi sai
taji wani haushin kanta da Dana sani da yanda ta samu Miji na kirki ta tsaya shirme
gashi yanzu Kamar Santana ma ta rasa, Bayan Santana ya fita Jamcy ta rakashi ta
dawo tace sai rayuwarku take birgeni Jamcy idan na tuna abinda nayi Ina nadama
gashi na rasa kowa ko me matar ma ban samu ba Kuma auren nake so,a shirye nake idan
na samu Miji Zan daina Shan komai cuta dai na Riga na cuci kaina,Jamcy tace Ni
kaina da ban zaci Zan so Santana ba sai gashi zabin Alkhairi kullum cikin nishadi
nake sai Naga shaye shayen da Muka dinga Yi rayuwa ce Kamar ta dabbobin da Basu San
me suke ba,a da har mijinki na so Sabreen na so na Miki kwace sabo da kin kasa
fahimtar gaskiya shaye shayenki yayi yawa Amma hakan Bai faru ba Nima ban cimma
burina ba Allah yasa aka hadani da Santana wannan rayuwar ta fimin daraja da
mutunci akan shaye shayen da ya Zama ruwan dare ga Mata da maza Ni Kam na daina Ina
Miki Addua kema Allah yasa ki daina, Sabreen tayi mamaki tace yanzu da Nawwar yace
Yana sonki sai ki yarda? Da gudu wallahi ke dai Allah ya kiyaye Kawai,Sabreen ta
Sha mamaki tace rayuwa kenan gashi na rasa kin rasa shike nan,gobe Zan tafi garin
su Mama zanje nayi sati daya,Jamcy tace Allah ya kaimu Dan Allah ki gaishe min
ita,zata ji Inshaallah.

Mami yau taji Baffa zaizo Auta ya fada Mata tun sassafe take gyara part dinta
tana kalkale kalkale sai kamshi da sheki ko ina,ta shirya girki lafiyayye taci
kwalliya cikin hadadden leshi sai kace wata budurwa harda sa Riga da skert sai kace
wata matashiya haka Mami ta koma ta kafe dauri,Nawwar bai sani ba ya dawo daga
Office part dinta ya wuce direct tun daga Shiga yake karewa ko Ina kallo dan gyaran
na daban ne,Mami ya samu a bedroom ta tsaya jikin mudubi tana ta kallon kanta tana
zancen zuci ita kadai,shiga yayi da Sallama ta juyo da sauri,ya bita da kallo yace
amma party Zaki je ko? Party Kuma bana son Iskanci yau ka taba gani Ina saka Riga
da skert,Uhmm Nawwar yace ko dai bako zakiyi,ban sani ba karka dameni da tambayar
masifa bana son irin wannan Auta ma Nema yake ma ya fiku hankali, Nawwar yayi
dariya yace Baffa yace Auta ya fini kema kince Auta ya fimu ai shike nan,Duk yarana
babu me sanin yakamata irin Auta Kai ai girman banza ne dakai,Nawwar yace yau Kuma
Mami,Allah ya baki hakuri ga Auta nan Indai shine,Kudin da Kika ce na tura Miki
tace na gani na gode Allah ya Kara budi yace Ameen ya juya ya fice, Yana shugowa
bangarena na buya a bayan kofa na tsorata shi

Dariya yayi yace Dan cikinki Zaki tsorata ba ni ba Muka haura sama,nace yau
akwai show a gidan nan yau Baffa zaizo inji Auta,Nawwar yace no wonder ai naji a
jikina bako Mami zata yi irin wannan kyau haka yau,ba a dade ba Driver ya kawo
Baffa sai kace wani Ango ya Sha fararen Kaya harda babbar Riga sababbi gal,tare da
Auta aka zo shine dan Kira shine me iso,Palo Suka shiga da sallama Auta yaga gyaran
Mami sai dariya yake boyewa ya haura sama yace Mami yazo fa ki fito,Mami harda
bata rai Wai aji tace gani nan,Auta ya dawo yace Baffa gata nan,Baffa yace to jeka
abinka,Auta ya fice ya dawo part din Nawwar ya barsu.

Bayan sati Daya Maheerah ta shirya da dare zata fita Ahsan Yana Main palo Cele
ma haka da littafinta tana bitar larabcinta a gabansa idan ta fada da yarensu sai
ya gyara Mata yanda ake fada dai dai tana fassarawa da Hausa shima sai ya rike
hausar yasan me ake nufi a haka suke karatun,Cele ta kalli Maheerah tace da tsohon
Daren nan Zaki fita gidan uban wa zaki je wato kwartanci Zaki tafi kenan to baza ki
fita ba,Maheerah ba Jin hausa take ba ta juya zata fita Cele ta riko rigarta tace
wlh sai dai ki Kira kwarton gidan nan yazo na ganshi idan da rambon Zan masa bille
kaciyarsa to yazo,Maheerah bata sani ba ai kuwa ta koma daki tace da Saurayinta
yazo gidan tunda dai mijin Nan nata baya gani ita a bukace take yaga wancen karon
yazo ya fita lafiya,wannan karon ma sai yazo a gaban Ahsan Suka wuce ciki,Cele dama
labewa tayi a dakinta suna shiga ta fito ta dakko sabuwar reza data gani a dakin,
Maheerah ta nemi key din dakin ta rasa haka ta kulle ba key sunyi tsirara a dakin
suna Masha'arsu Cele ta Shige ciki,Balaraben nan yayi mugun tsorata,da larabci
yace wannan wacece? Maheerah tace wacce aka yiwa dashen ciki ce ta dameni ta hanani
sakewa Ina ganin Nan gaba gidan nan Zan bar mata shi Kuma Ahsan baya so a taba ta
ko kadan na gaji,Saurayin yace Yana makahon ya Zama miskini Amma ya dinga
takuraki,Cele taji ance miskini tace na miskinawa Uwarka zagi,tace yau sai na maka
bille a kaciyarka shege me Kan fir'auna ta nufe su Suka tsorata sunga ta zaro reza
tace wlh sai na Miki bille a Fuska irin na Nigeria Zaki ci ubanki yau,na taba ganin
Yar iska irinki da mijinki sabo da baya gani ki koma kawo kwarto,rayuwa Kamar ta
dabbobin dama haka kike yi ku ba kunya ba tsoron Allah,na taba ganin tashin hankali
irin wannan wannan wanne irin masifa ce wallahi yau baza ku tafi free ba.

BAN YARDA A MAIDA MIN DA NOVEL AUDIO BA BABU IZINI NA,MASU AUDIO KAR KUCI HAKKINA

GA MASU SIYAR MIN DA LITTAFINA BAN SANI BA KU SANI KUN CI HARAMUN WLH KO NI KYAUTA
NA BAYAR KUNA SIYAR MIN DA NOVEL

AsmaBaffa
08061929616
[8/9, 10:59 PM] +234 806 192 9616: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2 🌼
MATAFIYA

BOOK 2

26-30

Official

By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA
ZAINAB USMAN

MASU AUDIO DUK WACCE TA MAIDA MIN NOVEL AUDIO BA IZININA TACI HAKKI NA TACI HAKKIN
WACCE TA SIYA,KUJI TSORON ALLAH.

PAKE NAKU NE

Ina masu bukatar unique kitchen utensils . fabrics adult and children's wears
shoe's and bag's.
Da masu bukatar ahada musu lefe ko masu bukatar iya luggage's din kawai duk inkazo
R&U EXCLUSIVE KITCHEN AND MORE.
Zaku samu duk abinda kuke bukata ko a awanne state kake zaa kawo

Masu bukata ga number. 0703 455 9202

https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx

Kwashe kayan karton Cele tayi tare da na Maheerah sannan ta Kama kunnen
kwarton tace wato Kai kunnen kashi ne dakai matar wani kake bi har gidan mijinta
Kai ga tsohon bunsuru,kasa magana yayi ya hade hannaye biyu Alamar bada hakuri Cele
ta Kama gashin gemun ta yanke rabi ta bar Masa rabi tace kana motsawa Dan ubanka
wlh sai na tsaga ma jikinka,bai San me tace ba ya mike zai gudu ta zabga masa duka
a dokin wuyansa tace zauna,So yake ya kwaci Kansa shi ba lusari bane gani yayi da
gaske Cele zata wulakantashi ya tashi ya kwaci kayansa ta karfi Yana zage zage,ya
duka Yana kokarin saka wandonsa Cele tasa kafa ta daki duwawunsa ya tintsira Saura
kadan ya fadiya juyo a zuciye ya Mari Cele sabo da kwallon Dan Iska ne bashi da
mutunci,Cele haushi yasa tasa Rezar ta tsaga Masa bille kato a barin duwawunsa
daya, larabawa da kwailo ihu ya saki ya kwalla Kara ko wandon Bai karasa sawa ba ya
fice da gudu,Ahsan Yana Palo yaga kwarton ya fito da wando a hannu da riga Yana
Kare gabansa, Maheerah Cele ta kalla ta fada toilet da gudu ta kulle da key Cele
tace Zaki fito ne wallahi ko ba yau ba kafin na bar gidan Nan sai na Miki billen
Yan fulani.
Maheerah ta tsorata yanda taga Cele ta tsagawa Saurayinta duwawu cikin dare ta
fice daga gidan gaba daya ta tafi gidansu Kai Kara gwara a dauki mataki akan cele
gaskiya ta gaji.

Ahsan ne ya shigo dakin Cele da lalube Yana so zata bashi shayi ta fito da wanka
zata Yi Shirin bacci ta ganshi zaune a gefen bed dinsa tace gaskiya makafi da
basira suke ji yanda ya gane Yana iya zuwa da Kansa,ganin baya gani Cele tace su
Saluhu ba a gani me Zan zauna Ina wahala ta cire towel din ta jefar sintir da
ita,Ahsan dariya ta kamashi ya boye ta a ransa ya sake zooming idanuwansa Yana ta
Shan kallo a hankali yanda baza ta ji ba ya furta Astagafurillah,Cele taje jikin
mudubi harda karewa kanta kallo tayi girgiza tace Kai cika fa nake duk na bude sai
kiba nake kalli jikina ga cikina tumbini ko cuta ce oho, Abubuwa haka Kai Cele
kinfa hadu sai babban Alhaji, Ahsan ko kyafta Ido bayayi ya manta shi makaho ne,Jin
zaiyi loosing control ya rufe idonsa har Cele ta shirya ta gama komai ta saka
kayanta Riga da skert sannan tazo gabansa tare da rike Masa hannu tace Allah sarki
Dan makahon Maheerah,Idonsa ya Bude a hankali yayi wani ja,Cele tace Kai Kuma
lafiya uhm ta ja shi ya mike tsaye,Mutumin ba hakuri hannunta ya fisgo ta fado
kirjinsa ya rungumeta sosai abinda bai taba ba,Cele tayi lakwas tana shakar
kamshinsa,kanta ta dago a hankali tana kallonsa tace Haram,Kamar ta tsikara Masa
Allura ya matsa da sauri daga jikinta yana istingifari,dariya ya bata yace uhm ta
rike hannunsa Suka fice
Washe gari Ahsan ganin Maheerah bata gidan komai Cele sai taga Yana yi da Kansa
normal ya dawo Yana gani,Ido Cele ta zaro Murmushi ya saki ya nunawa Cele da hannu
Wai Yana gani dama amma tayi Shuru da bakinta,Cele tunawa tayi jiya ta gama tsirara
a gabansa Takaici ya kamata da kunya ta tashi ta gudu daki ta buya tana cewa wayyo
ya ga komai nawa shike nan,dariya Ahsan yayi yasan me ta tuna.
Tunda ta buya bata fito ba sai da me karatu tazo Hajiya Hauwa tazo ta koya Mata
ta rubuta sosai ta tafi ta bar Cele da hadda.

Baffa Yana zaune ya hakimce,takun mutum yaji ana taga steps a hankali,wani
kamshi na musamman ya daki hancinsa,a hankali ya juya Suka Yi Ido biyu da Mami,Ido
ya zuba Mata ta wani tsare gida wai aji ita,Sallama tayi Masa ya amsa da fara'a ta
zaune ta wani kame, ko gaisuwa babu ne Baffa ya tambaya,Mami Fuska ta yatsina ta
dauke kai, Haba ranki ya dade tuba nake yi har yanzu baza ki yafe min ba ne, haba
my Uniform ko Ina Zan Shiga sai dake,me farar aniya, idan ba ke a rayuwa ta bazan
taba rayuwa ba cikin Jin dadi,shifa tuwo duk darajarsa sai an Sanya miya,bazan sake
rikon ki da Wasa ba har abada,kece me sharen min hawayena bazan sake saka ki kuka
ba,Dan Allah kiyi hakuri ki yafe tunda na ganki karfin da nake ji ko Zaki albarka,
bazan Kuma rike ki da Wasa ba,Zan baki komai da kike so sabo da kece farin cikina,a
kanki na San Mene so ma Kuma daga ke bazan sake ba na rufe kofa,waccen ma kaddara
ce amma idan badan ma barbade aka min ba ta ya za ayi na iya juya Miki baya,Ina
tabbatar Miki asiri aka Mana Ina ji a jikina to wallahi karyar makiya Yan bakin
ciki Allah ya sake hada mu har abada Muna tare, kiyi hakuri ki yafe min dan Allah
ki sai na sake durkusawa Baffa ya zube gwiwoyinsa a kasa,Mami kanta ya wani Kara
girma,Baffa yace haba yar budurwata...Mami duk yanda ta Kai da danne dariyarta ta
kasa Wai budurwa Murmushi tayi ba tare data shirya ba,ya sake cewa My Baby,the love
of my Life, Sweetheart,my Angel,my Sugar cake,Mami sai dariya take tace Ni dai ka
zauna karka dameni,Kin bani dama na zauna ya tambaya? tace ae yace ato idan baki
bada dama ba nayi ta Zama a Haka Zan iya kwana ma..

Mami ce ta Fara magana cikin salo da kashe murya ka tsaneni babu dalili,na soka
na kaunaceka babu misali Amma Kai baka ganshi ba,ba irin rokon da ban maka ba Amma
kaki min uzuri sai da ka sakeni ka dinga sakina har igiyoyina Suka Kare wannan
wanne irin cin mutunci ne,idan za ayi sulhu ba a tuna baya Salma,dan Allah Ni dai
na gane kurena naci kwal ubana na horu haka ki yafe min idan ba so kike zuciyata ta
buga ba to ki hakura a bar zancen tuna baya yanzu mu maida auren mu ko ya Kika
ce,Harararsa tayi tace ya wuce kawai badan halinka ba sai dan yarana,yace naci
albarkacinsu hakan ma na gode Allah ya biya,Mami ta mike tace Ina zuwa ta Shige
kitchen,Baffa tana kulewa yace yessss....Finally Alhmdllh,kayan ci da sha data
shirya Masa ta kawo Masa ta jera sai kallonta yake yace Allah ya Kara Miki lafiya
da tsawon rai,Ameen Mami ta furta tana cewa saura ka kara bata min rai dan ma dai
Kawai ka samu Ina sonka,soyayyarka a zuciyata ta Zama ciwo shi yasa,Baffa yace ai
ko babu kafa na tako da gudu wajenki Matukar kece, ya dai kamata ka sani so ba kudi
ne ba bare ka debo ehe,Baffa yace na tabbatar Yana bude abincin,ta zuba Masa yace
ai Baki Isa ba tare zamu ci,spoon ta sa suna ci tare suna hirarsu kamar matasa,suna
hada Ido da Baffa zaice I love you,tace itama much more Dear,Nawwar da Ni sai Auta
Muna part dinmu Muna jira Baffa ya fito amma Shuru Shuru har bayan Sallar Isha
sannan ya fito ya Kira Auta yace yazo su tafi,Auta ya bishi suka tafi,Auta yace
Baffa Yaya? Yace haba tuni aikin gama ya gama ai mu indai muka je waje to ba a iya
Mana musu,Auta dariya yayi yanda Baffa ke zuga Kansa,Auta yace ka bata kudi? Ba
Dole ba ai shine makamin yakin namu Auta Suka Yi dariya abinsu.

Mami tun daga ranar ta Fara gyaran jiki dama tana yin abinta sabo da Balarabe
ya Mata Illa,Nawwar ne ya samu Baffa yace Baffa Wai baza kuyi test na aure ba?
Baffa yace test din uban wa lafiyar mu kalau ko Sanda muke saurayi da budurwa bamu
Yi ba sai yanzu ko kanjamau ce da ita ko ni ai sai dai mu shafawa juna mu wuce
lahira, karka kawo min Iskanci a nan Kai dama komai sai kayi Wasa a ciki sa'anka ne
ni, yanzu da Auta ne zance zamuyi na hankali da shi,Nawwar dariya yayi dama
tsokanarsa yayi yasan haka zai ce Auta shine na kirki,yace to Ni Zan kawo Amaryar
taka? A'a zanje in dauko kayata ni na saka nace ka kawo min Mata gida dan Sa Ido,
Auta yana zaune Yana ji yace Baffa Alkawarina fa? Gashi aure ya kusa tabbata,Karka
damu Auta ko Yar gidan uban waye ka kawota sai dai duniya ta zageni akan aurenka
ace anyiwa yaro aure da wuri amma ko wace Zan aura maka,Auta yace to Baffa dama
akwai wata yar ajinmu yanzu ita nake so sunan larabawa ne da ita sunanta
Sahar,Baffa yace Kai dai kayi shuru tunda Candy ya matso ai kana shiga University
sai aure,yace to Allah ya kaimu,Nawwar yace Wai da gaske wannan mahaukacin yaron
zaku biyewa kuyiwa aure,aure fa ba Wasa bane fisabilillahi kamar Auta fa 23yrs shi
ba wani me jikin girma sosai ba sai yazo ya kasa rike aure,aure fa akwai wahala
Auta kayiwa kanka fada wannan iskancin da kake ji gwara ma ka hakura,Baffa yace Kai
Ina ruwanka,Nawwar yace shike nan ni dai Kar a sani a ciki wlh ba ruwana ba sa
hannuna a ciki Kamar Auta nawa yake me ya sani ma a duniya Ina wannan yaron ina
mace, Auta ya bata rai yace ni dama bance kasa baki b....rashin kunya zaka min
Nawwar ya nufe shi zai make shi Baffa yace karka ta min dana ba ruwanka da shi ka
kyale mu muyi zancen mu,Kai Auta bana son rashin kunya Yana magana kana yi,ai gani
yake kanmu daya tunda Kuna daure masa gindi,Auta Murmushi yayi yace waye zai daure
min abuna abuna kalau yake ba Wanda ya daure shi,ko Nawwar yaso yayi dariya dan shi
har ga Allah hausarsa yayi ya manta ma sunan Antena ne,Auta Kuma yace shi ba a
daure Masa kayansa ba,Auta tashi yayi sum sum ya fice abinsa,Nawwar ya fice ya koma
gida wajen Mami yace yanzu da gaske auren za ayiwa Auta? Mami tace Wai me Auta ya
tare maka ne da yarona ya lalace ai gwara a Masa auren,tunda Auta ya damu mutane
Kawai idan da Hali ayi Masa Kar yazo ya fada harkar banza yaje yaci Karo da
lalatattu, Kai da kake salihin ji nake da su Miracle ka hadu da tuni ma baka lalace
ba badan Allah ya Kare ba shine zaka dame ni,Nawwar yace Mami Rabin tawa Zaki
zaga,Ni ai ba zaginta nayi ba ai ta kirki ce gaskiya na fada,yace shike Nan ayiwa
Auta aure lafiya ni dai ba ruwana ko daurin aure bazan je ba,karka je Mana dama wa
ya gayyaceka cewar Mami.

Kaka Kuwa kwana Suka Yi suna tafiya a mota daga nan aka shiga jirgi da shi ta
Jedda,Kaka tsoro ya kamashi Addua Kawai yake ya zaci wata state din zasu je a jirgi
a ransa yace wata jahar zamu je Ina Jin lallai me kamafanin nan Yana da kudi ta
wani bangaren Kuma zuciyar kaka a tsorace take sai da Suka Yi tafiya a jirgi ta Kai
awa shida sannan Suka sauka a kasar Qatar Ashe kasar Qatar aka kawo Kaka za a siyar
dashi azzalumai matsafan wasu larabawan suke Neman wani abu na sassan jikina mutum
shine bakar fata shine marar gata shi za a kai a kashe shi Kamar ba Allah ne ya
halicce shi ba,Mutumin bayan sun fito daga airport Kaka dai binsa yake dunkum
dunkum Babu me jin yaren daya,a jikin wani shago mutumin ya tsaya tare da siyowa
Kaka lemo da Madara da nama,Kaka ya samu waje ya zauna ya cika cikinsa dam,mutumin
yayiwa Kaka Alama da ya jirashi
Kaka ya nuna ba matsala mutumin Yana tafiya kaka ya fece ya dinga gudu gudu
sauri sauri bai San Ina ya nufa ba bai San Ina aka kawo shi ba tunanin Kaka ma duk
a Kasar Saudiyya yake wata state din har dare Kaka bai daina tafiya ba Kawai bi
yake ta ko wanne lungu da sako,Mutumin Yana dawowa ya nemi kaka ya rasa Takaici da
bakin cikin irin kudin da zai samu Kaka ya cuce shi ya gudu,haka ya ja kwafa ya
sake dubawa bai ga Kaka ba babu alamarsa yasan tabbas ya gudu masauki ya tafi cike
da bacin rai,Kaka Kawai tafiya yake sai da ya kwana Yana zaga gari Bai San Ina yake
ba kafafunsa duk sun kumbura,waje ya samu ya zauna domin ya huta,tagumi ya zuba
yace Ni da kasar waje har abada me za ayi da wata kasar waje,yanzu Kaka ya zaiyi ma
ya koma garin Makkah shi yake tunani ba gida Nigeria ba,yace banga riba a wannan
tafiyar ba,Cele tawa ta bata,na Sha wahala gashi da alama an kawo Ni nan a cuce
ni,Yana ta maganganu shi kadai sai ga wani babban mutum bahaushe yace Sannu
Malam,Kaka yace Kai masifa Kai bala'i ko Ina kaje sai kaga bakar fata sabo da
shishigi da jaraba ko wacce kasa bakar fata sun taru sun cike gari jama'a muyiwa
kanmu fada mu zauna a kasar mi Ina riba cikin wannan masifa,sai da Kaka ya Gama
sannan ya dago ya kalli mutumin yace yanzu nan ma Kuna nan Wai bawan Allah nan Ina
ce? Yace Kai baka San inda kake ba? Kaka yace ni nasan sadai a Saudiya nake Makkah
wani balarabe ya min hanyar aiki yace zamu je a koya min aiki Jan dinga Jan motar
Yogourt ya hadani da wani mutum balarabe sai naga mun dauki hanyar jidda a mota
Muka shiga jirgi sai Muka zo nan bawan Allah wannan wacce Jaha ce a Saudiya?
Mutumin yayi dariya yace ai Nan kasar Qatar kake cikin birnin Alqahira,Kaka yace
Jar uba dan nan kayiwa Allah ka taimaka min na koma Makkah Dan Allah,Mutumin yayi
dariya yace karka damu zuwa gobe kana Makkah Inshaallah,Kaka Yana ta murna Yana
godiya mutumin waya ya dakko ya Kira wasu larabawa suna ta larabci Kamar ba
bahaushe namu ba ashe shima sake cinikin Kaka yayi shi Kuma can dai Riyad za a Kai
Kaka a siyar da shi,shi Kuma ba masu Luwadi za a bawa su siya in Suka Gama da mutum
su sake shi ko su hallaka shi,shima bahaushen da shi ake hada Kai ana cutar bakar
fata Dan uwansu bahaushe Kuma musulmi sabo da shi ya Zama hamshakin me kudi yafi
shekara ashirin a zaune a Qatar sana'arsa kenan Luwadi har suke siyar da mutane ana
Basu kudi a lalata su ba tsoho ba yaro ba matashi kowa Suka samu dama a kansa
damawa suke,shima tafiya yayi da Kaka a gidansa Kaka ya kwana yaci ya sha da safe
Kaka yayi wanka mutumin ya bawa Kaka Jallabiya sabuwa ya canja sannan ya hadashi da
wani matashin balarabe me suffar Dan daudu ya tafi da Kaka aka sake shiga Jirgi da
Kaka tare da juyawa da shi Saudiyya,suna zuwa Jedda Kaka murna ta kamashi Yana cewa
naka sai naka ji bahaushe Dake dan uwa ne ya tallafa min gani a Jeddah Hauwa kulu
Majadan Alhmdllh,Balaraben ya shiga mota da Kaka a zuwan zai kaishi Makkah sai ya
wuce da shi Riyad,Kaka Kawai yaga bai yarda da tafiyar ba tun kafin su bar gari su
Shiga daji yace a tsaya zaiyi fitsari ya nuna musu gabansa,ganewa sukayi Suka tsaya
dai dai inda akayi toilet na mutane ka tsaya ka shiga Kaka ya fita Yana waige waige
ya Shiga toilet ya fito ya lallaba yabi ta baya ya arce da gudu ya Sha kwana basu
sani ba,Taxi ya tare ya shiga ya Fadi address din gidansu na Makka Basu ma karasa
Makkah dinba ashe Driver ya Kai Kaka har kofar gida Kaka ya biya driver kudi ya
fada gidansu cikin daki ya haye saman gadonsa ya ja bargo ya lulluba yana Nishi da
hakkin wahala Wai ya buya kenan.

Dagaci ana ta cin duniya da tsinke har sunyi kyan gani,Rabi ta sake Aiko musu
da kayan sawarta data cire zata bayar tace a bawa Gaji,Gwaggo sauki ya samu sosai
tana iya Dan tafiya kadan kadan itama sai data zabi manyan riguna a ciki Wanda zasu
shigeta,Gaji sai daukan wanka ake yi ana neman bazawari,Asirin Zayya matar Danbinni
ya karye tuni Danbinni ya saketa ya auro wata bazawara me hankali suna zamansu haka
Yana lallaba rayuwarsa ya daina iya shegen da yake yaran Zayya biyu suna hannun
matarsa suna zamansu,Babu kukan da Zayya bata Yi ba da roko yace wallahi baza ta
dawo gidansa ba ya tsaneta yanzu baya sonta,Dole ta hakura ta tashi a tutar Babu ba
tsuntsu ba tarko.

Sabreen ce taje wajen Mama ta samu Mama duk ta rame ta canja,tana ganin
Sabreen sai data Yi kwalla tace na jawa kaina,Sabreen tace yo haka Kika zaba dai
Mama gashi nan kin rasa Mami ta rasa amma ki sani Mami Aurenta za a maida da
Baffa,kema baki kyauta ba dama idan kana tunanin kayiwa wani to kanka kayiwa gashi
ni bani da auren ke Babu gashi kowa baya ta tamu shima Papa ya auri matarsa baya
son laifinta ta Gama da shi bazai iya Mata kishiya ba Mata Muna sani mu dinga cutar
kanmu da kanmu gashi yanzu inda Muka Kare Wanda Muka zalunta Kuma sune a sama,Ni
gaskiya na gane gaskiya Shaye shayen ma so nake na daina na kusa hakura da shi duk
da ban daina ba Nan gaba Zan daina,Mama ta kasa magana ma bata da abin fade Dan ma
Allah yasa gidansu suna da rufin asirinsu dai dai gwargwado ba rashin ci Babu
rashin Sha.

Omaira ke Omaira Abba Yana kwala Mata kira Shuru Omaira bata sani ba bacci ma
take ita ,Uwa Babar Abba tace ai wannan yaran idan kana Jin jarabar duniya to su
kenan,ai Kai Kam Ismail baka yi Dace ba ka haifi jaraba,Abba yace kyale su Watarana
sai na bar gidan nan naga uban Wanda zasu raina,sun gaba talautani bani da farcen
susa,Omaira ce ta fito tana mika tace Umma tace kana kirana? Mari ya kawo Mata ta
kauce,Uwa tace yawwa nadawa Yar iska duka,Umma ce ta fito tace wallahi duk Wanda ya
taba min 'ya sai ya Gane kurensa,to fitsararriya kina bakin ciki Dana zai Sha shayi
da Madara shi yasa Kika hana yarsa tazo ta je aikensa,Umma tace madarar me yan
madarar burar....ta narko ashar,ai ke kin Zama mayya badan haka ba an sakeki zaman
me kike Yi a gida shekara da shekaru har da Kai Kara kotu kice ba inda zaki je kotu
ta baki damar zama a gidan tsohon miji kinji kunya dai ana korarki kina mannewa
marar zuciya,zaman yarana nake Yi Kuma Dole ya ciyar damu karya kuke wlh baku Isa
kuga bayana ba marasa godiyar Allah jahilai Allah ya baku baku so Inshaallah a
yarana sai an samu wasu sun muku ranar da duk duniya babu Wanda zai iya muku
ita,Dariya Uwa tayi tace a hakan? Ana kawo talakawan duk ba na kirki a yaran
naki,Bilkisu ce ta shigo gidan tayi Sallama itace Babba a dukkan Yaran da aka Haifa
sai ka dauka kanwar Umma ce,tana shigowa Abba ya fice daga gidan ma gaba Daya yasan
bala'i tazo da kanta yanzu za ayi batacciya,ita kanta Uwa Shuru tayi ta wayance
tare da furta Allah Yana Nan, Hayaniyar me nake ji? Bilkisu ta tambaya tana zazzare
Ido ita dama kana ganinta kasan Kalar bala'i ce,badai Umman mu ake zagi ba? Umma
tace gasu nan abinda Suka Saba kullum tunda aka aureni suke min haka gashi har na
girma Kuma an sakeni ma baza a kyale ni ba ta karasa da hawaye,Bilkisu tace Abba ne
Kawai zamu kyale sabo da mu cika da Imani billahillazi tsohuwar wani ba tamu bace
ko Kaka uwa ce,Omaira tace never Bilkisu tace to tunda hakane a raba gida Bari kotu
tazo ta tsagawa uwarmu sashenta kowa ya ji da Kansa zamu katange mata bangarenta
kofa kowa da tasa mun gaji, Omaira tace Ina cikin masu buga bulo da ni za a buga
bulo Aunty Bilkisu tace Allah yaji Kan Cele badan ta mutu ba da yanzu an wuce wajen
nan na so Cele a gidan nan take da tayi min maganin wannan tsohuwar, Omaira tace
kice da yanzu ta farfasa Mana jiki.
A ranar Aunty Bilkisu ta Kira sauran Yan uwan Suka hada kudi ciki kwana uku aka
kawo yashi da siminti Kamar gidansu Abba bashi da ikon magana sunfi karfinsa, Suka
taru dukkansu su takwas cif aka Kira ma'aikata masu buga bulo baza su siyo ba yayi
tsada gwara a buga musu bulo, Masu buga bulo dukkan matan suna wajen sai kac fore
maza ana farawa Bilkisu aka fara zubawa kwaben bulon ta buga guda daya Suka Yi tafi
da ihu,sai Sai Nazifa da Nazira Suma Yan biyu ne,sai Safiyya da Sufia Yan biyu ne
su ma Suka buga har Kan Omaira sai twins Suma Rahma da Raheema,sauran Suka barwa
ma'aikata suna ta fama a ranar Suka buga bulo,Cikin dare Uwa ta fito da tabarya
kowa Yana bacci gaba daya tasa tabarya ta doke bulo din kaf bata bar ko guda Daya
da lafiya ba ta koma ciki tayi kwanciyarta sai da safe su Omaira Suka ga bulo a
farfashe gaba daya an tarwatsa su,ransu ya baci ga asarar kudi sunyi dama su ba
wani kudi ba,gida ta dawo ta fadawa Umma,Umma tace kyale su dan Allah nasan Babu me
Yi sai kakar ku Allah Kuma zai saka Mana Allah Yana kallon su,baya bamu ci da sha
ga wulakancinsu sabo da sun sa ya sakeni,abin haushi ma Wai abin nasu duka danginsu
na rasa me na tare musu a duniya haihuwa laifi ce,Omaira tace kiyi hakuri Umma
komai zai wuce Allah ya Mana arziki zasu ga tsiya.
Umma tace badan ku ba da naga wulakanci a duniya a gidan nan to Allah ya min
arzikin Yara Ni ko yanzu sai dai nace Alhmdllh.

Nazifa ce ta shigo tace me nake ji haka Wai an rushe mana bulo? Uwa tana ji tayi
mukus,Nazifa tace ko waye Allah ya tsine Masa Albarka ba shi ba rahamar Allah ai mu
bama kisan mummuke a fito fili Mana a fasa a bainar jama'a a gani,wallah ko waye
Allah ya tsinewa uwarsa,Uwa tana ji tasan da ita suke sun San ma itace da ubansu
baza su zage shi ba ko me yayi musu kyale shi suke Yi amma ita da sauran dangi
basa kyalewa,Kannen Uwa ne Suka shigo su biyu Sa'ade da goshi, Nazifa tace kannen
wata ma matane duk gidansu Mata sunfi yawa namijj daya ne tal Kuma tambadadde ne ma
namijjin gashi nan duniya duk tayi Masa Ruku'un Dila,Sa'ade tayi dariya ba shiri
tace shegun Yara Baku da aiki sai bakar magana yanzu Baballlen kanin Uwa shine
tambadadde duniya ta Masa Ruku'un Dila, Nazifa tace to mene shi dan kwaya bama
gwara Mata masu tausayi ba mazan wasu duk gasu nan daga sunyi aure sai matansu da
Dangin matansu mace ma me tausayi da Jin kai baza ayi Addua Allah ya bada dana gari
masu Albarka ba sai maza maza mace ba mutum bace sabo da jahilci ku Kuma da kuke
son maza wace ta haife ku idan ba mace ba,ku sai ku canja kanku ku koma mazan ai
Jahilcin banza idan ance muku jahilai kuce ku ba haka ba,Omaira tana fari da
rangwada tace mu da muke da baiwa ma iri iri mune fa farin cikin mazan su taba mu
ma Dadi ne,Umma ta kwade Omaira tace ke a gaban namu ne,nace dan basu San Miracle
bane da fitsara bane,haka ranar Suka yini suna Shige da fice a gidan suna tijara
iri iri idan wannan tazo ta tafi gidan mijinta sai wannan tazo Uwa sai barin gidan
tayi ranar sai dare ta dawo shima Abba guduwa yayi sabo da jarabar yaran nan,Umma
Kuwa da tana Hana yaran ta gaji yanzu Ubansu Kawai zasu yiwa ta taka musu birki
sabo da mahaifi mahaifi ne ko ne yayi musu basa ce Masa kala in Banda Cele itace
kadai take fada Masa abinda taga dama shima da dalili abinda ya mata dole tayi.

Auta ne ya tambayi Mami ana gobe zata tare yace zai je Kaduna Birthday din
abokinsa,da kyar Mami ta bari Suka tafi da abokinsa amma tace sai dai su tafi a
jirgi Suka ce to,a ranar Suka Isa Kd da yamma da abokansu Suka hadu abokin Auta
Afif a gidansu Suka sauka Suma masu kudi ne, da yamma yawo Suka fita a motar Yayan
Afif su uku,Auta yace Wai ku baku da classy Girls ne haba gari kayau haka, Yana
yarfe hannu Yana duba ogonsa da Wise ta bashi kyauta me tsada,Afif yace wanannan
agogon yayi,Nawaf yace tsohuwar Babyna ce ta bani, tayi aure? Yace tayi aure Mana
kanin Baffa ta aura,suka ce gaskiya kana Shan takaici,yace ba kadan ba Allah ya
bani zuciya me karfi badan haka ba da tuni ciwon zuciya ya kamani,Suna ta dariya
suna tafawa su a Dole samari,Afif ya danni pics din wata katuwar budurwarsa yace
kalli wannan mugun so na take,Suka leka wayar,Wanda ke driving garin kallon pics
Saura kadan ya make wata budurwa a gefen titi tana tafiya dauke da katon botikin
markade, Auta yace ya zaka tafi Nura zaka kade Yarinyar mutane mutum ce fa a tsaya
kaje ka bata hakuri gaskiya ai bai dace ba,Parking yayi Nura ya fita yace malama,ta
juyo da sauri yace dan Allah kiyi hakuri,Murmushi tayi tace kaci sa'a yau birthday
Dina wlh da sai ka Sha Mari yanzu,Nura ya saki baki Yana kallonta Omaira ce ta tafi
da imaninsa Yara basu tafasa ba za
su kone,Auta yana mota ya dago ya ganta Ido ya zaro yace Aunty Rabi sak wallahi
Kawai Rabi tafita fari da yawa ne,Auta mota ya bude ya fito yace ke kin San wata
Rabi? tace wace Kuma haka,mu duk gidanmu ba rabi dama cewa kayi Rufaida sai nace
tana makkah,Yace akwai wata wallahi irinku daya,Baki ta tabe ta juya zata tafi Auta
yace ke ya ina Miki magana kina Raina min hankali bafa cewa nayi Ina sonki ba ya
kamo pic din Rabi na biki yace kin ganta,dariya Omaira tayi tace wannan ai Cele
ce,to ita Cele yaushe tayi aure ne wai, yace wace Cele Kuma ke wanne sunanta Rabi
ana ce mata Miracle,Omaira tace Kama min na sauke markaden nan abin nan nayi
ne,Auta ya Kama Mata Suka sauke tasa Hannu a cikin bra dinta ta dakko wayarta Vivo
karama,Nawaf dariya ta kamashi yace maza cancer ta kamaki kyayi bayani ai waya a
wajen abubuwa haka Allah ya kyauta,Omaira tace kaji mutum Ina ruwanka,tura min pics
din kawai,ya tura Mata pics din Rabi,ta tura Masa pics din kaf Yan gidansu tace
gashi nan ka nuna mata akwai wacce aka sace tun tana jaririya a cikin jini idan
itace to ta neme mu,ga Number ta,Auta ya saka number,Omaira tace Dan Allah
masifaffiya ce? Auta yace tab ai Yar kunama kenan Aunty Rabi wa ta kyale,sai yaga
Omaira ta washe baki tace yawwa Kar ta bar ko ta kwana kowa ya mata ta Masa haka
ake so amma wani salihancin nan ba cinyewa bane,Nawaf yace ke kin ganki karama dake
to anfi son mutum me hakuri,Allah Yana tare da masu hakuri ba ko Baki sani ba,ai
nima bance tayi tsokana ko taci zali ba Kawai nace idan an Mata ta rama Kai nawa
kake da zaka ce min yarinya,Auta ya juya abinsa mota Suka shiga Suka wuce sun manta
ma suna ta labarin Yan matansu.

Ranar da Mami zata tare walima Baffa ya hada da abokansa da Kawayen Mami da
Yan Uwa na kusa aka ci nama aka more amma ba kida ba komai daga wajen Walimar ya
dauke matarsa sai gidansu Wanda yaji gyara an canja abubuwa da komai gida ya dauki
gyara,Iyamami ko leke bata leko ba ko a jikinta.
Amarya da angonta kayan makulashe Suka ci sannan Mami wanka tayi ta fito suka
yi Nafeela tayi shirinta cikin rigar baccinta me Jan hankali,Baffa ko da yayi
wankan ma kasa shiri yayi sabo da zumudi Kamar yau ne ya santa,Mami Kuma sai yanga
ake ana Jan aji,Baffa inda take zaune a gefen bed ya dawo a kunne ya rada mata
Babyna haba Sahiba,kiji tausayina Ni rayuwata sai da ke,Ki duba Allah ki duba manzo
ki tausaya min,ki agaza min,Ki bani dama please,ni rayuwarki ma kadai tare dani na
godewa Allah,Dan Allah ki bani ta biyu ki saki ranki,Mami tana Jin dadi a ranta
tayi kasa da kanta tace da Kai na saba in babu Kai zuciyata baza ta zauna kalau ka
daina rokona,Kawai ka rike ni Amana,da sauri Baffa yace yace nayi Alkawari ga
zuciyata ma karbi idan yaso ki sata a cikin kwalaba ko keji,dariya Mami tayi yanda
Baffa ke zuba abin kunya matuka Kamar yaro,ko yaran ma wasu baza su iya wannan
magiya da kalamai haka ba,Kumatun Mami ya sumbata yace gaki Yar farata,yau Ina
cikin murna za nayi kwanan farin ciki,Mami tace nima haka, ni ai Dadi ma ya isheni
ko rungumeni kayi to ya isheni nishadi ma,Baffa yace Shedan sai dai ya mutu yau
sabo da bakin ciki suka Yi dariya Mami ta mike Baffa ya jawo ta jikinsa yace Ina
kuma Zaki je yau Ina ango na, jikinsa ya jawota Yana bin jikin Mami da shinshina
yana kissing wuyanta,Light Mami ta kashe Suka koma tsakiyar bed.

Bayan sati uku Cele ta dage tana ta faman koyon larabci idan Hajiya Hauwa tazo
har Ahsan ake koyawa Hausa sosai yanzu Cele tana tsintar abubuwa da dama dama ba
wuyar iyawa idan kana zaune da masu ji, Maheera tunta ta bar gidan bata dawo ba
tana can tana cin duniyarta da tsinke ita da Kwartonta, tunda Cele ta tsaga Masa
Duwawu ko unguwar Ahsan Bai sake bi ta wajen ba a hakan ma Maheera ce mayyarsa da
kyar ta shawo Kansa itace take Kama musu hotel a zuwan mijinta ne Watarana kuma
idan matarsa bata nan sai ya kirata taje gidansa a boye, wani bangare na zuciyarta
Kuma tana son Ahsan dinta,taga kwartancin bazai Kai ta ba gwara idan tana gidan
mijinta yafi safe,Iyayenta ta dinga yiwa kuka tana fadar karya da gaskiya suzo
suyiwa Ahsan magana ya daina kula Cele,Kuma sun yarda zasu je.

Ahsan ganin Cele yanzu tana dan tsintar abubuwa sai yace yanzu cikinta ya Kai
wata hudu,baki Cele ta bude tace ciki a Ina na samu ta tambaya da larabci,yace bata
San anyi dashen ba? to bata Yi nisa da larabcin ba bata fahimtar wani wani
Abu,Kawai sai ta karbi wayarsa ta Kira Hajiya Hauwa ta roketa dan Allah tazo, ai
Kuwa tazo yace tayiwa Cele Maganar cikin ya bawa Hajiya Hauwa labarin Kan zancen da
komai,Hajiya Hauwa ta dinga salati tace da Ahsan ai Cele budurwa ce bata San namiji
ba Sam Kuma bata San ma tana da ciki ba ko sisi ba a bata ba bata San ma an Mata
dashen ciki ba sato ta akayi shigowart Saudiya,Nan take fuskar Ahsan ta canja ya
shiga matsanancin damuwa,wani tausayin cele ya kamashi abinka da Balarabe harda
hawaye Yana kallon Cele Yana tausayinta,Yace dan Allah Hauwa ta fadawa Cele komai
ta bata hakuri,Cele taga Ahsan yana hawaye tace mene Kuma lafiya ko solobiyoncin ne
ya motsa,Hajiya Hauwa tace ke dalla ki tsaya kiji Maganar gaskiya Cele ciki ne fa
dake wallahi dama na fada miki ta kwashe zancen komai ta fadawa Cele,Cele mikewa
tayi tsaye tace na tuna ohhhh shine ta kaini asibiti nayi kwananki a can ya min
Allura hankalina ya gushe,Cele ta taba local government dinta tace shi yasa na
tashi naji Nan ya canja ashe abinda aka zuba min kenan, Hajiya Hauwa tace kinji shi
Ahsan baida laifi, Kara Cele ta kwalla ta dafa kai ta sake kwala ihu sai da tayi
sau uku sannan tace bazan Yi kuka ba tana Kuma share hawayenta tana cewa karki kuka
bazan Yi kuka tana goge hawayen dake sintiri a kumatunta,tace na yarda da
kaddara,Kaddarata ce Allah ya rubuta ba komai Zan zauna na haihu ba damuwa,Ni yanzu
ta Kaka nake yi burina na hadu da kaka wannan ya Riga da ya afku amma tabbas
Maheerah sai Allah ya saka min ko ban Mata komai ba,to me ma Zan mata ni Wanda zai
huce min zuciyata babu shi a duniya ko me nayi Mata ban rama ba batawa kaina lokaci
ma zanyi, cuta ce ta rigada ta cuceni Allah ya Isa wallahi Allah ka isar min na kai
file Dina gaban Allah Kara ta na daukaka ta wajen Allah tana kotun Allah, Allah
Kuma yasan yanda zaiyi dani wani bala'i ya Kare me zan ce,Ina budurwa ban San
Namiji ba tasa aka sa min ciki a jikina Allah ya Isa wallahi tana kuka wiwi Cele
abinda bata taba yi ba,tace yanzu mutane idan zan kwana Ina cewa ban namiji ba waye
zai yarda,ya zanyi da kunyar mutane me zance, Ni tuni nasan wannan Dan iskan shi na
kirki ne Dan banza ta daki Ahsan a kafada tace kai karamin alhaki ne a wajena bare
ma ba Kaine da laifin ba tana goge hawaye,Ahsan Yana kallonta shima sai hawaye
yake.
Cele tace kice yaushe zamu Fara zuwa awooo ta karasa da kuka ?

Hajiya Hauwa ita dai tausayin Cele take ji ta fadawa Ahsan tace ta hakura tace
babu laifinka Kuma ta karbi kaddara yaushe zaku fara zuwa awo? Ahsan yaji Dadi sai
Allah yake godewa Yana Addua yace ko yaushe ta shirya,tausayi yasa Hajiya Hauwa
tace Zan tabi yaushe Zan dawo karatun? Cele tace bana so bazan koya ba suje da
yaren kasar su,Hajiya Hauwa tace yanzu ne ma yake da amfani,tace bana so ni na fada
miki,Hajiya ta kyaleta tace idan kin huce ma Zaki neme ni tace ni dai Ina Kara Baki
hakuri ta tashi ta musu sallama ta tafi tana cewa maganin Matan mu hausawa kenan da
matan aure da zawara da Yan Mata burin kowa ya tafi kasar waje,gani ake kana zuwa
ka Zama me kudi kawai.
Cele zaman dabaro tayi ta dinga uban kuka sosai,Ahsan ya dawo kusa da ita ya dafa
Kafadarta Yana lallashinta yana bata hakuri amma Cele taki yin shuru,yayi yayi duk
masifar lallaba irin ta balarabe yayi ya hakura karshe ma daki ta koma ta kulle
kanta da key tayi zaman Yan bori tana rusa kuka tana cewa yanzu ya zanyi da Kaka da
mutanen dunuya Maheerah ittaqillah Maheerah Ittaqillah haka Cele take fada,Ahsan
Yana jinta cike da tausayawa,ta koma sai kinci kwalabar ubanki Maheerah Dan Kan
uwarki me gashi Kamar Audugar Rimi wayyoooo ta Danna min kabiri Ashe ba miciji bane
kasurgumin da ne a cikina da aka sa min me katon kai me suffar fatalwa....Tsit tayi
Jin larabci na tashi Ahsan Yana ta masifa,ashe su Maheerah ne da iyayenta Suka Zo
bada hakuri Maheerah zata dawo sunzo saji,Maheera tayi mugun girgiza ganin Ahsan ba
makaho bane gashi ras dashi,Cele tashi tayi ta fito a hasale.

Kwanan Auta Uku Mami tace idan bai dawo ba wallahi sai taci mutuncinsa ba shiri
Suka dawo,Ko hutawa baiyi ba ya shiga wajen Mami suna tare da Baffa Wanda sai kace
sabon ango Wai ya dauki hutun angwanci na sati uku,yace Mami na dawo tace ko kaifa
ni bana son yaro da yawo yaje ya hadu da abokan banza kana tarbiyya wasu suna
lalata maka Yara a gefe.
Ko hutawa baiyi ba ya taho gidana Ina Shan kunun tsamiya ya shigo yace Aunty zo
kiga yan gidanku,dariya nayi nace Kamar ya? yace Allah wannan Kuna da danganta yazo
ya nuna min pics harda na cele a gaban kasko tana suyar awara,Nace Kai a Ina ka
gansu? ya kwashe labari ya fada min, nace tab Amma wannan Kamar tayi yawa wlh muna
Kama musamman me suyar awarar nan irin mu Daya,Auta yace wlh ki nunawa mayenki ku
tafi tare kuji Kuma sunce wata ta bata tana jaririya,waye mayenta Nawwar ya furta
Yana sakkowa daga steps,Auta yayi dariya yace Sorry,Wayar Nawwar ya karba yace mu
gani ni Kuwa na kasa magana,dariya Nawwar yayi yace ah ai sai nace kece Baby,to ka
kula Kar Watarana ku hadu ka rungume matar wani cewar Auta,Nawwar kunnensa ya ja
yace Wai ni sa'an ka ne? nace kai hankalina ya tashi mu tafi dan Allah naji su
waye,to ai kya bari dai gobe tayi ko,Auta yace ni Ina da number ma Zan Kira su bamu
address din gidan,Nace shike nan Alhmdllh.
Washe gari daga ni sai Nawwar sai Auta Muka tafi can a sirri muji mene gaskiya.

BA EDITING AYI HAKURI

AsmaBaffa.
[8/9, 10:59 PM] +234 806 192 9616: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA

BOOK2

31-35

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

MASU AUDIO WANNAN BOOK NA SIYAR DA SHI BAN YARDA A JUYA MIN LITTAFI AUDIO BA
Ina masu bukatar unique kitchen utensils . fabrics adult and children's wears
shoe's and bag's.
Da masu bukatar ahada musu lefe ko masu bukatar iya luggage's din kawai duk inkazo
R&U EXCLUSIVE KITCHEN AND MORE.
Zaku samu duk abinda kuke bukata ko a awanne state kake zaa kawo

Masu bukata ga number. 0703 455 9202

https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx

PAGE NAKU NE
Mum Basma
Hafsa Abdullahi
Faeeza
Sumayya Auwal sa'id
Ummu Lateefah
Maryam T Baliya
Murjamashi
Fatima Bintu
Mmn Mubeen
Khadijah/mashi
Aneesat
Mrs A
Hussaina S Alsn

Ina kusa da Auta Nawwar ya dawo ya kori Auta sit din baya shi ya zauna a kusa
dani,Auta yace ni na huta ma matar taka da duk yawu gareta,nace Auta Inshaallah sai
ka auri mace tana samun ciki kullum yawu da amai suna hanya yace ba Amin ba.
Muna sauka Auta dama ya Kira abokinsa Afif shi ya dakko mota Nawwar yace wlh
bazan shiga tukun wannan yaron ba yaje yayi hatsari da mu,nace dan Allah kayi
hakuri muje ba abinda zai faru Auta Kuwa har ya Shiga gaban mota ya kame,da kyar
Nawwar ya yarda Muka shiga baya,Auta Wayar Omaira ya kira ta daga,yace ke gamu nan
mun shigo gari Ina ne gidan naku Omaira ta musu kwatance,Umma da sauran Yan Uwa kaf
an taru ana jira a gani wacece ake tunanin jaririyar da ta bata oho,Abba Yana zaune
a kusa da Uwa Babarsa suna cewa wallahi baza su kawo tsintacciya a hada jininmu da
ita ba ace wata Yar uwa ce bazai yuwu ba,Abba yace yanzu haka ma irin Kama ce da
Allah yake halittar bayinsa da ita zamu gani ai,su Bilkisu da Umma duk suna Palo a
zaune suna jira,Omaira kafin mu karaso ta fito kofar gidansu wani ginin bulon
siminti tsoho tukuf da shi dama unguwar tasu gata ga irinta,Nawwar Yana ganin
Omaira yace gaskiya jininku ce wannan ba sai an tambaya ba ma,Omaira ta rike kugu a
kofar gida tana tsaye sanye cikin riga da wando ta dora hijab maroon ya wuce
gwiwarta, suna parking Nawwar ya fito ta bishi da kallo tace tace amma daga
madagaska kake ko bawan Allah,Nawwar Bai shirya dariya ba sai da yayi yace a'a daga
Masadonia nake,Miracle ya zaga ya budewa kofa,Omaira tace hamshakiya mandiya kofar
ma Sai an bude Mata,Kafar Miracle Omaira tabi da kallo Tasha takalmi me tsada da
tsini ta fito sanye ciki wani danyen leshi me tsada Golden and White jaka da
takalmi da mayafin Golden tayi kyau na mamaki sai kamshi suke na musamman,Auta ya
fito tuni ya harde hannaye a kirji Yana jingine jikin mota anyi tsaiwar
samari,Jakar Miracle Nawwar ya daukar mata Wai baza ma ta rike jaka ba,Omaira tace
sannu Alhaji Bawa sunan wani wai Bawa to ai da Kai aka sawa sunan ma,Auta Murmushi
yayi,Miracle tace ke dan Allah kin ishe mu ki Kai mu gida sai shegiyar magana.
Omaira gaba tayi tace ku biyoni a bayana suna tafiya tana juyowa tana kallonsu
tana sake juyowa ni Miracle na Mata ambola nace kanwar uwarki,Omaira ta juya tana
dariya Suka shiga gidan ta kwala Sallama Salamu Alaykum Umma ga yarki marar mutunci
ta zo,Nace Mijin uwarki ke Omaira kike ko wa nace Mijin uwarki,tace ai an saki Umma
bata da miji Nace to tsohon mijin uwarki,Abba yana zaune ya saki baki yace Kai na
yarda wannan 'yata ce babu tantama,Uwa Mahaifiyar Abba tace gayyar tsiya naji mace
daga zuwa sai zagi kana zaune tana zaginka,yace ai bata San nine ubanta ba shi yasa
duk yarana basa ci min mutunci suna daraja ni banda Cele kam Yar banza me Kai Kamar
murhu,Kallon Abba nayi nace Sannunku ya amsa sama Sama,Uwa Kuwa ko kallona bata Yi
ba Kawai Nawwar suke kallo suna washe Masa baki sunga me kudi,Uwa harda tashi ta
jawo tabarma sabuwa ta shimfidawa Nawwar tana zauna,ta kalli Auta tace Dan Samari
Zauna,Auta a ransa yace kin taimaki kanki da Kika ce samari baki ce yaro ba,Zama
Suka Yi Abba Yana ta jera musu sannunku da zuwa sannunku,Uwa tana lale marhabin
marhabin lale lale ta kwalawa Rahma Kira tace kawo musu ruwa mana,Ni Kuwa mamaki ya
kamani ni sunki kulani Amma Nawwar da
Auta shi Kamar sune Yan uwansu,Abba yace Allah ya muku Albarka babarku tayi farar
haihuwa gaku maza Kuma gaku Kuna Kama da alama dai wa da kani ne,Auta yace ae nine
kanin shi wannan yayana amma da kadan ya girmeni Wai Nawwar ne ya girme shi da
kadan shi da matan ma su Sultana sun girme shi aure kawai za a musu sun girma,domin
su sun shiga University tuni ma,Auta ya kalli Rahma a ransa yace wannan kwaila ce
kirjinta ba komai sai tsayin kafa,Raheema ce ta fito itama ta gaida su Suka amsa
Auta itam ya Kare Mata kallo sai kace munafuki a ransa yace wannan Daya tayi Mata
kwari ta tsunbure baza ta girma da wuri ba kafin ta murmure za a dade itama dai
kirjin ba komai kamar faifai ita kanta nonon take bukata a shayar da ita Ina zata
Iya shayar da kamata Ina,Nawwar Yana kallon abinda Auta yake Yi na kallon matan
hararar Auta yayi,da sauri yayi kasa da Kai da sauri.

Ni Kuwa Ina Shiga Bilkisu Babba tace Masha Allah wannan twin din Cele ce gaskiya
sun zuba min Ido suna kallon suturata da irin kyan da na tsula kudi basa buya idan
akwai su,baki na zumburo nace sannunku,Suka amsa da yawwa,Umma na kalla cikin
doguwar rigar atamfarta me kyau kamar Yar balarabiya,na durkusa a gabanta nace Ina
kwana tana Murmushi ta amsa ta rike hannuna tace ga Yan uwanki ki gaida su,
yayyenki ne na juya na gaishe su su Rahma Suka gaishe ni,Omaira ma ta gaishe
ni,nace Ina wacce naga hotonta a kasko tana suya? dariya Suka Yi Suka ce Yar jarfa
kenan Cele a kasko kenan sunanta Rufaida ana ce Mata Cele Amma fa Cele a kasko ita
Yan biyunki ce tare aka haife ku itama ba anan gidan ta taso ba,nace mijina Yana
tsakar gida,Aunty Bilki tace ai ya Zama dan gida ya shugo Kawai ayi labarin a
gabansa,Nawwar na Kira nace ku shigo,Abba da Uwa Suka tabe baki yace maza da Shiga
cikin Mata jeka kuje Kar ace Ina bakin ciki,Nawwar ya mike da Auta tuni kamshinsa
ya cika ko Ina yayi sallama ya shigo palon Kato ne,Su Aunty ne Suka tashi suka
bashi doguwar kujera shi da Auta Suka zauna.

A kasa ya zube ya gaida Umma da su Aunty ma sauran ma suka gaida shi,bayan ya


zauna aka kawo Mana ruwa da lemon da su Aunty Bilki Suka siyo Bilkisu ta fita ta
shiga kitchen sune suka Yi girki aka kawo mana tuwon shinkafa danya miyar egusi sai
meet pie me kyau, nace mun fa koshi,Aunty Bilkisu sai bala'i ai ba sai kin nuna
mana mu talakawa bane dama ai mun San bamu Kai kici abincinmu ba kunfi karfinsa
amma dai ke in baza kici ba ai su zasu ci,aikin banza duk Dan gidan nan inda yake
sai ya nuna hali haba,Baki na bude nace ni daga nace na koshi sai ki kamani da fada
haifata Kika yi,ciki ne dani ko baki gani ba abinci sai mai da yaji nake ci gashi
Nan me cikin ki tambaye shi kiji,Nawwar yace kuyi hakuri bata cin abinci sai mai da
yaji,Umma tace ko kunya babu Rabi kike ko,cikin shine abin kunya ni da ba shege
nayi ba da ubansa kowa yasan dai me akeyi a samu ai aure nayi,Nawwar shi Kuma yace
ae da auren mu Umma,su basu Saba Jin rashin kunya haka ba da tarbiyyarsu Kuma a
Arewa suke da saukin fitsara sannan a gaban Mahaifiyarsu Suka taso,Bilkisu ta share
zancen tace amma ai kwana zakuyi ko? Nace a'a Ina Zan iya kwana gashi nan ku
tambaye shi idan zai yarda to bai Saba barina unguwar kwana ba na tafi na barshi da
wa da dare fa a'a bazan kwana ba nikam, Umma tace ke a hannun wa Kika taso ne haka
Rabi baki da kunya haka,Baki na turo nace ni nace ku jefar dani da Kun San da haka
kuka jefar dani sai yanzu an ganni na girma na zama abar moriya za ace bani da
kunya tuntuni ba sai a rikeni a bani kunyar ba,shi waccen mutumin me Jin haushina
waye ne haka,Umma tace babanku ne mahaifi,nace Ni ku bani labari na sani nice yarku
ko ba ni bace,Umma Ido ta tsura min ta fara bamu labarin asalinmu.

Tace Mahaifinku dan Asalin Nasarawa Lafiya ne a wani kauyen Fulani rugar
Jam,Mahaifinsu da Mahaifiyarsu Abu wacce ake Kira da Uwa su Tara Suka Haifa bakwai
Mata biyu maza yanda ita kanta Abu Uwa kenan dukkan Iyayenta Mata Suka Haifa mutum
Daya ne Namiji a ciki su hudu Mata namijj daya Kuma duk suna nan da rai ita Uwa
itace Babba a cikin Yan uwanta sai Sa'ade,Baballe da Binta Uwa Kuma data yi aure
danta daya tal ta Haifa a Duniya Muazu shine Mahaifinku Abba kenan tun yana matashi
mahaifinsa ya rasu Bayan sun dawo Kaduna da Zama sakamakon fada da ya barke
tsakanin Fulani da manoma gaba Daya kusan Dangin Mahaifinku suna nan Kaduna Wanda
basuyi aure ba ma duk a nan suka Yi aure,Uwa ta Sha wahala da Danta sabo da bata da
miji sai Yan Uwa ne suke taimakonta lokacin ma a gidan haya take,sabo da danta ta
kasa yin aure Wai Kar ta auri wani mijin ya tsanar Mata da tunda mazan yanzu ba
kowa ke son yayan wani ba,tana sana'oi kala kala da haka ta dauki nauyin Danta har
ya gama Secondary sannan aka turashi makarantar Allo can Kano har ya Zama katon
Saurayi Yana Almajirci ya samu wata Hajiya ta dauke shi Yana Mata aiken gida a can
har ya Isa aure a wancan Zamanin kenan.

Ni Kuwa Yar Asalin Taraba stare ce can Gembu kusa da Cameron Fulani ne
usul ,iyayena ni kadai Suka Haifa tunda aka yayeni babana ya rasu sai Mamana Muna
rayuwar mu nayi makaranta zuwa matakin secondary sai karatun Islamiyya Ina tallan
fura da nono har kawar Mama tace tunda bamu da kudi Muna Shan wahalar Rayuwa me zai
Hana a kaini gidan masu kudi wanke wanke da shara,Mama ta amince nima ita murna Zan
zauna gidan masu kudi,Allah yayini da masifa kaf kauyenmu ba a taba ni a kwana
lafiya bana yarda,aka samo min aikin wanke wanke da shara a Kano aka kaini gidan da
Abbanku ke musu aike da wanki da guga,Hajiyar gidan da mijinta suna da mutunci
matuka suna da dansu guda daya shine bashi da mutunci gashi suna ji da shi,lokacin
ya so ya lalata min rayuwa Saura kadan ma yayi min fyade Allah ya kiyaye Abbanku ya
kamashi ranar ya daku a wajen Muazu Almajirinsu duk da cewa kullum cikin fada muke
da Abbanku Muna kishin juna shi Yana Dan aike ni Kuma nice me girki da gyaran gida.

Dama gashi masifaffe nima masifaffiya har kokawa mukeyi dashi sabo da rayuwar
yanzu da ta baya ba daya bace yanzu anfi lalacewa,Watarana idan Zan bashi abinci
sai na zabo nama me tauri ko Kashi shi zan sa Masa yayi ta faman wahala da
hakoransa ba zagin da baya min akan haka,idan Naga dama ma Sai naci Nawa na rage
jagwalgwalona sai na dan gyara shi na Kai Masa a wulakance,Dariya Muka dinga Yi Ni
da su Nawwar irin muguntar Umma data dinga hadawa Abba,taci gaba tace shima duk
Sanda aka aikeni na fita to bazai bude min gate ba sai rana ta gasa ni na Sha
wahalar gaske sannan zai bude min kofa Watarana ma Sai dai Hajiya taji ihu na tazo
ta bude min,Watarana Ina wanki yazo ya kwaso min kayansa ya tsaya da bulala a kaina
yace sai na wanke Masa shima ai ya girmeni,Ina wanki Yana tsula min bulala a gadon
bayana ta Dole na wanke masa tunda shi Namiji ne ya fini karfi,Muna wannan zaman
kullum fada tsakaninmu har na fada sonsa ban sani ba,shi kuwa dama bai damu dani ba
duk masifa ta da rashin kunya na daina yi Masa ita sai dai kyautatawa tsakaninmu na
Masa wanki abinci me Rai da lafiya,dake nice a kitchen din nama ma yafi me gidan ci
da yawa duk shi nake kwashewa na bashi,ko Jollof nayi to Abbanku shi inda yafi Mai
da dadi nan nake Fara kwashe masa,albashina ma idan na kaiwa Innata abinda ta dauka
ta bani sai nazo na bawa Muazu kudin,ganin haka sai yace Yana so na sabo da yanda
nake kyautata masa,Me gidan da nake yiwa aiki shine ya dauki nauyin bikinmu kaf
danginsa da Uwa ma sai kaunata saukeyi sosai aka sa bikinmu da Muazu Wanda me gidan
shine ya dauki nauyin komai,Kafin biki Kuma aka samu matsala dansa shine yayi
yunkurin lalata min tarbiyyar sanadin dukan da Muazu ya Masa shine masu gidan Suka
kore mu daga aiki gaba daya,Bikin ma yace ya fasa daukan nauyi,haka Dangin Abbanku
da Nawa Suka dage aka samu aka yi Mana aure Muka zauna a gidan Haya Wanda
mahaifiyarsa Uwa ta Kama Masa,bikina da shekara daya dai dai na haifo yata Bilkisu
anan Kuwa kowa Yana so ana murna, ban Dade da haifar Bilkisu ba Mahaifiyata ta rasu
itace kadai gatana Kuma ta Kare sai Yan Uwa haka a can Taraba, wata kazamar kwanika
nayi kafin na Yaye Bilkisu sai na samu wani cikin a lokacin ma Uwa da Abba Basu
damu ba sai da Suka ga na haifo yan biyu Nazifa da Nazira,daga nan suka fara guna
guni Ina ta haifo musu mata tun Abba baya Jin zuga har ya Fara dauka yana yiwa
yaran wulakanci,ana haka na samu ciki sai Suka Fara Allah dai yasa Namiji ne matan
nan sun ishe mu,Uwa ba zagin da bata min ta Fara min habaici tace matan ma meye
amfaninsu wasu ma Karshe su Zama Yan Iska, Ina girmamata sabo da uwar mijina ce
Kamar uwata ce amma bata gani,tun Ina da ciki suke hada kai da Yan uwanta su fa
wallahi yanzu baza su yarda a haifo musu Mata ba ehe,Ranar da na fara nakuda Ina
Shan wahala Nakuda nake me tsawo Uwa tana kallona Ina wahala taki ko kulani,ciwo ya
isheni na fito da rarrafe Ina hawaye nace dan Allah kisa a kaini asibiti,Uwa tace
uban wa zaiyi asarar kudinsa ya kaiki asibiti ki haifo Masa mace babu me kaiki sai
dai ki mutu,Kafafunta na rike Ina rokonta Ina kuka ta kwace kafafunta ta shige daki
haka na koma dakina,Bilkisu lokacin suna Yara ba abinda zasu iya Yi min sai kuka
suke na tura Bilkisu ta Kira min makwafciyar mu da muke mutunci wata dattijuwa
itama bata nan ranar,Abbanku ne ya shige Uwa tace Wai matarka nakuda take wasu
matan suna Kan Hanya,Fuska ya bata yace ai sai tayi ta haifar matan wlh ko ta Haifa
bana so ni ba nawa bane ko barka Kar Wanda ya min ya juya ya fice, ana haka sai ga
Dattijuwar Attine ta dawo daga unguwa Bilkisu taje ta kirata itace ta taimaka min
har Allah yasa na haifo mace katuwa,tana yanke Mata cibi Uwa ta fado dakin lokacin
wata Sabuwar nakudar ta taso min bana cikin hayyacina karfina ya kare ban San ma me
nake Yi ba,Uwa ta kwace jaririyar ta zazzagi Attine ta fisge Yarinyar ta sakata
cikin wani tsohon zani tace bama so wallahi Indai macece shike nan kullum mace mace
Ina son jikokina maza a dinga haifo Mana mace sai kace gyada, Dana bazai kare a
bauta ba ta fice da Yarinyar Attine tana rokonta tayi hakuri amma ko a jikinta mota
ta Shige a yanda tace ita Kano taje ta jefar da yarinyar a wani kauye bata San ma
kauyen ba,kafin ta dawo na haifo wata Yar tawa katuwa,bayan na dawo Hayyacina nace
Attine yan biyu na Haifa Ina dayar? Attine tace Uwa ta kwace ta fice da ita, me
yasa Kika bata Attine na fashe da kuka,kuka nake gashi bani da karfi a jikina da
kyar Attine ta taimaka min nayi wanka da ruwan zafi aka gyara ko Ina Kal
kal,Bilkisu na aika ta siyo min abinci naci Suma Suka ci,Attine ta wanke jaririya
aka sa Mata sutura kuka nake an dauke min yata,Attine tana ta bani hakuri,Abba ya
shigo yana zuwa ya shigo ya kafe Cele da Ido ya ja tsaki yace aikin banza aikin
wofi,mene a mace in Banda ta dinga jawo maka magana gasu Nan Muna gani duk sun
lalace sai fitsara,nace wasu ba amma ba nawa ba,yace nakin fin na wasu Suka yi wa
yasan me nakin zasu Yi kika sani ma ko Yan bariki Kika haifa,Salati na saki nace
wallahi ka cika jahili Kuma ka sani wannan Baki ka musu wallahi idan naji yarka ta
Zama Yar bariki cewa zanyi Allah ya bada sa'a tunda tun a duniya ka musu baki,Tsaki
ya ja yace to suyi mana dama tunda Kika haifi mace kin sani wata ma Sai tayi ciki a
gabanki ya juya ya fice,nace ta Allah ba taka ba.

Sai cikin dare Uwa ta dawo Babu yarinya,a lokacin na fito nace sai ta fito min
da yata,ta zazzageni ni kuwa naci kwalarta na hadata da bango na shaketa a bango
Muna haka Abba ya shugo ya kwaci uwarsa ya kifa min mari,Allah yasa dai bai sakeni
ba,washe gari Uwa taci gaba da kawowa yata hari zata sace ta,har aka rada suna ko
hakika bata Bari an yankawa Cele ba tace ai baza ayi asarar kudi ba,Mijin Attine
Malam Jibrin shine ya bada ragonsa da yake kiwatawa aka yankawa Cele,dama su basu
taba haihuwa ba,su Yara man ko macen nema suke Allah bai basu ba amma ga wani an
bashi baya so shi,Cele taci suna Rufaida sabo da rashin kauna sunan ma Sai dai suce
na sa duk sunan da Naga dama su basu damu ba,Yan uwan Uwa ma haka suke zuwa su fada
min Maganar da Suka ga dama ban Isa Kuma nayi magana ba,Muazu kuma ga son mace bai
da hakurin Jima'i amma Kuma baya so ace Ina da ciki,Rufaida tana da Sati biyu na
shiga wanka itace na wanka ma Sai dai na siya da kudina idan Ina so na gasa jikina
shi dai bada kudinsa ba,sabulu na manta na dawo daki Kawai nayi arba da Sa'ade
kanwar Uwa zata sace min Rufaida ta goyata,riketa nayi Muka dinga kokawa Allah yasa
Ina da karfi na dinga jibgarta da kanta ta kwance min yata Saura kadan ta jefar da
ita a kasa na kwace abata na ajiyeta a Kan gado na Kama Sa'ade sai da na kusa
kasheta a dakina da duka motsi sai data kasa,a ranar Kuma Uwa tasa danta ya sakeni
nace ba inda zani Zama daram,Rufaida na dauke gaba Daya naje har gidan Malam Jibrin
nace na basu Rufaida halak malak su rike min ita,suka dinga murna har danginsu ba
irin godiyar da basuyi min ba, shi Kuma Abba yasa jaraba baza a bayar Masa da ya ba
a dawo Masa da abarsa Kuma Uwa ce ta zuga shi sabo da so suke su sace ta,Malam
Jibrin ganin ma Haka sai ya siyar da gidansa ya siyi wani a wata unguwar dama
sana'arsa siyar da kayan miya,bayan na Basu Cele sai da na dade sanadin sakin kafin
Muazu ya dawo dani dakinsa sannan yazo kuma Yana min naci nayi hakuri a sasanta
naki yarda sai da ya Sha wahala sannan sabo da yarana na hakura aka maida auren
domin na rigada na saudakar da farin cikina ga yarana sabo da dama wasu matan
yawanci yanzu zaman yayansu suke yi.

Bayan an maida aure sai da nayi shekara hudu sannan na samu ciki,Su Uwa Takaici
ya ishe su suka ce sun San ma macece,haka na haifo macen Kuwa taci Suna
Omaira,bayan shekaru uku na sake Haifo Yan biyu Kuma Rahama da Raheema Wanda
dukkansu babu Wanda aka yankawa ragon suna.
Cele Kuwa tunda ta shiga gidan Malam Jibrin suke gatata sai abinda take so ta
taso cikin gata da Jin Dadi sabo da Attine ce take da zafin Nema komai ita kewa
Cele,in banda Jan magana da masifa ba abinda Cele ta iya,sai da ta Isa Shiga
makaranta Suka sata a primary tana karatunta tana gama primary Allah yayiwa Attine
rasuwa tayi mutuwar farar daya,sabo da na basu Cele halak malak sai nace Kaka yasan
yanda zaiyi da yarsa ya riketa Amana tasa ce,yayi murna Kuwa dalilin Cele ya sake
auren wata bazawara ita kuma sai tazo tana gallazawa Cele azaba iri iri a wannan
dalilin ya saketa ya sake auren wata itama dai ba irin wahalar da Cele bata Sha a
hannunta ba dan ma Cele jajirtacciya ce,Watarana su Bilkisu idan zasu je su shigar
Mata hanasu nakeyi nace ba ruwansu na rigada na bayar da ita,sabo da Haka ake son
kyautar yaro idan ka bada to ka bada shi tsakani da Allah ba ruwanka da shishigi
wajen marikinsa,sabo da yanzu abinda wasu keyi sai su baka dansu amma Kuma a sa ma
Ido ana bin diddigi Yaya kake rike shi,duk abinda kake Masa ba'a gani sai ace kana
zaluntarsa ba dama ka Masa fada idan yayi laifi uwarsa ko danginsa na uwa da uba
duk sa Ido suna Munafunce munafunce amma idan danka ne ko kashe shi zaka yi babu me
magana Dan riko Kuwa shi Kansa kana Masa amma baya gani tunaninsa Kawai zaluntarsa
akeyi aike ko aiki baza ka sa yaro ba sai ace ka takura masa,ko uwar yaron suyi ta
munafunci suna zuga yaron sai kaga yaro ya Raina marikansa Yana musu wulakanci iri
iri.

Nidai nasan dukkan Yan uwan Cele suna makaranta amma Kaka Malam Jibrin bashi da
kudi da kyar ma suke ci su Sha Watarana ma Ina aika musu da abinci dama Attine ce
me Neman kudin shi nasa sana'ar bata kirki bace Kuma ya tsufa,baya so a takurawa
Cele shi yasa ma ya saki matar tasa bai Kuma kara aure ba daga shi sai Cele har ta
Zama budurwa,batayi secondary ba ni Kuma banyi shishigi ba nayi Kara Kar Kaka yace
na nuna ya gaza, duk yarana babu me zafin Nema irin Cele babu kuma me jaraba da
masifarta,tun tana karama take Sana'a iri iri Kaka Yana bata jari har ta Fara kosan
siyarwa safe da yamma,da rana Kuma tayi fanke da miya,dama Kuma tun tana Karama
tasan mune iyayenta tasan Yan uwanta ba a boye mata ba labarin komai ta sani,ganin
Yan uwanta suna zuwa makaranta sai tazo duk da Abba baya kulata Kamar ba shi ya
haife ta ba haka Uwa ma,haka Cele take zuwa tace dan Allah a sata a makarantar boko
amma sai dai ma ya daddaketa ya koreta Yana zaginta,Uwa ma haka tun tana hakuri har
ta daina kyale su,in tazo gaishe ni ma Sai ya koreta yace ke tafi gidanku Yana
kyararta,Uwa ma Haka take hantararta,inyi ta kuka ita kuwa Cele Allah ya bata
jarumta bata damuwa,Watarana tazo gaisheni da yamma ta iske Abba a waje ya tareta
yace ke gidan ubanwa Zaki shiga tace gidan Ubana,yace to baza ki shiga ba tace sai
na shiga ko Kai baka Isa ba,baki ya rike yace ni din ? tace Kai waye ai ba ubana
bane kai Allah ya kiyaye ace Kaine ka haifeni,yace to uwarki cikin Shege tayi ta
sameki,tace ae ai gwara Yar shege ta tafi zata shiga gidan ya rukota Cele tace ita
kuma sai ta shiga ya Kama yarsa da kokawa Suka dinga kokawa da Cele Kamar sa'arsa
sai da ta shiga gidan Uwa ta samu a Hanya ta dauketa ta kaita cikin toilet ta
jefata a ciki ta fito abinta.

A haka Cele ta Raina su kullum tazo fadansu baya karewa ita Kuma baza ta kyale
su ba data sake girma ma idan tazo duk inda taga Uwa to idan Uwa bata gudu ba sai
ta dauketa tayi waje da ita ta ajiyeta a wajen ta kulle kofar gidan sai Sanda ta
Gama abinda takeyi zata fita sannan Uwa ta shigo,wanka Cele bata Isa tayi a gidan
ba sai sun ci Mata mutunci shi yasa itama bata daga musu kafa gashi bata taso tare
da su ba Babu wannan shakuwar kuma ma su ba Wanda suka kyale a yaran sabo da Mata
ne su, Ni Kuma tunda Suka girma sune farin cikina su suke min komai haka Cele Yar
Albarka Sana'ar nan tata kusan kullum sai ta kawo min kudin kashewa,sabulun wanka
sabulun wanki omo duk suna tafe zata kawo,Yan uwanta ma Slifas ma tana siya musu
har Uniform ta Sha dinka musu na school da kudin sana'arta ta min dinki bazai irgu
ba,da tazo taga ba abinci a gidan zata Aiko min da su taliya Yar macaroni ko ba
yawa Yar shinkafa kwano daya biyu haka,har su Bilkisu kafin su gama secondary sai
data biya musu Rabin kudin waec da kudin da take sawa a asusu sauran Kuma na cika
tunda Ina sana'ar Alala da kunu nima.

Ko ni Cele ban Isa da ita ba Matukar akan su Abba ne,Uwa dai itace ta sa Muazu
ya sake sakina,Yana sakina Cele ta shigar da Kara Kotu akan Uwa tace sai na bar
gidan,Muka je kotu aka zube zance Alkali yayi Nasiha ya jawowa Uwa da danta Aya da
hadisi ya fada musu Allah sannan yazo ya musu fata fata yace ba inda zanje,Cele
tace to azo a nunawa uwar mu wajen zamanta,Alkali yazo da shedu ya ware min dakina
biyu da Palo da bedroom Dole Su Uwa badan sun so ba nake zaune a gidan,Cele ita ko
da yan uwanta basa Zama lafiya Sabo da idan tayiwa Abba rashin kunya Su kan Mata
fada sai ta hada dasu karshe ma ta tsani kowa tace duk bamu da hankali bamu san me
muke ba bamu San yancin mu ba,ta daina zuwa gaishe ni amma duk da Haka tana aiko
min kudin da sauran abubuwa,aka zo bikin Bilkisu Cele kayan kitchen da yawa ita
tayi su ashe tunda aka sa bikin take tari ta sake dagewa da Sana'a badan cele ba da
munji kunya a bikin Bilkisu Kuma ko bikin bata zo ba ,Bilkisu ta auri mijinta
Yaseeer,har gida naje wajenta taki kulani sai da Kaka ya sa baki sannan ta
kulani,Dariya Muka Yi har su Nawwar, Bayan shekara itama Nazifa da Nazira Suka samu
Miji amma duk har na Bilkisu basu da karfi talakawa ne,Nazifa mijinta Usman,Nazira
kuma Ishaq, suma dai sai rufin asirin Allah amma suna zaune lafiya.
Cele da tace zata tafi Saudiyya Neman kudi babu yanda banyi da ita ba tace sai
taje ai da bama sonta bayar da ita muka Yi kyauta sabo da ba a kaunarta sabo da
Haka ita ta gaji da takaici tafiyarsu zasuyi ita da Kaka,Shima Kaka biye mata yake
idan tana neman kudi to girki ma shi yake musu ta hanashi Neman kudi tace ita zata
dinga yi shi Kawai ya dinga girki Kaka ya Zama shine macen ita Cele itace
Namijin,amma ke Rabi Uwa itace ta jefar da ke koma Ina ta kaiki ta fimu sani.
Nawwar ne yace a kirata,Omaira ta fita ta Kira Uwa da Abba suna tattabe baki
Suka shugo, badan Nawwar ba ma baza su shugo ba,waje aka basu Suka zauna Nawwar
yace Uwa dan Allah Sanda Kika dauke Yar uwar Cele Rufaida Ina Kika kaita,Uwa tace
na manta memory na kwakwalwata ya goge lokacin bana iya tunawa kasan tsufa,Ni
miracle Nace karki Raina mana hankali ki fada mana bamu da lokacin saurarar
zancenki,Abba ya min tsawa yace ki kula ba a taba min Uwa,Uwa ta fashe da kuka tace
kowa sai ya zageni tana matse hawaye,Miracle tace wannan kukan fa sai kace kinyi
Zina ance za a jefe ki kinga wallahi Wallahi tun wuri ki Fadi gaskiya kafin na ebo
Miki gayya guda su tara Miki gajiya ni kadai ma na isheki kafin nazo Miki da
gayyata wallahi ba abin kunya bane in Miki zigidir, Uwa tace ni din? Ke dinfa kin
San gwagwarmaryar dana Yi Kuwa,to bazan fada ba ki sa kaina gabas ki yanka ni dan
ubanki,badai ubana ba,sai dai Nawa? Naki cewar Rabi,Uwa ta fashe da kuka,nace
tabara idan ban ruguje Miki Baki ba shegiya nake kaji mata,Abba yaga Nawwar me kudi
yayi mukus,Nawwar ne yayi magana yace Kinga dan Allah ki fada mana wannan kiyayayar
ta Isa haka,shegu kudi me kudi ya sa baki Uwa tace dan Ina ganin mutuncinka ne
Kawai a can kauyen Ungoggo naje na ajiyeta a jikin wani masallaci na dawo gida ta
fadi sunan garin su Dagaci.

Na kalleta nace Amma ban taba ganin marar Imani irinki ba Kuma wallahi sai
Allah ya saka mana,ko a gidanku ana iya kera ko hanci ne bare mutum sabo da Kawai
Allah yayo mu Mata,ke mecece ai sai ki canja kanki ki koma namiji,ki kerawa kanki
Antenar maza kawai ki saka ki koma namiji,ke me yasa kika zo a mace? Da nasan haka
kuke da wallahi da zuga guda zanzo muku su tara Miki gajiya,Ni dama ban sanku ba ke
da Wanda Zan wuce a kwararo duk daya bare na daga Miki kafa,Ina ma na sanku da wuri
Kuna yiwa Umma haka sai na kawo wani ya dirka Miki ciki,Uwa ta bude baki tace ku
kashe ni ku huta,Nace Inshaallah bakin cikinmu sai ya kashe ki azzaluma,Kai Abba
baka Yi dacen uwa ba wallahi bata kaunarka sam tunda bata son jininka,Jahila ce
Kawai kaima ka biye mata,mu da Allah ya Mana baiwa masu tausayi da Jin kai,ka
raine mu ka bamu tarbiyya karshe mu Zama sanadin shigarka Aljana duk abinda Allah
ya lissafa akan niimar mace baka ji Ina almajirantar taka take ko ba karatun kayi
bane aikin gadi kayi a gidan Hajiya,dama wasu almajiran kaga sun Dade shekara da
shekaru ko izu biyar Basu haddace ba sai yawon bara da iya shege kala kala,ni na
taba Jin ma irinku sai kace Wanda aka haifo ku ana dura ashar babu Bismillah,Uwa na
nuna da hannu nace duk yanda akayi lokacin da za samu cikinki Oven din da za a
shiga shedan ne ya Fara shiga sannan baban Suka dinga gwamutse da Shedan Yana Jin
dadi shedan ma na ji ta ta Zaki Yi Imani.

Umma ce ta bige min baki tace Kinga bamu labarin naki bana son fitsara,Zama
nayi na dinga Basu labarina kaf komai da komai ban boye musu komai ba,Umma tace
wannan barikin da Kika je bakin babanku ne gashi nan bazan ce komai ba wlh shi yace
Yan bariki na Haifa a haihuwarki da Cele,ya kalli Cele tana jaririya yace sai tayi
cikin Shege a gabana Kuma Allah ya taimakeni yaga zuciyata da zuciyarku Babu Wanda
ya lalace Cele tafi kowa taka tsantsan da kame kanta nasan duk inda taje ba abinda
zai same ta akwai kamewa.

Uwa da Abba ne Suka tashi suna bata rai suna tsaki Suka fice suna cewa ayi mu
gani ko a jikinsu Babu alamun nadama,Kallon Umma nayi da Yan Uwana nace ya Naga
bakuyi min kuka bane Kun gama Jin labarina a banza ai ya kamata kuzo ku rungumeni
kowa ta fashe da kuka Yan Uwa sun hadu Yar uwarku ta dawo amma kunyi kiyau miyau
har Umma ma Ni baza ayi kukan ganina ba,Dariya sukayi Suka ce tab ai mu a jajirce
muke ba komai ke bamu kuka ba,Kawai Dan mun ganki sai mu Fara kuka sabo da
me,Nawwar ya kalli Auta shi tuwonsa yake ci ma Yana Shan lemo ba abinda ya dame
shi,yace Kai sai ci ka iya ana ta labari kana nan,yace to labarin dogo yunwa nake
ji,Aunty Bilki tace a'a kyale shi, Auta yace Yaya ka bar Aunty tayi ko kwana biyar
ne,Nawwar yace to in tana so ta zauna,nace dama ka gaji dani daga tambaya sai kace
to ai shike nan wlh zaka ga tsiya,Auta yayi dariya yace to ke ba a iya miki shike
nan ki taho mu tafi tunda bakya son Umman taki, Nawwar yace zamu Zo dasu Mami sai
mu koma tare ai,Auta yace Zan zauna Nima,Nawwar yace a Ina zaka kwana to yace a
dakin su Omaira su bani gadon su koma kasa su sai su kwanta ni ba ruwana da mace
yaro ne ni haka kuka ce,Omaira tace Allah ya kiyaye,Auta yace haba kawata harda
ke,tace sai dai a kaika shagon Sagiru gashi nan makwafcinmu,yace ae a kaini Zan
zauna akwai toilet hadaddiya bana son kazanta ni a unguwa sabo da toilet ba ko Ina
nake kwana ba,Raheemah tace gidan su Sagiru me kyau ne ko Ina tiles dakinsa ma me
kyau da toilet dinsa,ai kune kuka ce shago sai kuce dakin Sagiru,Rahma tace kuma
Yana da tsafta Kamar mace,Auta yace ku fadawa Sagiru abokinsa ya zo, dariya Suka
kwashe da ita,Nawwar yace Wai a Nan zaka kwana karya kake yanda Muka zo Haka zamu
koma idan zamu Zo da su Mami ka dawo,Umma tace ka kyale shi Mana tunda Yana
so,Nawwar yasan Auta Yan matan da ya gani ne ya makale sai ya zauna shima ba yanda
ya iya da shi haka Suka Kira Afif zai maida Nawwar Airport, Nawwar ya bawa Umma
dubu dari,dubu dari ya bawa su Bilkisu yace su raba ba yawa kafin nan gaba suna ta
godiya,a gabansu na rike Masa hannu Muka fito tsakar gida zai bawa Uwa nace wlh
kana bata munyi fada kasan da ya kamata Zan sa ka bata da ita da Abba ko kwabo sai
uwata ta jika tukun muje na tura shi ta baya nace muje muje,dariya yayi yace Umma
fa tana kallonki zasu ce bamu da kunya,nace muje ni dai,Uwa taga samu taga Rashi a
gabanta na Hana a bata ko sisi wani Takaici ya sake kamata,Muka fito yace Abba fa
nace Ina bazai ci kudina ba ai cewa Suka Yi basa son Mata,shiga mota please na bude
Masa gaban mota ya shiga yace sai munyi waya,nace Bye yace I will miss you,me too
My love su Bikisu suna Masa Allah kiyaye Auta yazo yace Yaya banzo da kudi ba ka
bani kudi,yace bazan bayar ba,Yaya nifa na gano maka Dangin matarka shine kake min
Haka,Zan maka transfer yace ni cash zaka bani, yace Auta baka ji wlh ya zaro kudi
ya bashi yace Yaya Dubu ashirin kacal da me zanyi chilling a garin nan Ina fa da
abokai,Nawwar yace muje Afif,Suka tafi aka bar Auta a wajen ya Kira Baffa ya tura
Masa kudi ta account Kuma ya tura Masa,yasan Mami baza ta bashi ba ma.

Ciki Muka koma da Auta nace Kai da kake da abokai ma Kar dai su dauke Mana
Kai,yace ai Ni yanazi nan nazo ba wajensu ba zadai su zo muje yawo ya kalli
Raheemah yace kece kadai karama a gidan Nan ba tsayi ba kiba sai kace kece Cele da
baki Sha nono na sati biyu bama ga Cele a hoto ma katuwa ita da Bata Sha nono bama
ke kin Sha na shekara biyu amma sai kace me cutar yunwa gaskiya kiyi tsayi da Yar
kiba haba,Raheema tayi dariya tace Rahma ce ta min kwari ance itace ta kwace
girman,yace to ke Rahma ki dawo Mata da nata ku raba biyu,Umma tayi dariya tace
Kuma ita aka fara haifa,Na jawo tuwon gaban Auta nace ku bani Mai da yaji,Umma tace
ki bari a Miki wani abin mana Raheemah dafa mata wani abin,Nace ayi min
danwake,Umma tace to ai Kuwa Babu kayan yi zo ki karbi kudi ki siyo nace a'a akwai
kudi na zuge jaka aka bawa Omaira ta taje ta siyo,Muna ta hira Ina Basu labarin
kawayena su Star da gidan su Nawwar a hankali Ina ta karasa musu labarina,sai
magriba Muka Yi Sallah Auta tuni ya fice yawo da abokai sun dauke shi a mota.

Sai Bayan Sallar Isha masu auren Suka tafi gidajensu sabo da Bilkisu yaranta
biyu duka maza,Nazifa mace,Nazira ma namiji,Sai wurin 9pm Muna hira Auta ya shigo
yayi sallama nace Auta Dadi aka siyo min naga leda,yace Yaya ne yace fa a siyo Miki
kaya baki zo da Kaya ba ya Mika min naga dogayen riguna guda Uku masu kyau nace
dama gobe nake cewa Zan siyo ko kala biyu ne kayan Omaira sun min kadan na Umma sun
min yawa,dama Zanin Umma na daura da t-shirt,nace shi ya fada ma size din? Yace ae
ya Mika min Daya ledar ta take away na kaji da Yogourt da lemo yace na Umma ne na
siya mata ba naki bane karki Fara murna,Umma tace an gode dan Albarka,Omaira ce ta
raka Auta gidan su Sagiru dama sun gayawa Sagiru,Suna Hanya Auta Yana bayanta Yana
Kare Mata kallo.

Cele Fitowa tayi ta a fusace tana hawaye cike da bacin rai ta nuna Maheerah da
Yatsa tace Ittaqillah dan kutmar....ta tafi Kamar walkiya Maheerah ta zaci wajenta
ta nufo tace bari na Fara cin uban Uwarki me warin tafarnuwwa tukun tayi wani mugun
tafiya da Babar Maheera Kamar guguwa ta hada kanta da bango,ji kake kummm ta
shaketa ta dinga jijigata ta jefar da ita a kasa,Maheera zata gudu tayi kanta Ahsan
ya riko Cele ta juyo ta Kai Masa duka ya saketa ba shiri ta damko Maheerah ta
gwarata da bango nan take ta Fadi ta sume sabo da kanta ya bugu Kuma cele bata
hakura ba ta haye ruwan cikin ta tana dukanta baban Maheerah yazo zai masge Cele
Ahsan ya rike hannunsa da sauri cikin larabci yace karka sake ka taba ta dashen
ciki tayi mata ba izininta kuma budurwa ce bata San Namiji ba Kuma kudin Dana bata
ko kwandala bata bata ba ai zalunci ne wannan, Baban Maheerah ya fisge hannunsa
yace sai me akan anyi Mata dashen ciki wasu ma suke zuwa suna karuwanci su haihu
bare dashen ciki,ita wacece bakar fata da ita bayi,Cele tashi tayi daga Kan
Maheerah ta shatulo kafafun Baban Maheerah dake banbamin masifa ya Fadi kasa tim
yaji targade a kafarsa, Ahsan ne ya rike ta ganin duk ta haukace tana ta kuka tana
kwacewa tana fisgewa taga Babar Maheerah ta tashi Zata sake masgeta ya riketa sosai
Yana lallashinta ya rungumeta sosai a jikinsa yana lallashinta,Kansa ya Dora a
dokin wuyanta yana lallashinta Yana Bata hakuri,Babar Maheerah ruwa ta samo ta
kwarawa yarta ta farfado Suka tashi jiki ba kwari da kyar Baban Maheera ya iya
tashi Suka mike a gigice Suka bar gidan gaba daya.

Ahsan sai da ya lallashi Cele ta dan daina kukan sannan ya shirya ya rubuta
takardar saki ya tafi gidan su Maheerah zai Kai misu,Yana tafiya kuma Cele ta
tattara nata ya nata kaf ta Masa rubutu da hausa normal ta ajiye a kujera, ta shiga
dakinsa ta Bude inda yake ajiye kudade ta iba zasu Kai dubu dari uku a nan Nigeria
tayi tafiyarta ta bar gidan,tana Fitowa Mota ta shiga taxi tace a kaita garin
Makkah tasan acan Inshaallah zata hadu da hausawa Kuma Nigeria zata dawo baza ta
zauna a Saudiya ba ta Gama Zama a Saudiya har abada, so take tana zuwa ta samu me
wuce Mata gaba ta dawo Nigeria ko taga Kaka ko Bata ganshi.

Mairo Kuwa watan yarta biyar a duniya baza ma ta bari ta yaye ba akace ga wani
balarabe amadina yake zaune bakar fata yake Neman Dan yemen ne zai biya kudi harda
sarkar Gold,nan take tace ta yarda Indai zai aureta da yarta,shi dama Local
government Kawai yake nema yace ba matsala ya biya kudi aka daura auren Mairo da
Mahmud tsohon mijin Mami data Aura ta gudu shi Mairo take rawar kafa zata aura ance
me kudi ne zata samu arziki,aka daura aure yau ango yazo ya dauki Amaryarsa da
Kansa Yana zumudi ya samu sabo jini.

Ina godiya MRS CHIEF

AsmaBaffa
08061929616l🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA

BOOK2

36-40

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
ZAINAB USMAN

MASU AUDIO WANNAN BOOK NA SIYAR DA SHI, BAN YARDA A JUYA MIN NOVEL AUDIO BA

*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya
mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce,
kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan
kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da
surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿
🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da
matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai
dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki
yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane
irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba
su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta
humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza
da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in
abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu
shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano
amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna
bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai
kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi
kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari
DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
*08089965176*
*07084653262*

Page naku ne fans yan


MISSDMK'S NOVELS AND MORE

Ahsan har yayi nisa ya juyo da baya Kamar yayi mantuwa ya dawo gida Kawai ji
yayi jikinsa na bashi da matsala komawa yayi ko parking bai dai daita ba ya Shiga
duba dakuna gaba Daya babu cele babu alamarta, sai da ya duba ko Ina hankalinsa ya
tashi matuka ya fito da sauri har jallabiyarsa tana tadiye shi ya kusa faduwa.
motarsa farar da ya dawo da ita ya shiga ya bar gidan yabi hanya kamar yasan Cele
Makkah ta nufa yasan nan ne dandazon baki musamman bakake,gudu yake shararawa Kamar
zai tashi sama,Lokacin Driver Wanda ya dakko Cele ya tsaya karbar Sako har Ahsan ya
wuce motar su bai san su bane .

Yana ta karewa ko wacce mota kallo motar da ya wuce wacce Cele ke ciki sai yaga
Kamar itace ta mirror,Slow yayi ya danna reverse tare da dawowa baya yazo saitin
motar yaga Cele tana share hawaye a cikin mota, parking yayi kawai bata sani ba sai
ji tayi an bude motar tana juyowa taga Ahsan,mamaki ya kamata Hannu yasa Kawai ya
jawota da kayanta,driver ya dawo Yana tambaya lafiya cikin harshen larabci,Ahsan
yace matata ce fada mukayi zata gudu,Driver yace yayi kyau tafi da ita ku sasanta.
Cele ta fara tirje tirje sai an saketa ita gida zata koma,hannunta ta fisge ta
karfi ta tafi da gudu zata tsallaka titi mota ta riga ta shararo da gudu Kawai ta
banke Cele ta zube kasa bata ko motsi,Ahsan yayo kanta da gudu cikin tashin
hankali.

Kafin kace me Yan Sanda sun cika wajen da wasu tsirarin mutane,driver din kuma
tuni yayi nisa ma ya bar wajen,Ahsan ya tabbata wannan driver din yana sani tunda
ko titin cele bata hau ba ya shararo da uban gudu ya gangaro gefen kwalta ya make
Cele,Kuma a lokacin yaga motar tayi parking gaban ta su Cele da nisa shine ya taho
da uban gudu.

Bangaren driver din Maheerah yayiwa waya Yana dariya yace ai ya kadeta sun ma
huta wahalar kasheta da makami ya banke ta da mota ko shurawa bata yi,Maheerah dake
Office dinta murna ta kamata tace Alhmdllh
Jini ta kasan Cele yana malala,bakinta jini hanci jini,nan take Ahsan ya sureta
yana kuka Ambulance tazo sai asibiti suna cikin Ambulance ana bata agajin gaggawa
Suna karasawa asibiti gado aka basu likitoci Suka dukufa akan Cele wacce bata San
inda take ba,Ahsan ya rasa inda zai sa Kansa hawaye ke sintiri a kumatunsa,sun
dauki lokaci me tsawo kafin likita ya fito ya Kira Ahsan,Office yaje gabansa na
faduwa,Likitan ya kalle shi sosai sannan yace da larabci ina baka hakuri yaron
cikinta ya zube,wani farin ciki Ahsan yaji sabo da shi dai wannan zaluncin da aka
yiwa Cele ya dame shi ya hanashi sukuni a rayuwarsa,likita yace sai dai ta samu
rudewar kwakwalwa,shi rudewar kwakwalwa ba Yana nufin loosing memory bane Kawai ta
rude na zuwa wani takaitaccen lokaci Wanda zata rasa a inda take,zata rasa me take
yi a Ina take duk ta rude ta shiga faganniya,zata dinga Watarana dai dai watarana
Kuma zata Yi abu irin na mahaukata,Ahsan yace to rauni fa? Yace bata ji Rauni ba
sai dan kujewa da tayi da zarar ta dan murmure za a sallame ku,Ahsan yaji ba dadi
sosai rudewar kwakwalwa ai masifa ce.

Auta Kuwa Omaira ta rakashi gidan su Sagir har dakin Sagir na samari ,ita
Omaira duk duniya Sagir take so a rayuwarta shi kuma iyayensa sun ce a'a yaro ne
bai Isa aure ba kwata kwata nawa yake baida aikin yi ma,shima Yana son Omaira amma
Iyaye basa so sabo da sunce gidan su Omaira basu da tarbiyya masifaffu ne a fili
kuma Suka ce dansu karatu yake yaro ne suka hanashi kulata,Sagir yayi aboki ya
tarbi Nawaf Hannu biyu biyu.
Washe gari da safe 10am kanwar Sagir Zara ta kawo musu breakfast tea,kwai soyayye
da Kuma faten wake,Nawaf tunda yayi Sallar Asuba ya koma bacci abinsa,sai da Sagir
ya tashe shi sannan ya shiga toilet yayi wanka da brush ya fito ya shirya cikin
Jallabiya arsh wacce ya siyo sabuwa dama kala uku ya siyo shima da boxers.
Suna cikin karyawa suna hira sai ga kanwar Sagir ta dawo Zarah nutsatsiya wankan
tarwada,Auta a ransa yace idan sun hanani Sahar sai nazo nan a bani Zarah.
Suna karyawa sai ga Rahma itama da kayan karinta daga gidansu ta kawowa Auta.

Ni Kuwa Ina zaune abina Ina Jin su Omaira da Umma suna ta zuba hira Ni ban Saba
da su ba suma basu saba da ni ba tunda nazo zancen Cele Kawai suke Yi da sauran yan
uwa ni ba a shaku dani ba Nima ban shaku da su ba,idan Umma taga nayi shuru ne sai
tace lafiya dai ko? Murmushi nakeyi nace lafiya,suna labarin Yan Uwa ban San kowa
ba ni Kam na matsu Auta ma ya shigo muyi hira yafi min,Umma ce tayi magana tace ki
tashi kiyi wanka a rakaki gidajen yan uwa nace to,Allah sarki Uwa me dadi abinda
nake so take dafa min da kanta, Omaira aka sa ta zuba min ruwa naje nayi wanka na
shirya.

A kofar gida na tsinci Nawaf shi da Abba suna hira,Nawaf Yana ta tsarinsa yana
tsara Abba yace, Abba I got yah, I got yah, Wai baza ace you ba sai Yah shi ga
bature, yana magana da salo but ka fahimta Abba in this life kowa yaci gaba an waye
da ne ake ganin Mata Basu da daraja lokacin Jahiliyya amma yanzu Ilimi ya wadata
malamai suna ta wa'azi akan darajar mata shi yasa ake so kullum mutum ya kasance
Yana saurar wa'azi,Abba yace duk Ina ji na sani Kawai ni ne bana so,kana adawa da
fadar Allah kenan,shi yasa akace mace idan da Aurenta to karta bari ta samu ciki ta
zubar maybe wani hamshakin me kudin ko na gari ne a cikin ta watsar ta bar
lalatattu Wanda zasu sa ma zuciyarka ta buga,Abba yace to itace ai kullum mace mace
Dan nan baza ta sirka min da Namiji ko Daya ba sai da na Kara auren Mata biyu amma
ko haihuwar basuyi ba bare na samu namiji, Auta yace you see.. you see hakki ne
yake binka itama ba itace ta bawa kanta ba Allah ne waye ya Isa ya ja da Allah,shi
fa Allah ba mate din kowa bane da za a dinga yiwa mutum baiwa Yana rainawa wannan
shishigi ne da Butulci ake wa Allah,Allah waye ya Isa yayi abu ya zauna yana cece
kuce me yasa da ya baka ji da gani ya baka iska kyauta kana shaka baka ce laifi
bane,sannan ya saukar da ruwan samu muyi shuka mu samu abincin ci shi wannan duk
dai dai ne ya baka haihuwar Namiji shima dai dai ne amma mace ita ba Allah ne
yayita ba,ka godewa Allah ma da ya baka yaran idan ka mutu ka samu me maka addua.

To Addua ma tana yankewa bawa idan ka mutu mutane da yawa zasu dinga tuna
halinka na kirki suna maka Addua da Yan Uwa da yaranka,bayan nan kowa ya manta da
kai a hankali sai yaranka ko Wanda kuke uwa daya uba daya a Zamanin nan ba kowa
zaiyi Sallah ya tuna da Kai ya maka Addua ba sai yaranka daka bari Ashe baza ka
godewa Allah ba?

Ni ka ganni magana ta Allah kullum tunanina yanzu ya za ayi nayi aure da matata
da yarana, mu maza shine a ranmu Mata Kuwa kullum iyayensu da danginsu suna
ransu,me yasa kake fito na fito da Allah ba a fito na fito da Allah wlh baza kayi
karko ba tuni zaiyi fata fata daku gwara tun wuri ka tuba kayiwa yaranka Addua na
gari ake nema ba wani sai mace sai namiji,in Banda karfin hali ma Abba karka kace
na maka rashin kunya gaskiya ce Kai fa Kawai manniyi ka zuba Allah ne yayi sauran
aikinsa har ya tantance Da a ciki ka samu mata ba abin a gode Masa bane wa zai iya
wannan aikin sai Allah iyakaci fa kawai kaji Dadi ka fitar da kazanta Allah yayi
halitta Kai in ba Allah ba sauro wannan wa ya Isa ya halitta bare Dan Adam me
daraja Kuma mace haba Abba ai mace duniya ce, mace ta haifeka ta raineka ka
girma,kazo ka auri mace kaji Dadi da ita ta baka farin ciki sannan aka zo aka sake
baka Yara Mata ka musu tarbiyya ka aurar da su bi Allah a saka a Aljanna,ga Jin Kan
iyaye su taimakeka su tallafa maka su share maka hawaye,gaskiya ka daina yiwa Allah
tawaye ba a ja da Allah magana ta gaskiya fa.

Abba yace gaskiya ka fada yaro kana da hankali Kuma ban taba ganin yaro me
tunani irinka ba amma ni zuciyata tafi son namiji,Auta yace shike nan Kai da Allah
ba ruwana,Abba yace Kai yaro dalilin da yasa fa kaga na tsaya Ina saurarka sai dan
Kai Namiji ne Ina son Yara maza shi yasa nake saurararka me ka sani ma a duniyar
yaushe aka haifeka?
Abba yana ganin wasu yara maza Yan dagwai dagwai na makwafta ya kafe su da Ido
Yana sha'awa Yana wani washe baki,yace Yara manyan gobe kaga mazaje yace kuzo,Suka
karaso ya basu hamsim Hamsim kyauta sabo da Kawai maza ne,har awara da alawa zaka
ga Yana siyawa Yara maza,Yan mata Kuwa idan ya gansu tsakaninsu harara ce da bakar
magana.

magana nayi nace Auta jiranka fa nake Yi kazo mu tafi ko baza kaje gidan su Aunty
din ba,yace gani nan ya taho Muka rankaya tare,Rahma da Raheema,Omaira tana gida
tana aiki,Auta na mikawa jakata nace ungo kayi duty din yayanka,karba yayi yace ya
zamuyi an mallake mu duk kin Mana barbade mun cinye a abinci,an rubuce mu tsaf an
shanye,dariya nayi nace Auta wai a kannen nawa baka zabi wata bane ciki? yace ai
kunyi sake an riga ku Sahar nake so ni,na rigada na fada Mata Kuma ni bana
yaudara,idan Kuma ba a bani ita ba na sake ganin kanwar Sagir Zarah sai na
dawo,shike nan Yaya Nawwar Yana aurenki nima sai na sake dawowa gidanku dama Cele
tana nan ita Zan so,shi Auta baya kula Yara dai dai shi sai ya samu katuwa yace ita
yake so,nace Cele din ai Kuwa da Watarana kaci duka,yace haba sai dai idan ba so
amma ko kallon banza ta Isa ta min taji aiki, Wanda ta Raina zata yiwa,Kinga da
munyi anko da Yaya Nawwar tunda baku da banbanci da ita irinku daya sak har ba a
gane ku shike nan an daina min gani gani nima.

Auta ne ya kalli Raheemah yace ke Yar tsugula kiwa Allah ki daina sa fitted
gown din nan wallahi bata yiwa sirara kyau Kara kankace mace takeyi mace ta fito
kamar sanda Sam sirara basa kyau a ciki amma mutanenmu sunki ganewa da Kinga wata
ta saka tayi kyau kema sai kice Zaki saka ayi ta yayin Abu mutum bazai duba abinda
zai Masa kyau ba Kawai daga ganin wata tayi kyau sai kace kaima sai ka Zama
irinta,Nace wlh kuwa Auta wata ma fara zata gani Allah yayita haka sai tace sai ta
koma wannan farar dole,gasar masifa musamman kwaikwayon Yan fina finai, da jaruma
tayi Abu sai a fara yi kowa ,fitted gown dinma yawanci duwawun ciko ake sawa ayi
cikon karya wacce bata yi ba sai a ganta Kamar muciya da zani mu dinga yin abinda
Muka San zai Mana kyau dai dai da jikinmu,Raheema tace to ni Ina so ba wanda zai
hanani ai Umma tasan na sa katon mayafi,Auta yace mayafin da kina Fitowa Kika
dangale abinki,dariya Raheema tayi ta gyara tana cewa amma ka cika Dan sa Ido yanzu
kaga Sanda na dage ashe, Nawaf yace Ina kallonki Mana ke sai anga kin hadu
dole,Gidan Aunty Bilkisu Muka fara zuwa,Mijinta Kamar zai goyani ka rantse nice
kanwar tasa ko su Bilkisu basuyi murnar da yayi ba har mamaki ya bani ya siyo Mana
lemo da ruwa

Anjima kadan ya kawo kifi da nama yace ayi musu girki,tare Muka Fara aikin
girkin,Auta harda yanka mana Salat ana ta hira da shi,yaran Aunty Bilki sai kallona
suke suna dariya sun zaci Cele ce sabo da tana kawo musu awara tana zuwa ma ta
dauke su,Babban ma harda zuwa ya zauna a cinyata Yana dariya,Nace ka sanni ne?ya
zaci fa Cele ce cewar Aunty Bilki,Rahma nayiwa magana nace ke tashi ki musu wanka
ku gyara gidan nan tunda Naga yanzu ma suka karya,Gidan Aunty Bilki me Dan kyau ne
karami dukka dakunan uku tiles ne da kitchen da toilet tsakar gidane Kawai siminti.
Rahma tayi musu wanka Auta ya shafa musu Mai sai kace mace,karamin ma yace kawo
pampers a like Masa Duwawu Kar ya ishe mu da fitsari Bilkisu tayi dariya tace sai
kace Gum ta dakko sabuwa ta bashi ya sa masa da kayan ma shike nan Yara Suka likewa
Auta sunga Namiji dan uwansu gani suke Kamar babansu ne.

Nazifa ce ta Kira Bilkisu a waya tace wato shine aka min danwaken zagaye Ina
nan Ina jiransu shine Suka sauka a gidanku kice da Rabia wlh tun wuri su taho
nan,Aunty Bilki tace to mayya zasu zo ne jaraba uwar naci ta kashe wayarta,Minti
kadan sai ga Nazira ma ta shigo gidan dake ita gidanta Basu da Nisa da Bilki tace
salamu Alaykum Wai Ina bakuwar ne sabo da Allah ance za a zo tun safe nake
jira,dariya Suka bani wannan naci haka ashe dai suna so na na furta a raina Ina Jin
dadi,Nazira sai kace irin munyi shekaru tare sai ta dage labile ta leko palon ta
kalleni Muka hada Ido tace shegiyar kaya kice nan Kika baje katon tumbi Ina can Kun
barni a lalace shi yasa na kwaso Yan matan kafafuna nace bari nazo na gani ashe
kunzo, har mijina na tura gidan Umma yace ance Kun taho ashe nan kuka yo,Ina dariya
nace ai ta nan Muka fara,to Dan ubanki baza ki gaishe ni ba nafa girmeku ke da
Cele, nace Ina kwana tace lafiya lau nan mu muna da tarbiyya ba a kudu kike ba ki
nutsu gashi nan hausarki duk ta lalace kina wani badan badan,dariya nayi ni bana ji
ma hausata ta Fara canjawa, tace Ina su Star shegun kaya kunyi waya? Nace ai da
safe dukkansu sun kirani Allah sarki kice Muna gaisuwa,juyawa tayi tace sai Kun
shugo to nace to Aunty ta fice.

Sai da Muka ci Muka koshi sannan Muka je gidan Iyayen mijin Bilkisu Muka gaishe
su ta nuna ni a wajensu suna ta Mata murna,muka tafi gidan Nazifa itama,Muna yin
Sallama Muka sameta tana ta turaren wuta mijinta Yana Shan tea, Yana Mana Sannu da
zuwa Muka shiga,Nazifa tace Auta kaga da Yar nan tawa ta girma baka ita zanyi ka
aureta kalleta kyakyawa da ita,Auta ya ganta tana Wasa Fara kwal da ita taci ado
gashinta yasha style na kitso,Auta yace ai yanzu Kam sai dai ki min Addua Allah ya
sa na haifi kamarta da tayi tsada sai Wanda ya Isa shi zai auri 'yata yasa hannu ya
dauketa Yana cewa wlh Kamar na gudu da ita,Mijin Nazifa ana yabon yarsa har wani
dadi yake ji, Bayan mun gaisa Mijinta ya fita Nazifa tace miracle ko ai nan gaba
har gidan Dagaci zamuyi gayya har Umma muje amma sai mun lallaba Abba idan ya yarda
sai mu sa lokaci mu je Dagaci yasan kema kina da gata kowa a cire Masa shakku cewar
ke ba Yar shege ba ce,Ina dan mijin naki kyakyawa me kama da Auta,Nace Yana can tun
jiya ma bamuyi waya ba Naga kiransa da safe lokacin Ina bacci,Kuma Baki kirashi
back ba? Nace ae ai zai sake Kira ne, Nazifa tace baki da hankali dalla kirashi ai
Wanda ya damu da Kai to ka damu da shi,dariya ta bamu Kamar itace ta hada mu harda
masifa,Kiran Nawwar nayi ya daga yace an samu Yan Uwa an Mata da miji nace ni na
Isa,zamu hadu ne ai taraki nake yi, ya furta,Nazifa tace bani shi mu gaisa ta kwace
Wayar tare da furta Hello Kanina Auntynka ce Nazifa Nawwar yayi dariya yace ahhh
Allah ya tsare Mana Aunty Ina kwana,ta amsa Suka gaisa tace a dinga hakuri da
kanwar nan tamu bata ji,Nawwar yace Inshaallah Aunty ai bata ji tace zamu saitata
ne Naga Kamar taci Kai, Nawwar dariya shi dai yake yi yace na gode Aunty Allah ya
Kara girma,ta Mika min wayar Muka danyi hira ya kashe .

Sai yamma Muka wuce gidan Nazira, Muna zuwa harda rungumeni itama gidanta yaji
gyara Dan karami me kyau,Mijinta yafi na kowa surutu da shi Muka Sha hira sai dare
Muka fito tace gobe sai Dangin Umma da Abba haka zamuje a nuna ki nace Allah ya
kaimu.
Washe gari Kuwa sune Suka rakani Dangin Abba Dake garin muka gaisa duk da su
basu damu ba basa son Mata amma dai munje sun ganni,a kwana na Uku kuma Muka je
wajen abokan arziki na Umma duk Yan uwanta suna Taraba state su sai nan gaba zamu
sa lokaci muje dukkanmu da gidan Dagaci sai Kuma Dangin Abba dake Nasawara duk
zamuje da su Nawwar sabo da danginsa shima suga asalina na huta da Jin kunya,Yau
Auta cewa yayi Rahma,Raheema,Omaira su shirya zai Kai su yawon shakatawa,Afif da
Yamma yazo da mota Suka cakare Suka tafi,ai Kuwa ba su ba mu na gida ma mun samu
tsarabar kayan dadi.

Nawwar ma Yana komawa ya sanarwa da Baffa,Mami da Papa sai Iyamami tana ji tace
karya ne Kawai dan ace Ina da iyaye ne ba shegiya bace, yaushe za a jefar da yaro
tun Yana jariri kuma ace an ga iyayensa ai karyane.

Umma dai ana ta tayata murna ranar da nayi kwana na hudu sai ga Santana,Star,
Wise,Seraline,Mandula,Yar Zabil ma da mijinta Suka Zo min a ranar suka samu su
Bilkisu duk sun zo Muna hira sai gasu.
Star ce ta shigo ta Sha shadda nace Yan banzan sun dira,Wise ta shigo itama taci
wani material me tsada,Sera ansha leshi,Mandula Kuwa Arabian gown ta Sha,Yar Zabil
ta Sha material,Suna shugowa Nazira me kaunar su Star tace Ina tauraruwa take,Na
nuna mata Star ta ruko hannunta ke shu'uma ta wajena shugo,dariya ta Kama mu,Umma
tace ita Nazira ai bata San tayi abu kadan ta hakura ba,Star ta kalleni tana dariya
tace Aunty ce wannan? Nace ae ta tsaya a gaban Nazira ta Mata yanda sojoji keyi
tace I salute you ta Sara mata harda kamewa a gabanta,Wise tace Ina Auta na? nace
yanzu ya fita ta kirashi a waya tace Auta na zo fa,yace to zanzo ai na ganki Ina
kofar gida kuka wuce.
Santana da mijin Yar Zabil suka ce da Auta tsohuwar budurwar ce ne? Yace itace ta
nace min, ni Allah da yayoni bana son harka da matar aure ba kyau,shi a dole
saurayi..

Bilkisu tace wace Seraline ta Amana? Sera tace yes ma gani harda daga hanu,gida
duk ya rude taron Mata,Umma suka tsuguna Suka gaisar tana ta musu godiya Jin Muna
ta hira tace bari taje ta yo barka makwafta ta dawo ta fice ta bamu waje,Uwa Kawai
shewa take ji,Nazira ce ta fito da maganin Mata Wai ashe tana siyarwa, tace Mata
masu aji ga kayan aiki fa harka sai da gyara,a gyara ko Ina a kwalkwale a kwatalle
hanyar Oga,Madula tace ban mu kashe ta wajena za aje dake irinku nake nema, Yar
zabil tace ni har na hango ma Kalar nawa,Wise tace to mu masu juna biyu sai mun
haihu ai ko? Nazira tace ae gaskiya kina haihuwa kiyi magana yarinya na hadaki sai
ya manta Hanya kofar gida,Aunty Bilki tace Allah ya shirye ku girma ya Fadi ke Kam
kullum bakya girma,Duk suna da aure harkar nan duk mun santa kema fa kina sadadowa
a baki kyauta jarin Nawa duk ba ke kike karya min jari ba ke da Nazifa,to tona Mana
asiri ki huta,su Omaira suna tsakar gida su yara ne muka kore su, Star tace dan
Allah ku bani Wanda Malam zaita kiri'a iri iri,muka yi dariya, Nazira ta zaci mu
irinsu ne masu kunya sai taji ta tono abinda yafi karfinta Iskanci Kawai su Wise
suke tsulawa,Bilkisu tace karfa Umma ta dawo bamu sani ba,Seraline tace Kakar su
Miracle tana jinku,Ba itace ta jefar da Miracle ba? Star ta tambaya,akace itace
tace to ku rabu da ita tayi ta ji irin Iyamami ce,Wise tace wlh basa saduda sai
sunji wuya.
Uwa tana jinsu ta leko tace Wanda ya zageni Allah ya Isa,Nazifa tace ta ciki
kema, shegu Yan Iska watsatu cewar Uwa,Star da shigigi harda yiwa Uwa kukan Saniya
mooo mooow Wai itace Saniya,Bilkisu ta bude baki Yara da shishigi sai kace
gidansu,Uwa tace kinwa uwarki itace Saniya,Bilkisu tace ku kyaleta yanzu sai ta
hadamu da Abba yazo ya kore mu,Muka rabu da ita tana ta masifa Muna surutunmu Muna
labarin duniya kowa yaki saurarta tace kun share uwarku shegu haihuwar tsiya,ba
Wanda ya kulata har ta gama ta koma daki ta fashe da kuka Jin muryar Abba ya
shigo,ya karasa ciki Yana tambayarta lafiya? Su Bilkisu ne Suka zazzagi iyayena
Suka ce min jaka,Abba ya fito a fusace yace duk ku fito ku bar min gida,Nace a
bangaren Umma muke ai mu ba a naka ba,Uwarku ce ta gina min gidan shima ya dinga
sababi ba inda Muka je sai kyale mu yayi har Umma ta dawo,Da kanmu mukayi
girki,Auta Yana tare da Mijin Yar Zabil da Santana sai Yamma likis su Star suka ce
zasu tafi dukkansu kowacce dubu ashirin ta bawa Umma kyauta Suka tafi.
Washe gari Nawwar,Baffa,Mami,Papa,Iyamami sabo da shishigi tace sai tazo taga
karya,aka zo da ita Kuwa tana cin magani tana gadara tana cika tana batsewa,Mami
Suka shugo aka gaisa,Mami tace ba shakka tabbas Rabiah jininku ce ba tantama ga
Kama nan,ana ta hira ta barke Iyamami Harare Harare Kawai takeyi ta ta tashi ta
fito sai ga Uwa ma ta fito daga dakinta, Suka hadu Dattijan banza,Iyamami tace an
likawa jikana gayyar tsiya karuwa ga talauci,Ashe Iyayen nata ma matsiyata ne tazo
gida ta kankane shegen gidan nasu Kamar na tsohon tuzuru Wanda ya Dade ba mata,Sai
Uwa taji haushi kuma shi yasa akace duk tsiya naka naka ne,tace mene da zuriar tamu
bamu fiku asali ba ma,sabo da Kuna da kudi karki manta akwai me kudi akwai me
arziki fa,Yara ma kyawawa Kamar yayan larabawa ke in Banda kaddara ma waye zaice
wannan Auta da Nawwar jikokinki ne kalleki fa baki Kamar zunubi,Iyamami tace ke Iya
gyara zancenki ruwan zafin wankan jego ne ya dishe Mana hasken ki taka a Sannu Zan
sa a batar min da ke talakawan banza matsiyata.

Uwa takaicin haihuwar Mata ya sake kamata a ranta tace kalli ta haifi maza duk
gasu nan sun Zama attajirai mu Kuwa shegiya Uwar Yaya Mata ta cika Mana gida da
Mata gasu nan ba me tashin wani,a fili uwa tace Banga laifinki ba Dan kin Mana gori
mu matar da Dana ya aura itace ta haifo Mana Yara duk Mata shi yasa Babu me tashin
wani dukkansu talakawa suke aure da ta haifo mana maza ai da ba haka ba,Iyamami
tace ji Jahila dan Allah ji Hahila to Yaya matan mene da su,Kece babbar Jahila da
zaman aure kin Hana yaranki da jikokinki kin takura sai wacce kike so za a aura ai
munji labarin komai ke sai dai ayi auren zumunci da ba a auratayya a bare da duniya
za a samu dangi daban daban ne sai kace Zamanin Annabi Adamu kice ke dole sai a
danginki za ayi aure dole,uwar banza me hada yaranta fada da Raba Kan Yaya,Iyamami
a ranta tace wato Rabi zuwa tayi tayi gulmata wallahi sai taci ubanta zata dawo
ne,a fili Kuma tace ai gwara ni ba jayayya nake da halittar Allah ba ke dai kice
Allah ya baku na gari ke ba macen bace ke yanzu in kina da hankali ma kyace Kar a
haifi mace kina macen tsohuwar alagwan gwan,Uwa tafi Iyamami bala'i Wai zasuyi
kokawa suna tsofaffi Nawwar ne ya leko yaga zasuyi kokawa yace a ransa ya furta
yawwa ku kashe kanku a huta yayi mukus a kusa da kujerar bakin kofa yake Yana ta
kallon su Uwa suna kokawa sai dariya yake a ransa, Iyamami tace Kika yakusheni ina
Yar Madara kin dauka jikina irin naki ne duk koko,kin tabo bala'i kin taba uwar
Masu kudi kin shiga uku sai kinyi gidan yari,Abba ne ya shigo ya iske suna kokawa
Uwa ta makure Iyamami a bango yazo ya rabasu da kyar yace sai kace Yara ko Yara ai
baza suyi haka ba Mene ne haka sabo da Allah Kuna iyayenmu,Abba anga masu kudi maza
shine yazo da wuri harda shugowa a gaisa da shi suna Masa murna yaki amsawa,Mami
tace Ashe Kuma Rabia ta bayyana yace uhum uhum yayi duf,tace to Allah ya tsare gaba
ai mungodewa Allah,Abba yace yo Kuma dai ya tashi ya fice.

Nawwar yana murna zamu tafi Baffa yace a barta ta Kara ko sati ne taga yan uwa
sosai su Saba da juna ai an dade ba a hadu ba,,nan take Nawwar ya bata rai zaiyi
magana Mami ta Harare shi yayi Shuru Auta Yana ta Masa dariya idan Suka hada Ido
sai ya yiwa Nawwar gwalo a boye,bakin ciki ya ishi Nawwar, Ina kallonsa ya harareni
Wai sai dai nace mu tafi lallai,Ni Kuwa Ina Jin Dadi na Saba da Yan Uwa yanzu ba
kamar farko ba,aka rufe taro da addua suka tashi zasu tafi Nawwar ya ki tashi,Auta
yace ka taso Mana mu tafi,na fito na rakasu sai haushina yake ji ni dai bance komai
ba haka Suka tafi ko sallama bai min ba.

Kwana wajen biyar na shiga bai kirani ba idan ma na kirashi a dakile yake dagawa
sai da yaji ana gobe Zan dawo sannan ya kirani,na daga Muka gaisa yace karfe Nawa
Zaki taho nace da Yamma dai yace wacce irin Yamma Kuma to wallahi ni da safe nace
ki taho 11am ta Miki a gida na fada miki ya kashe wayar,Murmushi Umma tayi tana ji
tace nasan takurawa yaron nan akayi ya sake barinki sai ki shirya tun dare gobe ki
tafi da wuri Allah yasa ma a jirgi Zaki koma.
Da safe da wuri sai ga Auta yazo garin Kamar Wanda ya kwana a nan bayan da shi
aka tafi gida Wai Yaya Nawwar ne yace yazo ya taho Dani sai kace wata yarinya,nace
a rasa me zuwa daukana sai Auta,Su Aunty duk sun min Alkhairi Suka rakani har Motar
Afif ya kaimu Airport Muka tafi.
Muna Sauka Nawwar Yana jiranmu,sai zumudi da rawar kafa yake Kamar sabon
ango,Auta Yana kallo ya bawa Auta key yace tuka motar bazan iya driving ba,Auta ya
karbi key ya tuka
,Nawwar baya ya dawo gefena muka bar Auta ya koma driver,Ina cewa Auta Yana kallo
fa ka bari muje gida,Ashe Auta yaji yace a'a ni ba ruwana ba ku nake kallo ba,da
kyar dai ya iya control Muka shiga gida muka wuce ciki ko Auta bamu kula ba,Auta ya
rike baki yace ni naga bunsuru da idona a cikin mutane, yaja mota yayi gaba sai
gida,Ni Kuwa nace ka Bari nayi wanka yace a'a ni fes kike minti Nawa kuka zo nan ni
ban yarda ba,har tsoro Nawwar ya Fara bani.

Mairo yarta Madina ta kwantar a dan gadonta na Yara tana baccinta sannan tayi
Shirin bacci,Ango ya shigo babu ko madara bare nama babu Sallar Nafeela ko wanka
bai sake Yi ba tunda yayi gab da magriba Yana kamshinsa dake larabawa akwai tsafta
da sa turare,Mairo aka washewa ango baki ita ga Yar soyayya shima bakin ya washe
yana Mata larabci su Mairo ba laifi suna Jin larabci sabo da harka da takari da
Kuma larabawa,yace barka da zuwa Amaryata ya fara shinshina Mairo yana
gurnani,Mairo tace sai kace bijimin Sa irin wannan gurnani haka da Hausa ta fada ba
komai yake ji ba tsintar hausar yake, yace me Kika ce? tace cewa nayi Kai me kyau
ne ka hadu,ya saki Murmushi ya damko Mairo da karfi Kamar zai jijjige mata
kafadu,tace wash Allon kafadata zaka balla ni,baya ji ma shi,ya birkito mairo Yana
zare kayan jikinsa jikinsa Yana uban rawa Kar Kar hankalinsa ya gushe,ya zaro
Antena ya mikawa Mairo ta kalle shi yaja tsuka ya rike kanta tare da dannata a
jikin Antena yace ta rike tayi yanda taga dama,Mairo ta hada gumi tana gurgurar
Antena,sai ihu yake da Nishi ya Kama gashinta da karfi Kamar zai tsige shi,Mairo
tace kayi a hankali da larabci,shima yace kudi na biya ga sadaki harda sarkar
gold,Mairo tayi mukus Yana sarrafata itama haka take masa,ya rabata da kayan
jikinta kaf ya jawota ya Kama na shanunta ya durfafesu Kamar tsohon maye gashi
komai ba a hankali ba,Mairo ta fashe da kuka sosai tace da zafi ya daina,sai masifa
ya sa yatsa ma a bakinta ya danne mata harshe,ta Fara dalalar da yawu kamar kaza
tana gargarar mutuwa, Mairo zaginsa ta koma yi tana fisge fisge amma ko gezau sai
ma Hannu da yasa ya rike wuyan Mairo Kamar me Shirin kisan kai,tashi yayi ya juya
Mairo ya dinga Marin mazaune Kuma shi bazai Yi kadan ba da karfi inda sai wajen ya
dade,Yar Mairo Madina tana ta uban kuka ta tashi a bacci amma ba ruwansa, sai da
Mairo taji ciwo kafin ya kawo,Allah sarki uwa Yana gamawa ta tafi wajen yarta sai
ya bata rai wai sai dai ta bar yarta tazo su kwanta,Mairo sai da ta lallaba yarta
tayi bacci sannan tace wanka zata yi,yace sai da safe,tace ba kyau kwana da Najasa
ya fisgota ta dawo bed din ya kwakwume Mairo ya sake cire Mata rigar baccin data
maida suna facing juna ya sake maida bakinsa Kan Boobs dinta Wai a haka zaiyi
bacci,Mairo ta fashe da kuka,ko a jikinsa Kamar wani dabba,Mairo tana shesheka tace
Nigeria Zan gudu wallahi ko a kafa sai na gudu,Mairo tsakaninta da Allah take tace
ko ba jirgi a kafa zata dawo gida,bata sake saduda ba sai cikin dare da ya sake
tashi ya sake tishi Mairo ba kukan da bata yi ba,washe gari Bayan ya karya ma haka
ya sake turmushe Mairo,sai da ya huta sannan yayi wanka ya fice,a gidan ya kulle
Mairo ta baya yanda ba yanda za ayi ta iya guduwa,Mairo ba kukan da bata yi ba tana
cewa Allah Dan darajar dakinka Ka'abah ka kawo min agaji.

Girkinta Mairo tayi da kyar sabo da akwai kayan dafawa,shi kuwa da Yamma da
take away ya shigo yace tazo su ci ta zauna abinda zata iya ci ta ci,Mairo a
tsorace take da shi tsam ta tashi ta nufi kitchen bayanta ya biyo gashi da Yar
kibarsa gashi dogo Namiji ne sosai, Mairo tana juyowa ta ganshi a bayanta Yana
kallonta ta juya zata arce da gudu ya damketa,kuka da ihu ta saki tana tsalle a
jikinsa tana ihu da neman agaji,yakunshinsa tayi ya shanye tana mintsininsa ya gasa
Mata mari Yana zuba masifa cikin larabci kudi ya biya ai kwadayi yasa ta aure shi,
ya dauketa cak sai bedroom,Mairo tana kuka ta kwace tana ta bashi wahala ya zuciya
Kawai ya samo Igiya a gidan wata baka dama gashi gadonsu yawanci na karfe ne ya
daure hannayenta waje daya, ya ajiyeta a kasa ya jawo kafa Daya ya daure da jikin
bed dayar ya jata daya barin ya tale Mairo ya Mata aiki na hauka,har karfinta ya
Kare ta daina kukan da ihun,Duk taji ciwo,shi bai San ya hakura ba baya gajiya a
haka ma tausayin Mairo yaji ya katse Jin dadinsa da wuri ya kawo.

Cele bata farfado ba sai da tayi kwana uku a asibitin,kullum Ahsan ke kwana a
wajenta Yana jira ta farfado hankalinsa a tashe yau da yamma Yana zaune a gefenta
sanye take da rigar asibitin blue,kallonta yake ya zuba Mata Ido Yana Jin
tausayinta Yana karewa fuskarta kallo har da kwalla yasa hannunsa cikin nata ya
kamo hannunta ya Mata kiss a hannunya, farkawa tayi a hankali ta bude idonta kallon
Ahsan tayi tasan shine amma a rude take ta rikirkice gaba daya kamar me cutar
makuwa,tashi tayi a hankali tana kallonsa bata San me zatai ba a firgice take sai
zare Ido take tana kalle kalle,riketa yayi ya zaunar da ita,ta sake mikewa zumbur
zata bar dakin ya riketa yace Ina Zaki je? Da yar hausar da ya koya ta furta
gidanmu,a hankali ya zaunar da ita ta dan huta sannan yaga ta mike ta dage riga ta
tsuguna a wajen har ta tsula fitsari,ya rike hannunta ya kaita toilet,gashi jinin
da take dan karasa zubarwa bai gama ba,nurse ya Kira wata ta shiga wajenta masu
gyara wajen kuma Suka gyara ko Ina, Nurse din koya Mata tayi yanda zata kula da
kanta anci sa'a ta dan iya,amma komai ba Kan gado ta keyi,wankan ma tayi dai ne, ko
brush din bata Yi ba ta fito ba kaya,Ahsan ya furta Subhannallah ya fita ya Kira
nurse din ta maidata ta shiryata tsaf har pad ta saka mata suka fito Ahsan yaga
bakinta duk toothpaste din ta shanye rabi,Maidata yayi da Kansa ya Mata brush sosai
yana zuba Mata ruwan idan yace ta kuskure sai ta shanye tana dariya,hakura yayi ya
wanke Mata haka Suka fito,aka kawo Mata abinci da Kansa ya dinga bata a baki tana
ci, Kuma tasan shine har sunansa tana Kira Kawai rudewa ce kwakwalwarta tayi ta
dinga Yi Abu na mahaukata amma tasan ta sanshi komai ta sani.

Saman bed ya kaita tare da zaunar da ita,gashinsa ta taba tana cakudawa tana
Wasa da shi tana dariya,sunansa ta Kira Ahsan ta leka fuskarsa a hankali ya dago
Kansa ya kalleta da idanuwansa masu haske da kyau,Yana sakar Mata murmushi me
tafiya da hankalin duk wata mace,Cele ya kirata ta kalleshi tace Maheerah Kawai sai
kuka ita ta zaci tana da cikin har yanzu,Ahsan ya lallashe ta yace ya zube babu
yana nuna Mata da hannu bata yarda ba,da haukar kuma ta motsa sai ta Fara kuka tana
son cikinta sai an biyata cikinta, Ahsan dariya yayi kawai sabo da idan tayi gaba
sai ta dawo baya tabbacin a hargitse take,Likitan ne ya shigo yace zai sallame su
ya samu ya dauki me aiki wacce zata kula da Cele zuwa dare aka sallame su,ya rike
hannunta yace ta taso su tafi taki yarda,ya buga ya buga ta makale kafada tace nan
ne gidanmu,da kyar da kyar nan ta yarda ta bishi Suka tafi gida,wanka yayi ya kira
wani mutum da yasan Yana harka da takari yace ya samo Masa me aiki bahaushiya Yar
nigeria,yace za a samo masa,kwanciya yayi a saman kujera Cele ta fito daga dakinta
tayi wanka ta canja Kaya Kamar ta sani amma ta lalata fuskarta da powder,jambaki ko
Ina a fuskarta har hakoranta tazo Kuma ta kwanta saman jikinsa tayi kane kane Kamar
ta hau katifa,hannaye yasa ya rungumeta a jikinsa Suka kwanta a haka gaba daya
bacci yayi gaba da su,sai tsakar dare ya farka ya tashi a hankali da ita a jikinsa
lokacin ta farka itama ya kaita dakinta amma taki Zama ta biyoshi ya rasa inda
zaiyi da ita ga jikinta ba bra sai dakumarsa take yi,a gadonsa ya kwanta ta kwanta
a gefensa Kamar mayya,a haka Suka kwana tare,washe gari da safe ya tasheta ya kaita
toilet sai yaga yau tayi brushi dinta sosai,zata tube kayanta tace ya fita tana
nuna Masa kofa,Murmushi ya saki ya fito ta kulle harda sa key.

Sai da ta Gama komai ta fito daure da towel,ta tako gabansa ta zauna a jikinsa
tana zumburo baki tace Wai ta kasa goge kanta,a gefen bed din ya zaunar da ita ya
goge Mata gashinta tas,ya dakko Mata Riga cikin kayan Maheerah sabo da an bar nata
a mota,lotion ya bata sannan ya shiga wanka abinsa,ya dade kafin ya fito, Yana
Fitowa shiryawa yayi ya makara a Sallah ya tada Sallah da sauri ta bishi sallah
amma sai ta Shiga gabansa ta tsaya kyaleta yayi Suka Yi Sallah a haka Suka idar
tana kwaikwayonsa tana zaune, sai Maheerah ta fado mata kuka ta saki tana
shesheka,Ahsan Jin tana kuka yasan kamar ta dawo hankalinta ita tunanita ma cikin
nan Yana nan tunda Sanda mota ta maketa bata hayyacinta,Hajiya Hauwa tace a Nemo
mata,sai yanzu ma ya tuna da Hajiya Hauwa ya kirata Kuwa ya fada Mata Cele tayi
hatsari cikinta ma ya zube,Hajiya Hauwa sai Murna take ya bata labari da larabci
tace gata nan zuwa.
Minti baifi Rabin awa ba tazo tace Cele,Cele ta fashe da kuka tace ni dai cikin
nan ya dameni bana Jin dadin jikina,Hajiya Hauwa tace Allah sarki ai ya zube Sanda
mota ta bigeki,yanda Ahsan ya bata labari,Cele ta washe baki tace Maheerah shegiya
gantalallen Sperm dinki ya tarwatse Allah ya kiyaye na hada jini dake na haifo Dan
jininki Watarana ya kashe ni har lahira Yar iska me hakora kamar munjagara a
hargitse,ta juyo ta kalli Ahsan tace ki fada Masa yaje ya saki Maheerah Matukar
Yana so na kulashi sai ya saketa, ashe rudewar kwakwalwar bata saki Cele ba tana
nan a rudenta,Hajiya Hauwa ta fadawa Ahsan,tsokanar Cele yayi yace ai matata ce Ina
sonta ta ya Zan saketa,Rufeshi tayi da duka tana kuka tace sai na bar gidan nan wlh
Makkah Zan koma na nemi kudina,ya zaci Wasa take shi Kuma tsokanarta yayi,Hajiya
Hauwa dai ta Dan dade kafin daga bisani ta tafi gida.
Cikin dare Ahsan Yana bacci Cele ta sake fecewa tace wallahi tunda bazai saki
Maheerah ba na rantse da Allah tafiya zanyi Makkah naje na nemi kudina wannan ya
Gama Zama lusari tayi tafiyarta ta Shiga taxi sai Makkah a daren nan dake su komai
dare ba wahalar mota.
Sai washe gari da safe ta sauka a garin Makkah ba Wanda ta sani gaga a rude babu
lafiyar kwakwalwa,Kawai cewa tayi Shari mansir inda taji ance bakake nan suke zama
ta biya driver kudi ta fara dan zaga layikan unguwar.

Masu sharhi Ina godiya


Ina sane daki Inshaallah
Duk masu Sharhi Zan Basu page.

AsmaBaffa
08061929616🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA

BOOK 2

41-45

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
ZAINAB USMAN

MASU AUDIO WANNAN BOOK NA SIYAR DA SHI, BAN YARDA A JUYA MIN LITTAFI AUDIO BA.

MASU BUKATAR SAURAREN JIN WASU AUDIOS DINA KU DUBA YOUTUBE CHANNEL
S ZARIA TV
Ina masu bukatar unique kitchen utensils . fabrics adult and children's wears
shoe's and bag's.
Da masu bukatar ahada musu lefe ko masu bukatar iya luggage's din kawai duk inkazo
R&U EXCLUSIVE KITCHEN AND MORE.
Zaku samu duk abinda kuke bukata ko a awanne state kake zaa kawo

Masu bukata ga number. 0703 455 9202

https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx

Page naku ne
Maman Walida
Uwargida's collection
Nafee
Ummu Fhadimatul Islam
CEO Fateeys
Zarahh
Maman Twins
Mmn Muhnas
Hajara
Baby Ak
Mrs
Pharteemarh
UmmyKhaleel

Nawwar da kyar ya bari ma na ajiye kayana,nima nayi missing dinsa,yace ko


kice kinyi missing dina haka ake soyayyar ko Dan Baby Ina missing din romance naka
babu sabo da kinga danginki ni an sani a kwandon shara shike nan sabo da Allah,ai
kaima kasan nayi fada ma bata baki n...bakinsa na tsinta cikin nawa Yana tsotsa na
Fara maida Masa da matartani,a hankali ya rabani da kayan jikina ya zare nasa na
makale shi kafafun mu suna nema su gaza daukanmu, a hankali muryata tana rawa nace
standing position zamuyi, kirjina masu tafiya da imaninsa su yake Sarrafawa yana
matsawa Yana tsotsa,gigicewa nayi na Shiga Yi Masa salo mun fita a hayyacinmu,Ni ke
riding nasa yau,Ji yake dama mu dawwama a haka, wani Kara kaunata,Nishi muke Muna
furtawa juna kalamai,Nawwar ba dai sanin ta kaina ba duk yanda na Kai da rashin
butaka sai ya min abu kadan shike nan na zurma,mun Dade muna murza juna sannan ya
shigeni cikin nutsuwa da salo irin na matasan birni,yau ranar ta musamman ce,mun
jiyar da juna dadi.

Auta Exam dinsa waec ta fito tayi kyau,takardar da yayi printing out ya kawowa
Baffa yace Baffa ga result din,Baffa ya karba yayi masa addua yayi kyau Autana,
Auta yace Baffa Alkawarina, Inshaallah za a cika maka yanzu kudi za a Kai ai,fatan
dai Kun daidaita da Sahar din,yace ae ai ta sani sai dai na sake fada Mata idan an
gama komai bayan na fara University sai ayi bikin,yace wato dai Auta Kai baza ka je
kasar waje karatun ba? yace idan na Fara a nan in nayi auren sai na tafi da ita
can,to cewar Baffa.
Sahar din da Auta yake so ta girmeshi zata Kai sa'ar Rabi da Cele gata katuwa ce
amma yace shi itace dai daidai shi,itama gandamemiya da ita ta nace sai Auta,Uwarta
Kuma tace Matukar tana raye baza ta auri wannan yaron ba gwara ta samo Babba me
hankali,Babanta ma bai yarda ba amma ita tace sai Auta shi take so.

Papa aka tura yaji Yaya ake ciki,Baban Sahar yace kuyi hakuri bawai dan jikinsa
bai Kai bane wani ma in ya ganshi zai ce ya Kai 28 haka ya girma da yawa a jiki
amma shekarunsa 23 bazan iya aurawa yata yaro ba gwara Babba Wanda yasan mutuncin
mace Wanda yasan darajar mace,Papa iya haushi yaji sabo da ko Yaya aka ki jininka
sai kaji haushi yace shike nan ba damuwa Allah ya hada kowa da rabonsa. Baban Sahar
yace Ameen Suma ba laifi suna da rufin asiri.
Papa Yana dawowa ya samu Mami a dakin Baffa tana zuba Masa abinci,Baffa yace ka
dawo? yace ae ya samu waje ya zauna yace a Kira Auta yaji da kunnensa aka kirashi
Auta yazo Kuwa Papa ya zube zance yanda sukayi,Auta yaji wani bakin ciki harda
hawaye,su Baffa dariya ta kamasu Auta na kukan soyayya, Papa yace Dan banzan yaro
ba a sonka kana likewa,Auta yace ai ita bata da laifi tana so na ni Zan jirata ko
shekarun ne sai na Kara,Baffa yace wlh baka Isa ba ka Nemo mace tun wuri idan ba
haka ba wlh sai na aura maka me rabo wannan rashin kunyar taka bada mu ba bazan
dauka ba,Auta yace Ni fa nace Ina so ayi min Kuma nace na fasa ui yanzu,Baffa yace
bafa na Wasa dakai ka Nemo mace idan zaka Nemo zuwa ka Fara University gashi nan na
biya maka awolowo University soon zaka Fara zuwa wani satin.

Tashi yayi ya tafiyarsa Mami bata ce komai ba sai yanzu tace ai dole ayiwa Auta
aure, Auta da alama mace yake bukata ai ko yaki wlh sai an masa aure Ina Zan iya
wannan iskancin nasa na zabe zabe a haka har ya lalace,Baffa yace kyale dan jakar
uba ai na sama Masa Office ya daina yawon banza da kallon ball ko Yana school
weekend sai yaje Office,da bangaren Nawwar Zan kaishi amma naga fada zasuyi gwara
na barshi a bangarena.
Bangaren Auta dakinsa ya shiga yana takaici ya rasa Sahar, kiranta ne ya shigo
wayarsa bai fasa dagawa ba yace hello,Sahar kuka take yi wiwi katuwa da ita ko
kunya tace Nawaf dan Allah karka canja wata ka dan jirani ko su Daddyna zasu
hakura,Auta yaji tausayin Kansa sabo da ba karamin yaki yayi ba kafin ya samu
soyayyar Sahar gata lokacin tana ss3 su suna jss1 har ta Gama degree dinta tsaf
Auta yaje Suka Fara soyayya ga yara da iya soyayya su ba aura zasu Yi ba sai su
kwacewa babban mutum budurwa sabo da suna da time Basu da aikin yi duk wata kulawa
za a bawa mace shi yasa Auta Yana shiga neman Sahar duk ya kori manyan samarinta.

Yace Sahar kiyi hakuri haka Allah yaso idan da rabo Zan aurenki amma su Mami
sunce aure za a min kiyi hakuri ki yiwa iyayenki biyayya nima Zan yiwa nawa biyayya
muyi Addua Kawai,ya lallaba Sahar sai da Suka gama waya ya jefar da Wayar yace
bazan sake fitowa ba abinci ma bazan ci ba gwara na mutu na huta ya sawa kofarsa
key sabo da Auta ya sa rai ya samu Sahar an gama Yana sonta shi Kam,Mami taga Auta
Shuru Shuru har dare tun safe bai fito ba, Dakinsa ta nufa ta murda a kulle ta Kira
sunansa Auta,ciki ciki ya amsa haushin kowa yake ji,Zo ka bude min kofa yaki
budewa,tayi tayi sai da kyar sannan ya tashi ya bude Jin Mami tace sai taci
mutuncinsa,Kofa ya bude Idonsa duk ya canja alamar kuka yayi,dariya ma ya bawa
Mami,tace Autana kukan Soyayya kayi ne? Yace kukan soyayya ai sai mata,hmm to mu fa
ba laifinmu bane iyayenta ne Suka ce basa sonka kayi yaro,Auta yace ai ba haka ake
neman aure ba daga zuwa sai a kyale su ai sai an lallaba su tukun an musu Nasiha
Kawai daga zuwa sau daya shike nan sai ace na hakura ai dama ni nasan ba'a so na,ni
bazan auro kowa ba a barni Zan jirata ko zasu yarda su hakura,Mami ta kalle shi
Kawai tace babu fa wata Sahar da zamu jira mu wallahi aure za a maka Kama sani
wannan iskancin naka bada mu ba,Muje kaci abinci amma ka cire wata Sahar a ranka
Wanda bai son mu muma bama sonsa,Mami ta jashi zuwa palonta,da kanta ta zauna tana
bashi abinci a baki sabo da Auta ne su Sultana suna ta Masa dariya,Nawwar ne ya
shigo gaida Mami ya samu Mami tana bawa Auta abinci a baki,kallonsu yayi yace
wannan katon yaron lallai Mami kema,Kai kyale min da Soyayya zata halaka min dana
yayi yajin abinci ya kulle Kansa a daki,Mami ta bawa Nawwar Labari,dariya Nawwar
yayi yace Auta Wai yasan soyayya Kai duniya gaskiya ayi Masa auren Mami ga kannen
Rabia,Auta yace ni fa bana so Cele nake so wlh Indai ba Cele ba to sai dai a barni
na zabi wata Ni bana son yarinya kwaila,Nawwar ya kalleshi yace Omaira ai katuwa
ce,yace da sauranta bata nuna ba,Mami ce ta make shi tace kaji ko Nawwar wlh aure
ko Yana so ko baya so shekara bazai Kara ba Mata ba,Nawwar yace uhm ni ka shirya ma
na aikeka Kano gobe zaka Kawai wani takardu,Auta yace to Yana murna ya samu kafa
idan ya tafi sai ya zauna ya huta shi bazai kula wata mace ba ma yanzu.
Nawwar na Kira a waya nace Baby Ina ka zauna ne ka taho gida Kai nake jira bacci
zanyi,mikewa yayi da sauri yace Mami sai da safe ya fice Yana waya,Auta yace wlh an
shanye Yaya itace fa ta Kira na tabbata ko kece bazai wannan saurin ba,Mami tace
karfa kaima aga haka Idan kayi aure,Allah ya kiyaye ni da nake tsayayyen mutum ai
ba kamarki Mami,Mami tace da zai yuwu ma ai da ka min part Dina na koma,Murmushi
yayi yace sai dai ki tafi gidan Nawwar shine babba ai ba kya zo gidana ba,au haka
zaka min Auta gidan naka ma bazan zauna ba? to me Zaki Yi a gidan yara mu da idonmu
yake a bushe,Mami tace ka nuna min matsayina Auta kishi nake wata zata kwace min
Autana,Auta yayi dariya yace wace ma ta Isa ai Kuwa a canja ta,haka Suka Yi ta hira
da Mami,Sultana da Nasira ma sun samu mazajen auren su.

Washe gari Auta ya tafi Aiken Nawwar Kano gashi an hanashi kwana ba yanda ya
Iya Yana zuwa ya nemi mutumin yace zai turo driver ya dauke shi,Auta yace Kar ya
wahalar da Kansa kawai ya Masa kwatance yace yazo Office din da Kansa,Napep Auta ya
shiga yaje ya Kai takardun ya fito zai shiga Napep wani matashin mutum zai kai
34yrs ya fanfaro da gudu ya zaga bayan Auta ya buya,Wata tsohuwa tukuf ta biyo shi
da bulala tana cewa Baso wato Dan ubanka baka ji baza ka Daina Shaye shayen nan ba
yanzu madarar sukudayin din nan kake sha baza ka daina ba, Auta yana kallon ikon
Allah katon gardi haka yana buya a bayansa ko kunya baya ji, tsohuwa taci gaba da
cewa to ni makwafciyarku ce akwai hakkin makwaftaka a kaina da ku, wallahi Salma
baza ta auri wani abokinka ba Dan Shaye Shaye ba,kullum ka dinga kwaso samarin Yan
wiwi kana zaluntar yarinya kana dukanta kace sai ta auri wani,Idan an hanaka sai ka
kawo wani,itace fa aka baka ka aura wanne hauka ne haka Salma ce ta fito da gudu
tace yawwa Inna bazan auri zabin Yaya ba ko zai karshe ni ai ya San shi nake
so,yarinya tana murguda baki tana hararar Wanda aka Kira da Baso boye a bayan Auta,
Salma ce tazo ta tsaya a gaban Auta ta kaiwa Yayan nata duka ya kauce ta samu
Auta,Shima Baso ya kawo hannu ta bayan Auta zai daki Salma ta matsa da sauri ya
samu Auta,Auta yaji zafi ya matsa gefe suka bishi Baso yana buya a bayansa ya zuro
hannu Salma ma ta kawo nata suka sa Auta a tsakiya suna fada in ya matsa Baso ya
sake binsa ya buya a bayansa suka shiga zagaya Auta, Salma ce ta gaji tace zaka
dawo ne muje Inna suka juya tare da komawa gida tana cewa wallahi kullum sai ya
dake ni na gaji kullum kamar jaka.

Baso da muryar yan daba ya Kalli Auta tare da daga masa hannu yace ahhh
Abdul'aziz na manta ban gaishe ka ba ina kwana, Auta dariya ta kamashi lallai kwaya
bata yi ba,wani Dan yaro baifi 5yrs ba yazo zai wuce nan Baso ya dagawa yaron hannu
yace a'a yaro ban gaishe ka ba ina kwana? Yaron ya tsaya yana kallon Baso,Nawaf ya
Kalli Baso gaba daya Shaye Shaye ya haukata shi,ya sake kallon Nawaf yace
Abdul'aziz bafa mu gaisa ba ina kwana? Auta yana sani ya Mika masa hannu yace ka
tashi lafiya yawwa ina kwana Dan Allah ban dari biyar nan,Baso yace Allah Man?
Kasan ina da Hali na kirki Dana tsiya ya zaro wata tsohuwar dari biyar ya mikawa
Nawaf yace ungo Allah ya baka,Auta yace tsokanarka nayi fa ni na gode, wallahi sai
ka karba karya kake Oga dole sai ka karba ko na maka dukan tsiya a nan,Nawaf yaga
Baso tsakani da Allah dukansa zaiyi yana wani tangal tangal a hanya,hannu yasa ya
karba,yace yawwa abokina kaga gidanmu can muje,Nawaf yace kayi hakuri gida
zanje,hannu yasa ya fisgo Auta gidansu a gefen kusa da hanya yake,wani gida kamar
shagon Samari dakuna guda biyu sai wani daki kamar kango sai yar Katanga da kitchen
na langa langa bandakin ma rabinsa na langa langa ne,kofar gidan Kuma ko kofa Babu
sai buhun Leda, Nawaf ya bishi suka shiga ko ina tsaf neat,Salma tana wanke wanke a
tsakar gidan ga wani mahaukaci a gefe yana zaune yana wasanni yana soshe soshe
gashinsa duguzaza da kasumba babban mutum ne zai kai 47yrs, Auta yana ta kallon
mutumin,Baso ya dakkowa Auta benchi dogo ya goge masa yana tangadi yace zauna
master,Auta ya zauna shi dai,Salma tana aikinta Baso ya daka mata uwar tsawa ta
mike jiki na bari yace kawo masa ruwa,Auta da sauri yace na gode Dan Allah, kai ba
a mana musu a nan yawwa ke kawo masa ruwa sai ka sha,Nawaf yayi shuru Salma ta
kamfato masa ruwa a randa,Auta ya Dan dodana bakinsa a bakin kofin kamar yana sha
yace yawwa Alhmdllh na koshi kai har naji Dadi kishirwa ta tafi,Salma tana kallon
wayon da Auta yayi tayi shuru dai.

Auta yace wannan Mahaukacin fa? Salma tace ae a gari ya tsinto shi,Baso ya daka
mata tsawa yace zan ballaki munafuka jibarki kina fama da koshoko me zan ci dake
Baba ya mutu ya barmin masifa wlh bazan aureki ba bana sonki,Salma taji kuka ya
taho mata tana son Baso matuka a duniya bata taba son wani ba face Baso,Auta shi
dai Halin da ya gansu yaji Kuma Salma ba muharramarsa bace gata kyakyawa ta karshen
karshe gata katuwa me shape komai ya fita a jikinta son kowa kin Wanda ya rasa fara
da ita amma ba fara can ba normal normal dai sai kyawun tsiya kamar me,shi Kuma
Auta bata dame shi ba Sam Sahar ce a ransa.
Tambayar Salma yayi yace baku da Iyaye ne?Salma idonta ya kawo ruwa tana kallon
Baso tana jin tsoro tace ae bamu da su,Yaya na bashi labari? Baso yace cikin
dabanci ku kuka sani ko ki bashi ko kar ki bashi duk daya.

Salma ta Kalli Nawaf tace mu yan asalin Ringim ne da babana da baban Baso
uwarsu daya ubansu daya,su biyu iyayensu suka Haifa,tun suna Yara iyayensu suka
rasu sai yan uwa Kuma suna can kauye,cikin maraici suka taso ba irin wahalar da
basu sha ba a rayuwa har suka dawo Kano suna Sana'a suka samu gidan haya suka yi
aure a cikin gida daya kowanne da matarsa suna zamansu lafiya kuma matan nasu duk
Yan Ringim ne dangi ne,lokacin baban Baso shine Babban Haladu matarsa ta haife shi
yaci suna Umar ana ce masa Baso,ni kuwa ko cikina Babu lokacin suna zaune har sai
da ya shekara goma sha biyar sannan aka samu cikina,lokacin Kuma Maman Umar Baso ta
rasu sai Babansa,ranar da Mamata ta haife ni anyi murna naci suna Salma,muna zaune
lafiya har Baso ya cika shekara 32ni Kuma ina shekara 18, watarana Mamana Aisha
tayi girki shinkafa da wake lokacin ina Makaranta, Baso kuma ya gama iya secondary
an turashi almajiranta har ma yana Shirin dawowa ya zama saurayi sai aure,ni Kuma
ina Ss3,Mama ta zubawa Haladu Baban Baso abinci itama ta zuba nata taci ta
koshi,Sallar azahar tayi da kyar lokacin cikinta ya fara ciwo tana idarwa ta kwanta
daga nan ko tashi batayi ba ta rasu,Ranar Kuma Baso ya dawo ganin gida ya zama
saurayi ashe ba karatun yake ba kawaii Shaye Shaye ya koya a almajirantar shi,tun
yana yaro a boye yake sha Idan baya gida yana can duk an zaci mutumin kirki ne ashe
ya lalace illar tura yaro wata uwa duniya da sunan Almajiranta wasu dai ba karatun
suke ba,sabo da Babu me daukan nauyinsu yunwa masifa ce ace yaro bara zaiyi yaci ya
koshi,Babu tarbiyya Babu me lura da shi bare lafiyarsa duk sai abinda yaga dama.
Baso yana zuwa ya samu Haladu Babansa yana Shure Shuren mutuwa ina shigowa Nima
da Uniform Dina na iske Mamata ta rasu bata motsi na fito da gudu na samu Baso
gaban Haladu yana Shirin tafiya lahira.

Haladu Hannuna ya kama ya kama Hannun Baso ya hada waje daya yace Baso gata nan
ban muku dole ba amma zanso ace ka auri Salma,ka daure ka auri Salma Kaine kadai
zaka rike min marainiya yar Dan uwana da Amana,Karka bari tayi kuka ka aureta ku
zauna lafiya ka kula da ita,Karka sake komawa Makaranta ka zauna ka nemi Sana'a
kuje danginmu su daura muku aure Karka Kaci Aman....kafin ya karasa rai yayi
halinsa, ranar munyi kuka na fitar hankali ni da Yaya Umar Baso, bayan anyi bincike
aka gano ashe waken da Umma tayi amfanin da shi ta dafa shinkafa da wake maganin
kwarin da aka Saka masa guba ce wacce su dai tafi karfin jininsu tunda wasu sun
dafa Kuma basu mutu ba amma su ta musu illa.

Salma taci gaba da cewa abinda iyayenmu suka mutu suka bari shi muka tattara
muka siyi wannan Dan gidan muna zaune,tace Yaya Baso kayi hakuri zan fadi
halinka,yace to yar iska sai kinci ubanki karasa ina ji,Salma tace ni da ka ganni
bana jin magana ina da tsokana,shi Kuma Baso kullum Shaye shayensa yawa yake gashi
ya iya gyaran machine sana'arsa kenan gyaran machine yana Shaye shayensa amma Kuma
ba laifi kullum muna ci mu koshi ko ba Dadi,yana masifa yaki cikawa Mahaifinsa
burinsa yace baya so na,ba wacce ya tsana Irina,kullum sai ya dake ni ya zageni ya
tsine min ba muguntar da baya min...kafin ta rufe baki a labarinta Baso yace to
bana sonki ko dole ne nace bana so, Salma taci gaba tace duk duniya ni ba Wanda
nake so Irin Baso ina sonsa a duniya amma yaki aurena,ni ke masa wanki da
guga,girki,ebo ruwa,komai da ka sani macen aure tana yi ina masa burina ya
aureni,rannan daga tambayarsa yaushe zai kai Sadakina wallahi har targade ya ji
min,gashi a haka yana da addini ga taimako,Kaga wancen mahaukacin tun muna Yara
kowa ya sanshi a bola yana tsince tsince sai dai baya duka sannan haka zaka Ganshi
a unguwa yana bin gidaje da kwanon barar abinci ana bashi sadaka yana ci,Kuma baka
Isa ka wanke masa kwanon ba,sannan ko an masa wanka ya dinga ihu yana zubawa
jikinsa kasa da bola,sannan baya magana,bashi da inda yake kwana haka zaka ga ruwan
sama ya masa dukan tsiya a bola,sauro,sanyi rana duk a Kansa,amma Baso Baba yana
rasuwa kaga wancen dakin zaka Ganshi kamar kango to dakine Baso ne ya dakko
mahaukacin ya kawo shi,wallahi duk sati sai ya masa wanka,Idan bashi da lafiya
shine yake Kiran mutane suna tayashi ya kaishi asibiti ayi masa Allurai,abinci Kuma
kullum da kwanonsa ina dafawa zai fito har ya Saba ma.
Dakinsa ne leka ka gani har net ya Saka masa amma dake mahaukaci ne sai ya
fincike net din ya kwanta haka sauro yayi ta cizonsa, Dan Allah ai ya cancanci a so
shi ko?

Nawaf yana gama ji yace ya cancanta gaskiya ta wani bangaren ma sai wannan ya
zama silar shigarsa Aljanna wannan ba karamun jahadi yayi ba,Baso yana ciccijewa
yace ke zan tattaka ki wallahi Allah bana sonta ni bana son kyakyawa,Auta dariya
yayi ana Neman me kyau shi baya so,yace kai to sai mummuna? Yace ae ni mummuna zan
samu na taimakawa,Nawwar yace lallai Shaye Shaye ya maka illa baka ganewa ka
haukace ai wannan tayi gata da hankali kalleta fa chaschas chas da ita,Baso matashi
son kowa kin wacce ta rasa da shi Shima yana nunawa da hannu yana magana bana so
wallahi,Salma ta fashe da kuka tana cewa Idan baka aureni ba mutuwa zanyi Dan Allah
ka cikawa Baba burinsa ka biya Sadaki na,a fusace Baso ya mike ya zare belt dinsa
ya fara tafkar Salma,Auta ne ya kwaceta da kyar akan kawai tace ya biya Sadaki ta
har da fasa mata gefen Ido tana kuka wiwi,Nawaf a ransa yace ya kamata a taimaki
yarinyar nan gaskiya zai iya kasheta watarana gasu su biyu a gida Kuma ba
muharramai ba wani abu zai iya faruwa gashi shi Umar din Dan kwaya ya fara
haukacewa,Nawaf tashi yayi yace zai tafi Salma ta biyo shi tana kuka tana cewa Dan
Allah duk da cewa baka da wasu shekaru kamar Yaya ka sa baki ya aureni,Auta yace
karki damu zan taimakeki,ta fara murna ta goge hawayenta kamar ba ita aka gama
zanewa ba, tace yau kawata Sumayya sai ta ji labarin nan Umar zai aureni tana
tsallen murna,Nawaf yayi dariya suka fito har Baso.

Suna fitowa kofar gida Salma taga me siyar da madarar turare da yawa zai wuce da
abinsa a Kansa,Salma tace tsaya me turare,ya kawo ya sauke kwandonsa na
turare,Salma sai da ta samu Wanda zai wahala a samu a wajensa dama haka takeyi Idan
taga me turare wai Dan ta samu na banza,sai ta Kira Wanda babu ma sunan turare haka
wai malam kana Umarsal? Sunanta ta hada Dana Baso Umar ita Kuma Salma shine
Umarsal,Bai taba jin sunan turare haka ba bashi da shi yace Hajiya Babu,tace a'a
dole kana da shi Muji na wajenka,Me turare ya dinga Bude turarukansa tana
dangwalawa a hannunta kala yafi talatin tace gaskiya Babu kayi hakuri jeka,shi me
turare sana'arsu ce haka dole sai an dangwala kaji irinsa,yace to ya tattara
tarkacensa ya tafi,yana tafiya ta murje a hannunta ta shafe hijab dinta da kayan
jikinta har wuyanta ta shafe tace Alhmdllh naci banza ina fita za a ce na Faso
gari,Auta yana tsaye yana kallon ikon Allah dariya ta bashi da son banza yace ke
turare 500 baza ki iya siya ba? Salma tace rufa min asiri ban iya almubazzaranci ba
shinkafa bata ishe ni ba ina naga ta kamshi ta wuce tayi tafiyarta ta bar Baso da
Auta.

Baso yace yawwa ta tafi yanzu kai Dan inane? da Alama ku masu kudi ne Kalli
shaddarka Kalli ma fatarka wallahi kayi hankali yan Hisba suna ganinka a Kano sai
sun aske maka wannan gashin na kanka da ka masa wani aski mu a nan easy dai easy
dai abokina Allah wallahi,Auta yayi dariya yace Sabreen tazo ga Dan uwanta wannan
ya girmi kanta,Umar Baso yace yawwa wani Deal zamu yi,kai kaga da Alama kana da
kudi,ni so nake na samu kudi na alkinta rayuwata gashi gyaran machine nake yi,Dan
Allah Oga ko zaka lallaba ka rufa min asiri? Zabura yayi ya sake ja da baya yana
gwadawa da hannu yace kaga master asiri zaka rufa min ya sake kankame hannayensa
kamar me jin sanyi ya makale a jikin Katanga yace wani taimako zaka min kaga kullum
sai na roki kudi wajen me duka kaga na roki trillion dari,billion bakwai,na dawo
million talatin, na sauke farashin zuwa dubu dari biyar,dubu dari,dubu hansim har
na dawo dubu biyar to abin sai godiya kudin sunki zuwa,jari nake nema Dan Allah ko
zaka siyi Salma ni ka siyeta duk yanda zaka yi kayi da ita,Idan ma za a iya maka
aure kazo na baka ita ka bani million daya gata nan.

Auta yace ba ruwana ya juya zai tafi abinsa amma Umar ya tare masa gaba yana
karkace baki yace ya haka yawa kake Oga haba abokina,haba Yayana to ka aureta ka
bani dubu dari biyar,kai dubu dari uku ma ya Isa ai baza tayi tsada ba tunda ba a
gidan masu kudi ta taso ba,Nawaf yace to naji kawai ya furta sabo da ya kyale shi
ya tafi,yace Yayana bani number ka zamuyi Business din ko baka gane bane ey kar ka
Yi mini ae yane ka gane,Nawaf ya bashi number dinsa suka rabu Umar Baso yana ta
uban murna zai rabu da kaya ya huta ga kudi zai samu,Nawaf Kam Airport ya wuce yana
tunanin lamarin Baso shi Kam ba ruwansa bazai iya ba zai Jira dai Sahar dinsa.
Bayan ya koma gida da kwana daya Baso ya addabi Nawaf da Kira a waya Nawaf kuwa
yaki dagawa abinsa ya share Kiran yaki dagawa Sam.

Yana dakinsa a kwance Mami ta shugo tace gobe dai kasan zaka fara zuwa
University an gama komai ko? Yace ae na sani Mami,kallonsa tayi tace ko tunanin
Sahar dinne? Kai ya daga mata wai ae ya furta please Mami kije ki ji min ko zasu
yarda ni nafi sonta,hmm amma Idan naje suka ce a'a shike nan ka hakura? Yace ae na
hakura amma kije,to shike nan cewar Mami.
Bayan kwana hudu Mami ta shirya tare da Nasira da Sultana suka siyi kayan
kwalliya masu kyau da turaruka driver ya tafi kaisu da yardar Baffa.
Mami suka ga gidan su Sahar masu kudi suma,iso aka yi musu,Sahar dince ma ta
tarbe su tana Palo tana kallo dama Nawaf ya fada mata sun taho,taci kwalliyarta
sosai ta sha Atamfa me tsada,har kasa ta durkusa ta gaishe da su Mami tace bari na
Kira Hajiyanmu ta haura sama da sauri,tana uban murna Hajiyansu tace sun zo kenan?
Sahar tace ae,shi yasa naga kina murna kamar Zaki tashi ki sani wallahi baza ki
auri wannan yaron ba yaro karami wani aure zai iya rikewa,ga saurayi na kirki
babban mutum me hankali me kudi na Kansa ba Wanda ya dogara da kudin Iyaye
ba,wallahi Idris Zaki aura nutsatsen yaro ni da mahaifinki ma ki sani baza mu yarda
da wannan yaron ba karki ce ban fada Miki ba.
Hajiya fitowa tayi wajen su Mami da fara'a suka gaisa sosai,sunyi hira Mami tace
dama akan maganar Nawaf ne da Sahar...kafin ma Mami ta rufe baki tace ai an Riga
anyiwa Sahar Miji Idris shi zata aure,ina Sahar ina Nawaf wannan ai yayi kankanta
sai dai karatun ai,ya tafi Makaranta wannan ai Gigi ne na Yara haba Kuma sai ku
biye masa shirme ne wannan,Baban Sahar ne ya fito zai fita Hajiya tace Mamin Nawaf
ce yaron nan da aka dinga rikici da shi yana hurewa Sahar kunne,to...to.to Allah
sarki ai kin fada musu anyi mata Miji Ina Sahar ina wannan,Sahar tana gefe ta labe
tana kuka wiwi bata da bakin magana face kawai ta kyale Nawaf yayi kokari yayi iya
yinsa,Mami ta gama jinsu irin rashin iya magana ta iyayen Sahar tace ba komai Allah
ya hada kowa da rabonsa suka ce Ameen suka watse suka bar su Mami su kadai a Palo
da ruwa da lemo a gabansu,Sahar ce ta fito tana cewa Dan Allah kuyi hakuri,ba komai
wlh baki da laifi ke amma kinji abinda suka ce kiyi hakuri kiyiwa Iyayenki biyayya
Dan Allah karki sake Kiran Nawaf ku hakura da juna Allah bai so ba.
Sahar tana goge Kwalla ta raka su Mami har mota suka bata abinda suka kawo mata
tayi godiya ta koma ciki bata da bakin magana iyayenta sun gama da ita.

Mami tana komawa Nawaf ya tareta a Palo yana tambaya Yaya? Mami ta Mika masa
waya tace ji da kunnenka shi yasa na maka recording sabo da Karka dameni,Nawaf ya
kunna ya gama jin komai a kunnensa Sultana tace sai kaga ma irin wulakanci da suka
mana wallahi Auta amma Sahar bata da laifi,Nawaf yace sai na Riga yar tasu aure
inshallah auren huce takaici zanyi,Mami tace ko kai fa kayi hakuri ka nemi wata
amma tare da bikin su Sultana za a hada da naka tun wuri ka nemo mace wlh ko mu
zabo maka ni da Baffanka,Auta yace yanzu Mami ai dai sai ku bari na huce ko ku
sanda na hadaku kuka shirya haka nayi muku? Auta zaiyi hawaye yace Mami daga cewa
ina son aure shike nan sai kuce ko ban samu wacce nake so ba zaku zabo min Hakan
yayi kenan? Baffa Shima ai ba haka mukayi da shi amma Yaya Nawwar shi kuka kyaleshi
ya zaba ya darje ni sabo da bani da kudi kune zaku min komai shine ni za a min
auren dole,Shut up Baffa ya furta da shigowarsa kenan yana murmushi yace Auta kana
bukatar aure bama so ka fada wani Hali ka nemo to mun baka zabi kafin bikin Su
Sultana Idan ba haka ba mu munyi maka mata ma,Auta bedroom ya shige kawai abinsa ya
bar Mami da Baffa baki Bude

Cele tunda ta sauka take garari tana zaga unguwar ta rasa ina zata shiga har
gari ya waye inda taji Kiran Sallah nan ta nufa,masallacin bangaren mata tayi tayi
fitsari ta fito tayi Alwala tare da Sallah sannan ta fito taci gaba da tafiya har
rana ta fito mutane ana ta hada hada,Cele yunwa ce ta ciyota ta shiga wani Dan waje
inda ake soya kwai da tea,tana shiga tace da me Kwan a soya mata guda biyar,shi dai
yayi mamaki mutum shi kadai haka ya soya biyar ya cinye,tace a hada da dankalin
turawa sai bread da tea aka zuba mata komai,inda aka tanada na cin abinci ga me ci
a wajen, nan ta zauna taci ta koshi tayi tafiyarta,balaraben yana ta Kiranta da
larabci Hajja amma ina tayi tafiyarta sai da ya fito da gudu ya riketa Cele tana
juyowa ta mareshi gauuu ta fara masifa da Hausa aikin banza na zaci ma a kawo
Kaduna nake,jiya ai ta malali na wuce na shugo ta unguwar sarki ashe nan a unguwar
Rimi nake ma Dan wulakanci zaka rike ni Abuja zan tafi,ta kwaso kudi da yawa ta
watsawa balaraben tana masifa tace ku dama yan kantin Kwari baku da mutunci indai
aka zo sarin kaya sai kunyi wulakanci aikin banza kano dinma zan bari gaba daya
tayi gaba,tana tafiya taga masu gasa kaji ta karasa wajen tace akwai kifi na
sukunbiya? Ko yan gezu ba Wanda ya kulata,ta dauki hanyar harami tana Maheerah Kiji
tsoron Allah,Kaka ya dawo daga masallacin kaabah ya kwana yana addua a hanya yaci
karo da mutane sun rufe wani waje wai wata ce a Nigeria ta bata sannan bata da
hankali mahaukaciya ce,Bai San Cele bace yayi tafiyarta yace su karanta sai naje
askarawa suyi ram Dani yanda nayi kiba nayi jajir Dadi haka nada ni ba.
Mutane suna ta zuwa inda Cele ta fadi tana birgima da Shure Shure tace cewa wlh
sai na soya Awara.
Haka ba Wanda ya saurari Cele sai wata mace wacce ta Dade a kasar ta dauki Cele
tana zagawa da ita gidajen takari mata da maza ko an Santa har ta zo laying su
Kaka,lokacin Kaka juya baya a layin yana siyen kwai dafaffe wajen takari suka ga
Cele ta kwace da gudu ta nufi wajen Kaka ta rukunkume shi ta baya tana murna tana
cewa Kaka, Cele da karfi Kaka sabo da bai shirya ba ya fadi a kasa wanwar sabo da
karfin Cele gashi ta wani yi tsalle a jikinsa,kaka ya juyo yaga Cele dinsa, ya fara
cewa a'a a'a Cele ta ya rungumeta suna murna,lokacin Cele ta dawo hankalinta kanta
ya Bude kwakwalwarta ta dawo dai dai,tsalle take tana murna Kaka ma haka ta saki
kuka Kuma daga baya da ta tuna da Ahsan.

Tace Kaka yace Cele kyale labarin nan mu koma ciki kawai ya rike hannunta suka
shiga lifter zuwa bangaren kaka har dakinsa,Zama sukayi a gefen gadon kaka Cele
tace Kaka ji yanda ka sake yin wani kyau da kiba kayi jajir, kafar Kaka ta kalla
tace ina kaushinka kaka? Yace ya gudu Cele dole kiga nayi ja ga Zaki ga maiko
kullum a cikinsa nake Cele ta,Kaka mu sake rungumewa suka sake rungumewa da kaka
karo na biyu sannan Cele tace Kaka Ina yini tana washe baki murna ta isheta Kaka ya
amsa yace lafiya kalau 'yata ta kaina,kaka Nawa Cele ta furta,kaka ya saki shewa
kamar mace heeeeeeey wuuuuuu ya Mika mata hannu suka tafa,Cele tace Kaka na bayan
hannu mu tafa dukkansu suka juyo da bayan hannu suka tafa,Kaka yace Cele ni sai
naga kamar kin kunkunbura wallahi kamar baki da jini inda kisan haihuwa kika yi
Cele kalau kuwa? Cele ta tuna dake kwakwalwa ta dawo tace Kaka labarin dogo ne Kaka
bakin Abba ne ya bini da yace sai nayi ciki,Kaka kirji ya dafe yace Dan ubanki ba
dai kafa kika budewa wani ba.

Cele tace to ka tsaya mana kaji labarin, ta kwashe labarin komai da komai tun
sacewarta har zuwa yanzu data gudo karshe tace Kaka makuwa nayi kaina sai naga ya
juye na rasa a Ina nake,gashi nasan kowa amma abinda nake gani daban sai na ganni a
garin Kaduna,anjima na ganni a Kano jiya ni a cikin dajin falgore na ganni,dazu fa
sai na ganni kamar a sambisa Allah Kaka amma yanzu sai naji Ina ganinka na dawo dai
dai kaka za ayi burar....Dani,sai Kuma ta tuna Ahsan tace Kaka yau dai jikarka tana
son wani a duniya,Kaka yace Allah jikalleta waye me sa'a haka? Ahsan mana yanzu
Allah sarki na taho na barshi bai sani ba,Kaka yace Idan ma Bai nemeki ba sai mu
koma,ita kuwa Maheerah matarsa Allah yayi mana maganinta ta cuceki jikata,Cele tace
ba komai Kaka kaddara ce sannan bakin Abba ya bini yayi min ma da kyau da cikin ya
zube,Kaka yace ai ni yanzu farin ciki ya samu jikata ta dawo,Cele tace kaka ka bani
labarinka bayan mun rabu,Kaka ya furta Allah ya takaita ni da aka so ayi farfesu na
sau biyu ana siyar Dani kaka ya bawa Cele labarin taji tausayinsa tace wallahi kuwa
da sun samu nam me auki kanka kadai kaka ya Isa ya cika musu tukun ya,Kaka yace to
abu ne kamar fanteka,Kaka yace yanzu akwai kudi ki huta sosai kafin ki fara
sana'a,Cele ta zumburi baki tace gaskiya mu koma Nigeria zama a nan baida amfanin
face wahala da zubar da mutunci kadan ne suke dacewa gaskiya.
Hakane Cele amma saurayin naki fa a Ina zai ganki mu Jira mu gani,tace to Kaka
ba sai in yana so na ba,bafa cewa yayi yana so na ba nice kawai nake sonshi
kadan,ni ko bai zo ba kawai muci gaba da rayuwar mu a kyale shi,yace to Allah ya
zaba na gari,Cele duk ta kumbura bata da jinin kirki.

Ahsan bai Farka ba sai washe gari sai da ya gama Shiri fes ya fesa uban wanka
ya fito ya zauna a Palo yana jiran Cele shuru,shuru har rana tayi nisa 12pm tashi
yayi ya leka dakinta wayam,ya fito ya Bude daya dakunan amma shuru,gidan ya duba ko
Ina wayam ba kowa,hankalinsa tashi yayi gaba daya mussamman da ya tuna fa a rude
take bata da lafiya ga rashin jini a jikinta ga magungunanta ta barsu,hankalinsa
yayi mugun tashi ya fito cikin sauri ya shiga bakar motarsa yana bin layi layi yana
dubawa amma Babu alamarta,rasa inda zai sa Kansa yayi gaba daya,parking yayi a
gefen hanya ya kifa Kansa a saman sitiyari ji yake kamar yayi hauka,Innalillahi wa
Innayhirajun yake furtawa kawai kafin daga bisani hawaye suka fara sintiri a
kumayunsa,hankali ya tashi a fili ya furta da larabci bazan iya rayuwar ba sai da
ita, directly ya wuce gidan su Maheerah yana zuwa akace Maheerah tana wajen aiki
iyayenta sun zaci biko Yazo sai kawai ya Mika musu takardar sakin da ya Dade da
rubutawa bayarwa ne baiyi ba sai yau ya mikawa mamanta yace Idan tazo a bata,mamaki
ya kamasu suna tambaya ko lafiya yace lafiya lau kawai na saketa bana bukatar sake
ganinta a rayuwata na tsaneta,dama makantar karya nayi bayan na kamata da idona.
Yana gama fadar haka ya juya ya bar unguwar,gidan abokinsa Husam ya nufa ya nemo
shi yana bashi labari suka tafi can garin Makkah ko zasu dace.

Cele kuwa akwai kudi a wajen Kaka cewa tayi kawai Kaka mu koma gida Nigeria,Kaka
yace a'a an kusa fita aikin hajji ki tsaya Idan muka sauke farali sai mu koma gida
lokacin Idan saurayin naki Yazo shike nan,Cele tace ina sonsa amma ni wlh bana son
zama a nan Sam ni bazan iya aurenshi ba gaskiya sannan Kaka jikinsa yayi ja da yawa
kullum na dinga ganin Jan nama,dariya Kaka yayi yace yanzu akwai kudin da aka bani
sadaka muci dadinmu muyi tsaraba ana gama aikin hajji mu gudu kasar mu,Cele tace
gobe sai na samu gidan da mata suke na zauna a can ko? Kaka yace kwarai kuwa ai
zamana a nan na Saba da mutane da yawa amma yau kwana zamuyi muna hirar haduwa,ai
kuwa kwana suka yi suna Hira suyi bacci su Farka Cele tayi shimfida a kasa Kaka
yana saman Katifarsa su biyu ne a dakin dama kaka kudin da ya samu daki ya samu shi
kadai yana jin dadinsa.
Washe gari da yamma Kaka da Cele suka yi wanka suka fito gari Cele murna ta
kamata yau gata ga kaka ta rike Hannun Kaka suna tafiya harda cewa Kaka ba'a wakar
soyayya a Makkah ne? Kaka yace Ina fa akeyin soyayya kina kusa da dakin Allah sai
dai wakar yabon manzo, Kai zan yiwa Kaka masoyina,wajen Taron askarawa suka karaso
wajen da motarsu suna tsokanar Kaka da larabci sabo da kaka ba laifi ya iya da yawa
sabo da yawonsa,tambaya suke yarsa ce? Yace ae,suka dinga cewa suna son Cele,haka
da suka je ma kanti Cele zata siyi kayan sawa kowa yace ga kudi Dan Allah yana so a
bashi ita zai aura,harda masu alkawarin Sarkokin gold ganin Yan Nigeria mayun kudi
da Gold ne,suna hanyar dawowa wasu askarawan sun fito Kame cikin sirri,Kaka ya gane
yace Cele gyara kafarki wancen kame sukeyi wlh,ai kuwa sai gasu sun biyo su Cele
suka take a million Cele mamaki irin gudun Kaka yake ya fita gudu ita da take sabon
jini ma,da mota suka biyo su Cele suka bi ta lunguna ga kaya Kaka ya rungume Wanda
suka siyo,wani me shegen gudun tsiya ya kama abayar Cele tana juyowa ta masa wani
shegen Elbow da gwiwar hannu ya saketa ba Shiri ya tsuguna a wajen yana Sosa
hancinsa ya sake harzuka yace ba komai ai ana gama aikin hajji za ayi kazamin kame
har gida gida bakake zasu shugo sai sun koma kasarsu,yace Cele zata ci ubanta Idan
ya kamata ai sai an kaisu sijin inda ake cewa kurkuku Idan suka kama mutum sai an
fara kaishi can kafin Nigeria to sai ya sa an gana mata azaba tunda ta masa wannan
dukan.
Cele gidan su Samira Kaka ya samo mata wajen kwana su uku ne duk daki bai San
Yan madigo bane,Cele ta tafi da kayanta gidan wasu manyan mata ne a gidan sunfi
shekara ashirin a can suna matukar jin larabci su kansu takari dake gidan basa
Hausa sai jefi jefi larabci suke yi,Samira ma zama a ciki yasa nan da nan ta iya
larabci sosai, Cele tana zuwa tayi sallama wata Hajiya wacce itace ta samowa Cele
wajen kwana ta amsa tace bakuwar alkhairi barka da zuwa ta nuna mata dakinsu da
gadonta a gefe, dama sun biya kudin da komai.

Matan gidan sai kallonta suke suna lashe baki sai kace mayu,Cele tace wai Meye
haka ne kamar karnuka sai wani lashe lashe kuke ba tsofaffi ba ga yaran kalau?
Kafin ta rufe baki taga Samira dakinsu Daya,dama tare suka zo kasar,Samira tace
Cele wai kece? Kin ganeni wacce muka zo kasar nan tare,na ganeki Kuma ai naga kin
koma fara ne kinyi wata kiba,Samira tayi dariya tace uwar sana'a ke Kuma gani nayi
kin Kara budewa kin Dan kumbura Kuma gaki fara kin Kara yin wani jakin fari tas
anya kuwa Cele kina da jini? Cele tace naje asibiti suka ce jinina yayi kasa sunce
na koma a rubuta min maganin na bar Riyad na dawo nan,Samira tace tab ai jini ba
abin wasa bane akwai wata likita tana nan takari ce zan rakaki ta rubuta Miki
magunguna ba a wasa da rashin jini,Cele tace na gode.

Tunda Cele tazo sai dai taji suna ta larabci sun San bata ji amma Basu mata
Hausa ko ta gane ko kar ta gane sai dai tayi ta tambaya tana cewa me akace sai a
fassara mata a haka take koyo,da Samira suka je wajen likitar ta duba Cele tace sai
kace wacce ta haihu, Cele tace ko daya ta boye labarinta ta dai rubuta musu maganin
suka je suka siya ta dawo tana Shan abinta.
Ahsan ya dira a garin Makkah tare da abokinsa a airport wani driver yaje ya
dakko su Dan uwan Ahsan ne babban mutum ne amma shi a Makkah yake zaune, Hotel ya
kaisu suka kama dakunan shi da Husam sannan ya kawowa Ahsan mota dalleliya me kyan
gaske sabo da zasuyi amfani da mota dole sai da driver Wanda ya fisu sanin garin
Makkah, shi yasa aka hada su da wani bakin fata bahaushe ne amma haifaffen garin
Makkah ne yana jin both Hausa da larabci,mota suka shiga bayan sun sha Shiri Husam
yana gaban mota Ahsan ya kame a baya ya wani harde kafa sanye cikin jallabiya fara
Kal me tsadar gaske,takalminsa baki agogonsa baki me tsada sai uban kamshi da sheki
yake,gashin ya sha gyara

Baso kuwa Salma ya kwalawa Kira ta fito jikinta yana rawa yace kinga bana son
hauka ko baki ga gidan nan ba ruwa bane? tace na sani zan ebo ne,uban me kike yi da
baza ki cika gida da ruwa ba,ki tafi tun wuri ki Tara ruwa banza shashasha wa ya
sani ma ko tsuntoki akayi za a hadani dake ace na aureki,ke Dalla tafi can uban me
zan ci dake bana sonki,Salma ta fara hawaye ta tsani ace Baso baya sonta ko da
wasa,ba wulakancin da dukan da baya mata amma indai Baso ne ko a jikinta,baza ki
wuce ki tafi ba kin tsaya kina kallonsa bakar yar iska ya kai mata wani duka Allah
yasa ta fada daki da gudu ai kuwa ya rufa mata baya ya hau jibgarta yana cewa Dan
uwarki ni kike yiwa kallon Soyayya? Salma tana ta ihu tana bashi hakuri tace
wallahi bazan sake ba kayi hakuri.
Mahaukacin da suke taimakawa shine ya shugo dakin da rarrafe yana jan kafar Baso
alamar ya bari,Baso juyowa yayi yaga mahaukacin ne dama ya Saba Idan yaga suna fada
Yazo ya rike kafar Baso,Baso da maganar Yan daba yace na hakura na hakura Uban
gidana ka fada mata kar ta sake yawwa bana sonta ni ya juya ya fice,Mahaukacin ma
da rarrafe ya fito ya shiga harkarsa aka bar Salma tana kuka har ta gaji ta fito ta
tafi ebo ruwanta tana hawaye ta gaji da aiki amma ya ta iya.
Yayan Salma wato Umar Baso kullum sai ya Kira Auta akan Business dinsu,Shi Auta
ma karatunsa yake ko bi ta Kansa bai yi sai dai yace zaizo ne.

Cele kuwa tana kwance tana bacci fasikan gidan wata tsagera Meenal dakinsu Daya
da Cele da Samira,ta lallabo jikin Cele tana shafa mata gashi ta gangaro
Wuyanta,Samira ce ta Farka tace da larabci wallahi Idan ta Farka ta kamaki Zaki ci
ubanki yar tijara ce na Santa sosai bata da mutunci Idan ka shiga sabgarta ki kama
kanki tun wuri gwara ma ki dawo muyi abun mu yanda muka Saba,Meenal tace ni ita
nake sha'awa yanzu Kuma sai na sameta ta juyawa tana shafa gashin Cele ta wani zaro
harshe, kirjin Cele ta gangaro tana shafawa Cele ta zaci mafarki takeyi tana cewa
Ahsan Dina ya Isa haka,farkawa tayi jin ana kokarin dage mata riga tana bude Ido
taga ba mafarki take ba macece yar uwarta take taba mata jiki sabo da asara, Cele
tashi tayi zumbur ta dura wata ashar ta mike tace yau za fitar da gawa a gidan
nan....

Kuyi hakuri Fans jiya ban gama nutsuwa bane shi yasa ban baku ba, dole ce ta sa,ayi
hakuri.

Duk naga masu tambayar ci gaba,masu tambaya ko lafiya da masu Text da masu Kirana
na gode na gode Allah ya bar kauna

Mayyata MRS CHIEF Ina godiya kinji dai ME ASMA da kunnenki🤣🤣🤣🤣

AsmaBaffa
08061929616[8/15, 9:28 PM] AMINA KABIR CAPS: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA

Book2

46-50

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

Page naki ne
MAMA GEE

godiya ta mussamman
BINTA UMAR ABBALE

Gingina ga me karanta Audio na books dina


HAUWA S ZARIA
*MISKI 3in1 Alfirdaus*🌹 Albishirinku💃 original miski daga *Egypt* miskin da koda
yaushe Kuna yabawa dashi yana dauke 1.*Musk oil* ana shafawa agaba bayan gama
al'ada inda hali za'a iya ringa sawa Koda yaushe yana maganin infection yana gyara
gaban mace sosai 😇
ko yaushe gurin yakasance cikin kamshi 😇 bayaga haka sunnah ne
amfani da miski
2.*Musk cream* Ana shafawa ajiki gaba daya musamman wajan cinyoyi yana sa jikin
mace koyaushe yakasance cikin kamshi kuma yana gyara fata, yasa tayi laushi
3.*Turaren tsarki* wannan turaren karshe ne 🔥 🔥 ba lallai se bayan gama period ba
koda yaushe zaki iya rinka tsarki dashi yana gyara gurinnan🙈 sosai, kuma ana shafawa
a hammata yana kawar da da wari karku bari abaku labari

Masu bukata ku ne wannan number


09065959708

Meenal jin zagin kadai da Cele ta duro sai data tsorata,Cele mikewa tayi
zaune tace ohoooo wato shi yasa naga kuna lashe lashen harshe kamar micizai yanzu
na gane,ke Meenal kike ko wa Cele tana magana ta sake kunna light me hasken tace
Meenal me kike tabawa? Meenal tace kawai dai kin birgeni ne mene a ciki sai kace na
kashe Dan mutum ni har kin tsorata ni ma akan wannan mene a ciki,ki tsaya ki
fahimta Dadi Zaki je abu a saukake ba sai kinbi maza ba,Cele tace yau naga mummunar
ballagar tsohuwar balagaggiya ke a kusa da dakin Allah a nan abinda wasun ku ke yi
kenan,zama ta gyara tace yau Zaki ci ubanki wallahi tunda kika taba min kirjina da
abinda ke jikin kirjin Zaki gane kurenki wallahi yau sai kin tsotse ruwan nononki
tas,Meenal ta zaci ma kawai zance ne sai da taji uban Mari a kumatunta Cele ta tuge
mata dankwali ta jefar ta jawo gashinsa sosai ta sake kifa mata Mari tace wannan
dukan na taba na bangaren Daya saura Daya,Meenal zafi ya hadata tace ai kin mareni
dazu biyu kenan,Wancen ya zube dan banbanki fasika ta samu ta hambare
Meenal,zuciyar Meenal ta hangulo tace Nima fa Ina da karfin Dan uwarki ta cakumi
Cele,wohoho yau ashe za ayita Cele tayi wata dariyar takaici,tace bari in nuna Miki
Dan uwarki cak ta dauki Meenal ta damfarata da kasa ta sa kafa ta take wuyanta tace
ke din banza Namiji ma rago irin Ahsan Saluhu ubansa zanci bare ke,ta hau jibgar
Meenal da kafa da hannu kamar Allah ya aikota,Meenal tana ihun Neman agaji,Sameera
tace Subhannallahi kinga abinda na fada Miki ko kika jin magana wallahi Cele bata
gajiya Sameera ta taho zata kwaci Meenal Cele ta jawo Sameera ta fara jibgarta dim
dim tace Yan iska lalatattu dama abinda kuke kenan wallahi kinji kunya,Meenal tana
hawayen Wahala Cele tace sai kin biyani nono na da kika shafa Ina bacci,Meenal ta
fara rokonta tana magiya wallahi bazan sake ba,Cele tace Idan kina bani hakuri wani
takaici kike Kara min kin san ni ba a bani hakuri wani Kara harzuka nake.

Kaya ta hau cirewa Meenal sai da ta mata sintir ta koma ta Watso Samira waje ta
sawa kofar key sabo da matan gida sun fara fitowa zasu shugo ceto,Wayar wuta ta
jawo ta fara laftar Meenal tana ihu,tace kinga abu gwanin sha'awa ko? Ke ko
tausayina baki yi kina ganina na kukkumbura amma kizo nema na shegiya dangin shedan
shegen Kai kamar na Dujal nono kamar gugan danko Dan ubanki sai kin fara Shan naki
ta zabga mata bulala Meenal tana ihun Neman agaji,Yan gidan sai bugun kofa suke
akan Cele ta Bude amma taki,dattijuwar da ta bawa Cele daki tace Zaki ci ubanki
wallahi kisan Kai zakiyi zan sallameki daga gidan nan kaga yar iskar yarinya a haka
kamar ta kirki,Cele tace kece yar Iska Kuma wallahi Idan na fito duk sai naci me
muku wanka kuna Yara yau sai ta biyani nono na,matar tana daga waje tace akan nonon
banza nonon wofi ko na saniya ya fishi daraja kamar wani Gold aka taba ubansa nonon
ni kizo ga nawa kiyi ta tabawa,Cele tace naki ai ba fresh bane tuni ya gama mutuwa
ni kuwa nawa sabo ne gal ta sake fisgo Meenal ta lankwaso kanta sosai tace sai kin
shanye naki shegiya kalleki gaba daya suffar kabewa ce dake, wato Ina bacci kin
lallabo har da tabawa yau sai kin kwana ba bacci daga gani sai ke,Cele tana jibgar
Meenal tace me kama da cuta ai ke cuta ce shegiya me kama da kyasbi,makero,karzuwa
kekam ai sai dai shekararren gyambo,Meenal tace ni dai kiyi hakuri bazan sake ba
shike nan,bakin Cele ta bige da karfi na fada Miki ba a bani hakuri ni ta kama
wuyan Meenal tare da Shaketa sosai tana kakari ga duka da kafa kamar zata kashe
Meenal sai da taga tana numfashi da kyar sannan ta kyale ta tace wallahi duk ranar
da kika sake taba min ko yatsa ko ma da wasa ne sai na kusa kasheki,kofa ta Bude ta
tsaya a bakin kofa tana kutuntuma musu ashar tace Idan akwai me shigar mata tazo
komai tsufan mace wallahi sai na kirbata a turmi,shi yasa kuke ta lashe lashen baki
to Ina gidan nan zaku ga tsiya jin dadinku ya Kare,har da ku dattijan banza ku koma
gida kuyi aure ku zauna cikin sutura Kun zabi zama a nan ana wulakantaku mutanen
banza wallahi ku kiyayi Allah kuna mutuwa sai yankin Annabi Lut can za a kaiku
banzaye Wanda akuya ma ta fiku hankali,Kun taba ganin Dabba ma ta nemi yar uwarta
mace sai ku mutane komai kina da shi abu iri daya me mace zata baki tana da shi
kina da shi ai kije Hajiya a baki babban itace,duk Kun samu harshenku ku Saka masa
karfen banza ku ga Yan iska ana ganinku anga fasikai.

Wata Hajiya ce tace ke Dalla ki barmu muyi bacci ke Zaki mana wa'azi,Cele tace
yau ba bacci a gidan nan duk Wanda ya Hana uwarsa bacci to Shima bazai runtsa
ba,dakunansu suka koma suka rufe Samira ta koma daki ta kwanta tayi mukus,Meenal
tana kwance a kasa taci duka jikinta yayi rudu rudu duk sahun bulalar Cele.
A haka Cele ta tsaya a tsakar gida da dare haka Daya bayan daya take bi tana
bugar kofar mutane ba Wanda ya Isa yayi bacci a gidan a cewarta an hanata bacci to
kuwa Babu me yi,sai bacci ya fara daukansu sai tabi kofa kofa tana bugu Kuma bana
wasa ba kamar zata balla kofar haka take yi ranar haka suka kwana a gidan Babu
Wanda yayi bacci.

Washe gari Ahsan bayan sun dauki wanka suka fita Neman Cele ba inda basu duba
ba suna nema wajen takari to ba a Santa ba tunda bata Dade da zuwa Makkah ba,Ahsan
wata ya samu bahaushiya yana jikin motarsu me tsada Husam yana cikin mota,Ahsan
hannunsa rike da tab din Iphone yana dubawa ya Dan Kira matar,karasowa tayi yar
hausar da ya iya wajen Cele yayi mata ya nuna mata pics din Cele sanda tana gidansa
gata nan zaune a kasa lokacin tana da ciki ta Bude cikinta tana tabawa,yace wannan
ka sani nashi? Matar tace a'a larabci ta masa tace ko a hanya bata taba ganin me
kama da ita ba,godiya ya mata can sai ga Samira zata wuce sai kallon Ahsan take yi
tana cewa ina ma wannan hadadden zai Soni ga kudi ai da na huta,tafiya ta canja ko
zata birge shi,Ahsan bai San tana yi ba ma,ya kirata da larabci ya nunawa Samira
hoton Cele ya tambaya ko kin Santa? ta gane tsab Cele ce amma bakin ciki kar ko son
Cele yake yar uwarta bahaushiya sai tace bata Santa ba tayi tafiyarta
Yini su Ahsan suka yi suna bin layin da suka san Hausawa na zama driver yana Kai
su ko Ina amma ba a dace ba,karshe ma a kofar gidan su Cele suka tsaya suna tambaya
Babu wacce ta fito daga gidan sai Meenal to tana jin haushin dukan da Cele ta mata
sai tace ai na Santa amma jiya jiya nan ta koma Madina,Nan take Ahsan ya juya da
mota suka wuce Airport sai Madina a jirgi.

Meenal gida ta koma ta samu Cele tana guga tace yanzu wani balaraben Yazo
nemanki wai daga Riyad suke wani kyakyawan gaske matashi wai sunansa Ahsan,Cele ta
dago da sauri tace yana Ina? dariya Meenal tayi tace ai nace kin koma Madina
jiya,wani bakin ciki ya kama Cele ta kama Meenal ta sake nada mata duka tace bari
na karasa Miki dukan jiya Dan ubanki,Meenal tana ihu tace ai indai Ina raye baza
kici gababa wlh Zaki gani,sai dai naga Alheri Dan ubanki Abbana ma ya ja Dani ya
hakura Cele dashen Allah ce yar iska me Neman mata tun Ina karama ba a so na rayu
ba Kuma gashi har na zama budurwa ma Kalli kirji a cike yafi karfinki wannan daga
mijina sai Yayana,kwartuwa yanzu sabo da bakin hali Ahsan guda Yazo kika ce bana
nan Allah ya tsine Miki inshallah sai an kamaki kin koma Nigeria,takaici ya sa Cele
ta dinga fatan tsiya a gidan nan,wannan gidan da muke ciki Allah ka kawo gomnati
tayi katafila da shi,Allah yasa unguwar nan gaba daya gomnati ta kwace ta rushe ko
Ina ta bajeta Yan iska Yan hassada.
Hajiyan gidan ce ta fito itace me karbar kudin haya tace ke Cele bafa tsoronki
muke ba tunda kika zo gidan nan kin Hana kowa zaman lafiya kullum bala'inki ake ji
kashe yar mutane zakiyi ko kece kika haifeta? Cele tace bani na haifeta ba amma
jiya ta sha nono na Ina bacci ai na shayar da ita Kuma ina mata baki sai ya
bita,Meenal baza ki albarka na na daga Miki nono Allah wadaranki kije ga duniya nan
ta isheki,na Miki baki ke Kam ke da Albarka shike nan a haka Zaki dai daice ki
watse karshe ki mutu kici ubanki,Meenal tace ai ba uwata bace ke ai kin jawa kanki
na shayar dake,wallahi Allah ban sha nononki ba ina tabawa ma kika Farka ki tambayi
Samira,Cele tace ba ruwansa kin sha yawwa na shayar dake kawai.
Yan gidan suna jin bala'in Cele suma basu yi shuru ba itama bata kyalewa.

Cikin mutanen mu malamai ma Yan tsubbu suna tafiya saudiya takarci suna baje
kolinsu na tsafe tsafe da kulunboto,suna samun mahaukatan kudi har larabawa matan
aure ake kawo musu suna musu aiki suna biyansu kudi masu yawan gaske suje suna bata
musu mutane takari suna koya musu yanda mace zata mallake mijinta ko tayiwa wani ko
wata asiri,akwai malamai Yan tsubbu Wanda da dama an kamasu suna can suna prison
wasu Kuma an kashe musu passport ba dama su koma kasarsu ko da wasa akwai Wanda
Kuma ba a San da su ba suna nan sun cika gari suna tsafe tsafe a can,ko Meenal tana
yiwa Larabawa mata hanyar malamai yan tsubbu ana bata kasonta tafi samun kudi ta
nan ita,yau ma da wuri taje ta dauki wata balarabiya wai suna yawan fada da mijinta
shine aka hadata da Meenal zata mata hanyar malamai,ai kuwa Meenal ta kaita har
gaban wani marar tsoron Allah ya Dade a saudiyya yana bata musu Yan gari,suma
cikinsu marasa tsoron Allah ke yarda,balarabiyar tayi godiya tace waccen aikin yayi
sabo da yana bata kudi yanda ya kamata sai dai Kuma suna yawan fada haka
yanzu,Malamin yace an gama yace za ayi yanka,za aje ayi wani aiki a ka'abah ya
kissafa makudan kudade balarabiya ta biya harda Kari,bayan ta tafi Meenal ma
Malamin ya bata kasonta sannan tace Malam Nima Ina da bukata akwai wata da na gani
Ina sonta Ina so na biya butata amma Malam taurin kanta yayi ga karfi wlh ta min
shegen duka naji jiki,ni kawai ta yarda Dani duk bukatata kawai ta yarda
Dani,Malamin yayi dariya yace bani sunanta ita din banza,Meenal tace sunanta na
gaskiya Rufaida,yace na karyar fa? Tace Cele yace tafi abinki zuwa kwana uku kawai
ki fara tabata Zaki ga baza tace komai ba zata biye Miki kawai,Meenal taji Dadi ta
tafi abinta.

Ahsan tunda yaje Madina a nan Kuma yana da abokai sune suka wuce masa gaba dake
Madina ma ba a zama musu a state sai yan Makaranta ko wani aiki da shedu ba irin
Makkah bace bakaken Basu da yawa Kuma yawancin na kirki ne ko Ina da suka je Babu
ita,Abokin Ahsan ya koma Riyad shi sabo da aikinsa, shi kuwa Ahsan yafi yarda tana
Makkah sai ya dawo Makkah ya kama hotel yayi zamansa kullum zai fito a mota da
driver ya zaga duk inda bakake ke zama amma baiga Cele ba,hankalinsa a tashe yake
kullum,yau kwana uku da dawowarsa Makkah da zama ya fito a mota shi da driver yana
bayan mota ya harde yanda ya Saba zama Ya sa anyi parking a hanyar Harami yana can
yana danna waya Cele ta wuce ta jikin motarsa ta dawo tare da Kaka ya Rakata ta
sauke Umrah sabo da aikin hajji ya kusa,yinin ma Ahsan haka ya koma masauki ba tare
da ya ga Cele ba.

Zuwa dare Kuma Meenal tasan kwana uku ta cika wacce malam yace ta taba Cele zata
yarda da ita, Cele ta gaji da wuri ta kwanta cikin kayan baccinta blue masu
kyau,Samira tana danna waya,Meenal ta tashi ta koma kusa da Cele ta haye saman
gadon Cele ta kwanta a gefenta kamar wata mijinta,Samira wani kishin Meenal ya
kamata bata so ta kula wata sai ita, sai kace Namiji zai mata kishiya kishin na
hauka,tace kin san Allah Babu me cetonki yau tam shike nan gani mene amfanina sai
kije inda ba a sonki Dan Allah Baby ki Daina min haka,I love you kin sani wannan
cin fuska ne a gabana Zaki kula wata bayan kece kika sabar min,kika min kalamanki
na yarda dake ashe abinda kike fada min karya ce,Meenal tace ina baki hakuri
wannan dandane kawai zanyi zan dawo gareki ai magani sai da tsohuwar Zuma,Samira
kamar zata yi kuka sabo da kishi,Meenal ta fara shafa Cele ta dage rigarta ta fito
da Boobs dinta nufinta Cele tana farkawa kawai taci Karo da shi su fara lalata,Cele
da wuri ta Farka ta bude idonta,tsoro ma dukiyar fulanin Meenal ya bata ta saki ihu
tare da furta mene haka Turus a gabana tayi tsalle ta dire kasa ta kunna light me
hasken ta ga Meenal ce tace wallahi yau sai na sumar dake sai kin bar gidan nan,ta
cakumi Meenal ta kama Na shanunta ta jawo kamar ta dame danko zata harba, Meenal
sai da ta sume Nan take sabo da wannan wajen ba a sa masa karfi Cele ta haye kanta
ta dinga jibgarta tana sume, da kyar matan gidan suka hadu aka banbare Cele daga
kan Meenal,ruwa aka dinga shafawa Meenal har ta samu ta farfado Cele tana ganin ta
mike ta sake zubura aka riketa tace wallahi sai ta bar gidan nan ko na halakata ta
fisge ta kwaso kayan Meenal ta dinga Watson su waje,Meenal taga masifa matar da
tazo ta same su a gida itace wai take korarta kamar gidanta,da kyar aka samu daki a
boye aka canjawa Meenal daki aka kawo Raliya dakin su Cele,Itama Raliya sai Cele
take birgeta,Samira ma tashi tayi ta koma dakin da Meenal take aka canjo da Ameera
yanzu Ameera,Raliya sai Cele su ma Yan masifa ne na gaske sannan Kuma sunfi Meenal
ma maita Idan suka kwallafa rai suna son mace,matar me canja dakin tana sani ta
kawowa Cele su Raliya haka suke wannan muguntar Idan kinki biye musu sai suyi ta
canjo maki mata daban daban ko za a samu wata tayi nasara,Idan kinki Kuma ko ba Dan
Allah ba sai su hade Kai sun jefa ka ciki ta karfi.

Bayan sati daya Cele dai bata ga su Raliya sun nemeta ba sai dai suyi ta lashe
lashen harshe suna kallonta,Cele ta fara soya Awara tana kaiwa gidajen bakaken fata
a bakin wani gida suke zama,tana uban ciniki Kuma har layi ake mata tun tanayi
kadan har ta koma yi da yawa dake ana Kai waken suya suna samu a can,matasa har
Wanda Suke haifaffun can bakake suna siya,Katsam Ahsan ya biyo ta wajen da mota
yana baya ya kame,yaga an yanyame wata maza da mata tana ta zuba musu abu a Leda
tana karbar kudi,hannunta yake iya gani sai yaga kamar Hannun Cele dinsa a wajen
yasa aka yi parking,mutane suna yin sauki ya iya ganin Cele ce,shi kadai ya saki
wata dariyar da bai shirya ba,farin ciki ya kama shi matuka wani nishadi ya kama
shi,Driver yace kamar itace wannan Sir ya furta da larabci,Ahsan idonsa yana kan
Cele ko kyaftawa baya yi ya bashi da amsa da ae itace Alhmdllh,yace to kaje
wajenta,yace a'a ba yanzu ba so nake sai nayi winning zuciyarta kawai mu Jira ta
tashi mu bita naga gidansu,yace to ba damuwa,Ahsan yana ta kallon Cele tana ta
ciniki sai masifa take duk Wanda Yazo da rainin hankali sai taci ubansa tana ta
musu ba'a yanda ta Saba,wani ne Yazo ta zuba masa ya karba sai ya bata kudin ba dai
dai ba ta hau bala'i Kai nifa ba Hajiya Salamatu bace yawwa ba Sallamammiya bace ni
ko na maka kama da Sa'ida sanyi kalau ko Saratu ce ni sarkin asara?,ka dawo
hankalinka ni ba Sailuba bace wallahi ubanka zanci Karka ga wai ko an haifeka a nan
kace zaka rainani naci uwarka da Mai da yaji wallahi kwadon uwarka zanyi na kwadata
da Mai da yaji ko nayi kwadon daddawa da ita na ci Dalla matsa Kai gaba daya Kai
aka kalla a ka samu sunan Takari Kai Dalla ware,Yaron ya tafi yana dariya irin
zagin Cele shi bai taba jin zagi haka bama,Ahsan yana mota wacce ta sha tint fara
Kal ya kwanta a kujera ya zubawa Cele Ido yana kallonta cike da
Shauki har saura kadan ta siyar sai ga Meenal tazo ta Miko kudi tace ni Kam na gama
siyar da abincina gida zan tafi a bani Awara my love,I love you wallahi Ina
sha'awarki, Cele kudin ta fasa karba ta mike taci kwalar Meenal ta wani mugun mata
duka a baki Nan take bakinta ya fashe ta hankada ta fadi a gefen kwalta,botikin
awarar ta dauka ta bugawa Meenal a kanta sai da ta farfasa daya botikin a kan
Meenal,tace wallahi duk ranar da kika sake cewa kina so na sai naci ubanki shegiya
mayya marar zuciya,ta dauki Daya botikinta karamin ta rike da kudinta ta zuba a
lalitarta,Yan sanda ne suka taho yau ba ranar kame bace amma ganin su Cele suna
musu fada a titi suka taho kama su ai Meenal ta Riga Cele ma takewa da uban gudu
ita da take yashe a kasa,Ahsan yana mota yana murmushi duk da bai San me ya hada su
ba yasan Cele ce da gaskiya bata fada haka kawai,ya furta itace me gaskiya da
larabci,ji Ahsan da son Kai.

Driver yacewa ya kunna mota su bita a hankali ya San gudu zatayi sabo da masu
kame sun zo,kafin ya rufe baki Cele ta rike bokitinta ta take a million suma Yan
sanda suka bita tana gudu tana waigen baya tana Zagin Yan sandan, Ahsan suna binta
a mota a hankali yana ta dariya har driver tana gudu amma masifa take tana cewa
dama ai garinku bakwa son mutane ku da kuka Kori Annabi daga garinku sai hijira
yayi ya koma Madina sabo da rashin ta Ido Annabi guda ma Kun Kore shi Ina ga
mu,Tana hada larabcinta tana fada musu sun Kori Annabi ma da sahabbansa sai hijira
sukayi zuwa Madina su waye da Yan Makkah zasu kyale su,da Hausa Kuma tace ai Kun
shiga uku da gori kune kuke da abin kunya a duniya Dan uwanku Annabi guda Mafi
daraja kuka kora,tana gudu tana waigen su suna binta kuwa wai ta musu sharri sun
Kori Annabi ma,Ahsan yau yana mota dariya kamar me sai lungu lungu suke bin Cele
tana gudu ko gajiya bata yi,tana zuwa saitin gidan Kaka ta hango kaka Abayarta ta
rike da hannu mayafinta ya zame tana cewa Kaka shiga gida shegun Suna baya ku shige
gida,Kafin su karaso duk wani baki dake wajen sun bace ba'a ganin kowa a waje,Kaka
ya leko da Kansa yana cewa Shugo nan jikata Ina Cele ta wuce ma ko jinsa bata yi
ba,Kaka ya leko da Kansa wani askari ya Mika hannu zai damko Kaka ai tuni kaka ya
Kai Hawa na daya da gudu, yana cewa Kai tunda nazo garin nan nake motsa
kuruciyata,kuruciyata sai dawowa take, Ahsan a mota suke ta bin Cele da askarawa
Ahsan yana ta dariya domin botikin ma ta jefar da shi ta gyara mayafinta tana gudu
har tazo kofar gidansu a nan taja birki tana uban haki ta shige daga Dan zauren ta
leko da kanta ta zazzagi askarawan da larabci ta shige ciki abinta,suka ce ai sun
gane gidan Jira suke gomnati ta basu damar kame gida gida,Ahsan kuwa ji yayi kamar
kar ta tafi bai gaji da kallonta ba,a fili Kuma yace yanzu zai fara bibiyarta
driver ya shirya.
Layin kasuwar takari yasa aka kaishi a mota yasa Driver ya fita ya siyowa Cele
kalar botikin awarar ta gudu biyun da babba da karami,kawai ya samu wata takari ya
bata Yan kudi yace ta shiga gidan tace a nuna mata Cele sai ta bata botikan,ta
karba kuwa Ahsan shi yana mota hankali kwance ya ga Cele to,takari bakar fatar
kawai ta gani suna bata sun ja mota suka bar wajen, ita Kuma takarin ta shiga gidan
Neman wace Cele bata San ma balaraben ne yasa a kaiwa Cele ba sabo da yana bayan
mota ga Motar da tint,driver ne ya ba.

Auta karatunsa ya kankama sosai ga bikin su Sultana yana gabatowa,Mami da


Baffa suka kira shi ya zauna Baffa yace Autana naga Alama baza ka iya zabo matar
nan ba mun Yanke hukuncin aura maka Omaira kanwar Rabia,Auta yace gaskiya Baffa a'a
nasan Dan kyau tana da kyau ai ba kyau ne so ba,so ba a kyau yake ba kawai ni nasan
ta cancanci a sota amma ta min karama,Mami Ido ta zaro tace Auta Omaira 19yrs ce
tayi maka karama? Auta yace ae ni babba nake so a samo min kamar Wise matar Papa ko
kamar Auntyn Nawwar matar Yaya yawwa irinsu nake so,why? Baffa ya tambaya,yace
gaskiya Karka ku sa nayi rashin kunya amma kamar Omaira me zata bani, Baffa yace
zaman kudu ya lalata min Yara da a Arewa ne yaushe Auta zai iya fadan haka Okay
fine mu dai Omaira ce zabin mu,Auta ya mike yayi tafiyarsa, Mami tace Kar a
takurawa Autana Honey a kyaleshi tukun ya samo,wannan yaron za a bari ai kuwa za a
ga ba daidai ba tunda Allah ya hore ayi masa shine dai dai,Mami tashi tayi tace
bari naje na lallashi Autana,ke kike shagwaba yaron nan wlh,Mami dai ta wuce
bedroom din Auta.

Samun Auta tayi ya zauna yana kunci,tace Babyna,baki ya turo gaba tace ni na
Daina kulaku tunda da abinda zaku Saka min kenan,Mami tace Auta abinda zan iya cewa
mun baka sati daya ka kawo mace kana gani biki saura sati biyu kacal me kake
Jira,Why are you so stubborn? Sai kace dole nace na fasa auren,wallahi baka Isa ba
Auta aure zamu yi maka,Auta ya bude baki,wayarsa ce ta dauki Kara ya duba yaga Baso
yace Mami zanyi waya,amma kafin nan ni a wanne gidan zan zauna? Mami tace gidan da
ka zaba a Gina maka shi ake maka amma tunda dama yaro ne Kai ga part guda nan za a
baku a gidan nan ku zauna da Amaryarka kafin muga kamun ludayin naka muga ya zaka
rike yar mutane Idan munga normal sai a karasa gidan ku koma gashi yanzu Alhmdllh
ranar da ba lecture kana zuwa Office har weekend Masha Allah saura matar muga yanda
Auta zai riketa, dariya yayi ya furta 9 months dai dai ta haihu Mami Idan Ina sonta
Idan kuwa bana sonta shekara Tara maybe Kya samu jikan Auta ya furta yana
dariya,Mami dariya tayi tace Oh Auta ko kunya ai shike nan zamu gani ta mike ta
fita,Baso ya Kira back yana dagawa ya jishi a cake ga Salma nan tana ta ihu a
gefensa,yace kazo ka siyeta ko na aikata lahira ta isheni bana sonta tam,Auta yace
Kai wanne hauka ne wannan muna da danganta ne da zaka dame ni ya ja tsaki ya kashe
wayarsa.

Washe gari kuwa Salma ce ta durkusa a gaban Baso jiki na rawa yana zaune yana
fushi ya harde hannaye a kirji,a Hankali tace kayi hakuri indai akan nace ka biya
Sadakina ne kake wannan fishin kayi hakuri ga abincin Dan Allah Kaci,kayi hakuri na
Daina cewa ka aureni Dan Allah Kaci abincin kaji,ya kalleta ransa a bace yace karki
sake cewa kina so na Idan ba haka ba bazan sake cin abinci ki ba ko mutuwa zakiyi
banza kidahuma ana soyayya dole ne? nace bana sonki ko dole ne mayya, Karar tsaiwar
mota suka ji a kofar gidansu, Auta ne Yazo motar ma ta Abokin Nawwar ne ya karbo
bayan ya sauka a jirgi,uban Swagga cikin kana nan kaya wando duk a farfashe pencil
me shegen kyau da tsada arsh,sai Riga fara me dogon hannu ya dora top a Samanta
marar hannu maroon and arsh,takalminsa Snickers me kyau arsh wandon nan harda sarka
a gefe Daya gashi ya zazzago shi boxers dinsa a waje suma taci kudi sai sheki take
an mata wani shegen gyara,yana kamshi ya fito da wayarsa a hannu ya mugun haduwa.

Tafiyar gayu yake yana taku dai dai ana wani bubbudawa irin na Samari masu
tashe, sallama yayi ya shiga gidan Kai tsaye,Baso yana ganin Nawaf ya mike yace
bros yana ihun murna yace Oga chansa chansa Chau Chau sa'ade ya wani yin ta Yan
daba,Auta dariya yayi ya mikawa Baso hannu suka gaisa sannan Baso ya jawo masa
benchi ya zauna ya masa tayin abincin yace ya koshi,Auta yace na shugo ne ya deal
dinmu? Baso ya sheke da dariyar murna yace yana nan Idan ka shirya,ya kwalawa Salma
Kira yace baki ga abokina ba ne? Salma tazo tana murguda baki ita Baso take so ala
dole ta durkusa tace ina kwana? Auta ya kalleta a banzance yace I'm good ya
shareta,Baso sabo da kar a ji sirrinsu ya ja Nawaf kofar gida yace nawa zaka
siyeta? yace Million daya a Hakan ma kafin na roki Baffa ya bani sai na sha wahala
kasan ni dan Makaranta ne sai yanda aka yi Dani,Baso yace Allah mutumina to ka gane
Kace Baffa ya baka dubu dari uku,Yayanka dari uku Mama ma dari biyu a haka Zaka
hada kudin a saukake,Nawaf yace kamar ka sani haka nayi a Hakan ma da kyar kowa
cikinsu ya bani,yanzu ya za ayi nan da sati fa za a daura aure ka samu manya ka
sanar musu,amma kana ganin zata yarda Salman? Baso yace ita din banza na karyata
kuwa,ai ka kwantar da hankalinka yanda nace haka zata bi kawai ayi komai na biki
sai ka bani kudina ranar Kuma a Kai maka amaryarka,Auta yace Iyayena ne fa zasu zo
bincike karka yi shaye Shaye please kar a samu matsala Dan ni taimakonta zanyi
kaima na taimaka maka kawai ba wai sonta nake ba, Auta har ga Allah taimakon Salma
zaiyi ba wai ko yana jinta a ransa bane kawai dukan da ake mata gata marainiya
gashi Baso baya kaunarta abin ya mata yawa shine dalilinsa na aurenta amma shi Kam
ba abinda zaiyi da ita ya fiso ya samu su Mami su kyaleshi tunda Idan yayi auren
hankalinsu zai kwanta shi Kuma a hankali sai ya samu zabinsa katuwa nunanniya ya
auro abarsa ya sha soyayya,haka suka gama tsare tsarensu da Baso da zai tafi har
dubu ashirin ya bawa Baso,yana komawa gida yace wa Mami ya samu mata,tace har kayi
wata budurwar? Karya yayi yace ai sun Dade tare kawai yaga karama ce 19yrs
tazararsu ba yawa amma ya duba yaga tana da hankali,ya Basu Address,Baso tsabar
bukatar kudin da yake baiyi Shaye Shaye ba,ya samu Salma yace Salma aure fa zan
Miki,da mamaki Salma ta kalle shi,ya bata rai yace kinga karki zubar min da damata
kudi zan samu sai na samu babbar sana'a na Gina mana gida daga baya yace zai sakeki
sai ki dawo muyi aurenmu Muji Dadi,Shima yaron iyayensa ne suka takura masa sai
yayi aure shi Kuma baya so a masa auren dole sai nan gaba zai sakeki ya auri
zabinsa kinga Nima sai na aureki lokacin nayi kudi abinmu ya kika ce?

Salma mamaki ya kamata da tsoro tace Idan kana so na Baso ta ya zaka bawa wani
ni ya aura? Baso a ransa yace Dan baki sani bane siyar dake nayi,Gaskiya baka so na
nidai bana son wannan yaron Kai nake so wallahi ta fashe da kuka,Baso ya hade rai
yace wallahi zan karyaki ni na baki Umarni amma kice baza ki ba,nifa Zaki taimaka
ashe karya kike bakya so na,Idan kina so na ai Zaki so farin cikina,kiyi acting
kamar film karki sake ko ya aureki kice Zaki masa fitsara a hankali zai sakeki
kawai ki bada hadin Kai kamar dama kina sonsa,Salma tana goge hawaye tana shesheka
tace to zanyi sabo da Kai amma ka tabbatar zaka aureni nan gaba? Baso yace ya zama
dole kawai kiyi abinda duk na tsara Miki,tana shesheka tace Allah bana son tafiya
na barka,bana so nayi nesa da kai har kudu fa haba,Baso lallabata ya shiga yi
abinda bai taba to ba yace kiyi hakuri zan dinga zuwa Ina ganinki kema Zaki dinga
zuwa karki ji komai,haka ya dinga lallaba Salma da karya da gaskiya har dai ya samu
ta amince zata Auri Auta amma Sabo da Baso Kuma da sharadin ana sakinta zata dawo
ya aureta ba abinda Kuma Kuma zai shiga tsakaninta da Auta.

Mami,Baffa, Papa da Nawwar suka zo gidan su Baso sunga gidan sunga Salma Kuma
sun basu tausayi matuka,Salma ce ta sauke su da girkinta da ruwa da lemo da Baso ya
siyo,Baso harda basu kabarin tarihinsu amma sai yace muna zaman mu da Kanwata Ina
ji da ita Ina matukar kaunarta Ina fata dama Allah ya bata Miji na gari Kuma
Alhmdllh ta samu yaro yana sonta tana sonsa,Salma dai daki ta koma tana rusa uban
kuka ganin da gaske fa auren zata yi,Baso da shi aka tafi cikin dangi can
jigawa,bayan sun gama komai Baffa sai da ya sake bincike ya samu suna da asali me
kyau Papa ne ya koma ya Kai kudin aure aka Yanke biki saura sati daya za a hada
Dana su Sultana, abinka da talaka Wanda komai yi masa za ayi to fa sai yanda akayi
da shi, lefe sai da aka kawo akwati goma cif kaya na kece raini komai me daraja aka
yiwa Salma sabo da dama su Mami sun shirya dole da Auta za ayi auren shi yasa komai
da shirinsa akayi,Auta sai gayya yake ba ruwansa da wani ba soyayya bai so a gane
murna yake nunawa a fili yace ranar ma sai yayi rawa duk da Baffa ya Hana party
yace suyi bikin da kidan a gida baya son taron nan.
Duk wani Shirin biki anyi shi Salma dangin uwa suna ta gyarata sosai ta Kara
haske da kyau sai kamshi take,ana gobe biki aka mata lalle me kyau da gyaran gashi
ita ba kawar data gayyata sai Hajara kawai,Hajara suna tare Amarya ta zuba tagumi
Hajara tace wai mene ne haka ne ni wlh Banga abin so a wajen Baso ba da kika nace
sai shi,mutumin da sai Shaye Shaye ya iya kullum ya Miki dukan tsiya ya zage ki tas
zakunci iri iri mene abin so a Baso gashi kin samu yaro matashi kyakyawan gaske
gasu masu kudi Kuma da Alama yana da hankali me kike nema.

Salma ta goge hawayenta tace aure kamar wasan Yara Hajara sabo da masu kudin su
zasu yi mana komai ki duba yanda sati daya kacal aka sa bikina Kuma ni yanzu garin
ya min nisa ya zanyi da Baso kullum Idan ban Ganshi ba bana jin Dadi,Hajara tace
naga Alama baki San ciwon kanki ba Salma Allah ya Miki canji kina hauka,ni to yaro
ne fa nawa yake,Hajara tace ke kika sani aure dai ba fashi gobe I yanzu kina gidan
Mijinki,Salma tana ta kuka ita sai Baso Kuma baza ta cire shi a ranta ba,Ango kuwa
ko a jikinsa mantawa ma yake da ita Idan ya aureta sai Idan yaga wata dai dai da
shi irin kalar da yake so sai ya aura abinsa ya huta da su Mami,amma Idan suka
bashi Omaira ta karfi zasu sa ya fara sonta ma yace baza a mallakeni ba ga yayarta
nan ta mallake Nawwar daga taimako bada ni ba Autan Mami,yace su Aunty Rabi gadon
soyayya suka yi sun iya love tunda ji yanda mamansu da Abbansu suka hadu sai
soyayya, da sun aureka ka gama yawo soyayyar tsiya ce da su.

Bangaren gidan Baffa Yan uwa da abokan arziki sun zo,Aunty Rukayya da yaranta
haka Binta ma da yaranta duk Yayan Iyamami ne basa zuwa sai da dalili sabo da Halin
uwarsu Iyamami,Wise kuwa uwar Ango da ita Nawaf yake shawarar bikin,Umman
Rabi,NazifaNazira sai Bilkisu sunzo bikin Hadi da ganin gidan auren yar uwar su
daga baya Kuma su Omaira zasu zo hutu suma,Wise ma wasu sunzo bikin Auta a
danginta,gida ya cika an gama Shiri Auta uban abokai kamar me ko Ina sune a gidan
ana ta Dj Su Sultana Amare suma komai tsaf an shirya sun sha gyara,tun ana gobe
suka Fara Dj a gidan.
Auta ne ya shugo Ina kallonsa a Palon Mami nayi dariya nace Angon gobe,Kallona
yayi yace fadi ki Kara,su Bilkisu ma suna tsokanarsa,Duk inda Auta ya juya
tsokanarsa akeyi,Nawwar ne ya shugo Shima Ido muka hada ya kashe min Ido daya Nima
na kashe masa nawa,Auta yana kallo yace Allah ya kyauta,Autan Mami Ango Dan banza
wallahi sai munga rukonka ya za a Kare cewar Star da shigowarta kenan,kowa yace
Auta kaza kaza ana ta dariya,Kasa kasa yace da Wise Mama karama an goge min kayan
angwancin nawa? Wise itama kasa kasa tace tun yaushe yace karku min dariya wlh
kwaila ce matar itama,nayi gudun gara na afka zago,muka dinga dariya muka ce ai
kowa zai gani da idonsa,Seraline ta furta ka shiga uku duk karyar Ina ta Kare
gaskiya Auta ka fado,yace ya na iya da kaddara danya ce to ta dai fara alamun bura
zata Dan fara nuna kadan,Auta yana ta bamu dariya har shewa muke,Wise tace na siya
maka man power Auta,Auta da sauri yace Natural.... Natural... Mama karama ni
Natural ne ba sauki,Muka dinga dariya, Nace Auta ya kaga shaddojin? Yace sunyi
Aunty ai kin iya zabe akwati guda kika min fa na kayan angwanci nima kin hada min
lefe tnx,nace Auta namu ai kadan ne ma,Wise kuwa takalma masu tsada ta siyawa Auta
sun Kai set goma,ga su Star an siya masa agoguna da huluna na angwanci komai
anyi,Part din Auta a cikin gidan aka canja masa komai da tsari 3 bedroom ne sama
2rooms kasa bedroom Daya,Palo kitchen komai an zuba an kashewa Auta kudi sosai,Mami
tace guiding danta zata yi sai ta ga kalar zaman nasu, amma sai take ganin kamar
Auta yana boye mata wani abu.

Washe gari daurin Aure Auta wanka yaci ubansa ranar Shaddarsa fara Kal komai
fari tas har hular ya sheka kyau yana zuba kamshi,babbar rigar ma ta matasa Yan
gayu cass da shi,wasu ma a can jigawa suka kwana wasu Kuma a jirgi suka tafi can
Jigawa a gidan Iyaye na gado cikin dangin Salma a nan aka cika aka daura Auren
Salma da Nawaf akan Sadaki dubu dari uku,ana daurawa Auta sai murna kamar yana son
matar ma haka yake murna,
Baso Kuma ana daurawa yaja Nawaf gefe yace Alhmdllh saura kudina Nawaf ya masa
transfer kudinsa Million Daya chas sai murna Baso yake.

A lokacin dangin Salma suka tattara kayanta da lefenta da abubuwan bukata aka
hada Salma da mata uku wanda zasu rakata can kudu gidan mijinta,Salma kuka take
kamar ranta zai fita ita duk abinda ya dameta Baso ne,zata Daina ganinsa,shi kuwa
Baso kiransa akayi a matsayinsa na uban ya Wanda ke rike da Salma akace ya mata
nasiha,ya Kalli Salma dake uban kuka cikin lafaya me kyau da tsada,tana kamshi tana
kuka,Baso yace kiyi hakuri Dan kutmar....ya duro mata ashar su kadai ne a daki yace
ki min shuru ko na farfasa Miki baki,Kuma na fada Miki wallahi kiyi abinda nace
kiyi abinda ya dace Idan ba haka ba sai na kusa kashe ki,na rigada na aurar dake ki
nutsu ba a wasa da aure karki masa ae yane ko baki gane bane,Nawaf abokina ne yanzu
Ina sonsa wallahi karki sake naji an kawo min kararki sai na sassaba Miki
kamanni,saura Yazo yace ki Dan buda masa kika ki yarda sai naci ubanki shegiya me
suffar aljanu ki min shuru munafuka,Salma tana goge hawaye Umarnin Baso kamar
Umarnin Allah haka take jin maganar Baso sabo da so,yace kar naji kar na gani fito
na rakaki mota,Ango yana bayan mota a zaune suna jiran Amarya zasu wuce Airport
Kwayar Baso ce ta motsa yace da matan da zasu raka Amarya Dan uwar kowacce
gyatuma ta koma gidan mijinta uban waye ya rike min ita Idan bani ba to baku da
amfani sai ranar aure sanda muke wahala akwai Wanda ya taba zuwa gidanmu ya tambaya
Yaya muke ci muna koshi wanne Hali muke ciki Babu,sabo da bani da kudi ko gidanmu
bakwa zuwa ziyara sai Idan mu munga dama mu neme ku,yanzu na aurar da ita lafiya
mun rabu lafiya Kun kwaso tsofaffin kafafunki zaku tafi kaita gidan Miji uban me
kuka taba taimaka mana,to ba shegiyar da zata Kai min kanwa gidan Miji ni zan kai
abata da kaina na damkata Amana,Anji jirgi an taho za aci baza naga shegiyar da na
gani a jikin motar nan,ya juye ya Kalli Salma yace ke shiga muje,Salma ita murna
take da farin ciki Baso zai kaita har can ko banza ta dinga kallonsa taji Dadi,
daga Baso sai Amarya sai Ango da wasu tsirarin abokai tunda har Baffa duk an koma
ana daura Auren Sultana da Nasira suma akan Sadaki dubu dari biyu biyu,ana ta
shagali ana ci ana sha ga Selfie ana yi ga kida na tashi munyi rawa har mun gode
Allah.

Baso da Salma a jirgi har garin aka kawo motoci aka dauki Amarya da Basonta ita
kadai Ango yana motar Afif suka nufi gida wajen Mami,suna shiga kida na tashi duk
angwayen su Sultana anyi hotuna sun tafi, Abokan Auta suna jiransa ga Motar Amarya
a baya,suka shugo bayan anyi parking Auta ya fito da zugar abokai duk suka taho ga
Kida na tashi ana Dj Auta ba kunya ya shige ciki ya dinga cashewa muna ta masa liki
ana dariya,Baso ne ya fito da Amarya Shima ya shige cikin filin rawar yace a
kashe,aka kashe kidan kuwa, yace bani kidan Na aurarta lafiya na huta da kaya,Dj da
mutane aka dinga dariya ana tambaya waye haka akace ai shine ya kawo Amarya shi ya
riketa,Kowa mamaki a haka ma Dan baiyi Shaye Shaye bane sosai,Baso yace ku sa min
Kidan na jefar da kwallon Mangoro na huta da kuda,akace Shima Babu yace to wai sai
Uban me Allah ya gani dama ba a so na taka,Nawaf ne ya jashi gefe yace zaka bata
deal za ace ba tarbiyya please,yace chansa dai chansa dai na hakura ko Dan kudina
su tsira,Wise ce ta budewa Salma mota ta fito da ita tana guda ga Amarya ga Amarya.
Kawai Baso mahaukacin ba Wanda ya bawa Amarya ba danginsu ya sulale ya fece,sai
Nawaf yayiwa waya shi tuni ma fa yana hanya yabi mota,Nawaf yace to ya sake tura
masa dubu talatin ya Kara kudin mota,Baso yayi ta godiya ya koma gidansa yana murna
daga shi sai mahaukaci
Washe gari dare na yi Baso ya siyo manyan gasassun kaji da yogurt guda biyu ya bawa
Mahaukacin guda da Madara shi ya dauki tasa yana ci yana cewa Alhmdllh na huta da
jaraba haba ai na samu na Wala yarinya ta gallabeni da kyar na samu me siyanta sai
shegen bakin jini.
Salma kuwa bayan Baso ya fece bata sani ba tana tsaye tana Shan kallon fitsarru
muna ta rawa Auta rawa yake kamar me,Salma ta kalle shi tare da tabe baki tace
kalle shi kamar Dan Iska aikin banza.

Zuwa dare aka Kai su Sultana Wise da Salma ta dinga tafiya sabo da taga bata
da dangi,Mami ta dinga fada me yasa za mu dauki Amarya daga kawota mu tafi da ita
Kai wasu Amaren,hakuri muka bayar.
Ranar Salma bata ga Ango ba Shima bai ganta ba a bangarenta suka kwana tare da
Hamra,Sabreen da Iyamami sama sama suka yi bikin su ba ruwansu irin suna jin
haushin su Mami,Iyamami Kuma wai an bari Auta ma ya auro musu bare ba yar dangi
ba,gashi tana jin tsoron Auta wajensa ma baza ta je ba basa Shiri ko kadan gashi
bashi da kunya wanke ta yake sol.
Yau duk Wanda Yazo biki na kusa da na nesa duk sun tafi sai iya Yan gidan,Hamra
ita tasa masu aiki suka gyara part din Auta tsaf ko Ina yana kamshi ta hana Salma
yin aiki ganin ta sawa kanta damuwa tunaninsu alhinin rabuwa da gida ne.
Mami har can taje tayi mata nasiha sosai karshe tace ki dauke mu Iyayenki Dan
Allah ba babanci kuyi hakuri da juna aure sai hakuri,Idan ya Miki laifi kizo ki
fada min kinji,Salma taji sanyi ko ba komai iyayen Nawaf mutanen kirki ne har
mamakinsu take gasu masu kudi amma ba wulakanci,tana mugun son Wise da ni Rabi da
su Star sabo da ta ganmu Yan harka ne har wasa muke mata muna tsokanarta.

Mami zata fice Salma tace ina matar Yayan me gidan nan? Mami tace waye megidan
nan a kunyace ta kama Salma tana kasa da Kai tace Auta,Mami dariya tayi wai Auta ne
ya zama me gida yanzu ta sake yin dariya tace tana gidanta,au ba a nan gidan take
ba? Mami tace ae mana ku ma nan gaba zaku koma gidanku Idan an gama ginawa,Salma
tace ina sonta wallahi ita da kawayenta da Wise take suna da kirki,Mami tace Wise
Kanin Baffa take aure a takaice ta Dan bata labarin su,tace yanzu dama su Aunty
Sultana sun girmi Me gidan nan,dariya ta sake kama Mami Idan tace wa Auta me gidan
nan wani dariya ce take kama Mami,tace ai shine Auta,tace uhmm i see amma ya fisu
girma ma kamar shine Babban, a ranta tace harda gemu da saje,Mami tace Dan Allah ku
zauna lafiya,Salma tayi godiya sanye take cikin Atamfa super black and white tayi
mugun kyau dama abinka da me kyau gata yar dagwas da ita matashiya.

Mayafinta ta gyara tare da rufe kanta ciki ta zauna a tsakiyar bed,Wise ce ta


shugo tana mata turaren daki iri iri, Salma ita Baso ta tuna sai kuka take,Wise
tace kyayi ma Kya gama Yan banzan Yara sai balagar zuci da Miji ya shugo za ajiku
lakwas kuna karbar Antena, Salma tana kuka bata gane mene Antena ba.
Auta kuwa wanka yaci cikin wata Gezna ruwan Zuma ya tsula kyau yana kamshi ya
gama Shiri ya zauna a bakin gado yana latsa waya a fili yace duk da cewar ba abinda
zanyi wa Amarya amma da kunya yanzu kawai sai Mami taga na nufi part din Amarya ai
da kunya sai da nace abokaina su rakani suka ce an Daina yayin raka Ango yanzu,Ina
zan Saka kaina da kunyar Mami,yanzu Ina shiga shike nan ko banyi komai ba za ace
nayi wani abu na zama Dan Iska,wayyo pillow ya jawo ya rungume yana cewa wayyo
kunyar Mami waye zai rakani gashi ko kazar ban siyo mata ba ni ta Ina zan fara ne.
Tashi yayi yana gwada yanda zaiyi Idan ya shiga ya sha kunu ya bata rai ya furta
kawai cewa zanyi Salamulaykum sannunki,da sauri yace nooooo Sallama zanyi da yanga
na ajiye mata ledar kajin nace good night,a'a ai Kuma ba tsari kawai muyi fada
tunda ba Sona take ba Nima haka,nooooo Auta nutsuwa zakayi Kaine fa namijin,
mijinta a kasanka take behave well,yace uhmm hakane tabbas,yace yanzu zan fita
Allah yasa kar na hadu da Mami,a hankali ya Bude kofar yana sanda yana lallabawa
kamar barawo wai zai tafi part dinsa kar a Ganshi da kunya,da sauri ya dawo dakinsa
kamar Wanda za a kama,sake gwadawa yayi har ya fita ya sake dawowa yana dariya yace
wlh bazan je ba bazan iya ba,can Kuma yace haba karya ne Auta Kaine fa Dan zamani
haba ka waye kunya ma tuni muka cillar da ita,kwanciya yayi a gadonsa ya ja pillow
ya rungume

Mami ce ta banko kofar ta shugo dauke da katuwar ledar nama da kayan sha,uhm
Auta Dan gata auren gata,Mami tace wai uban me kake Jira ne jiya fa baka je ba sai
da Hamra suka kwana ko da matsala ne? kamar kana boye min abu,Auta duk zumudinka ka
zauna jiya baka je ba yanzu uban me kake a nan ka bar yar mutane gashi har 10pm sai
Wise na tura ta tayata zama,tashi ka tafi muje oya,Auta yace ni dai Mami wayyo yana
yarfe hannu,dariya ya bawa Mami yace Mami zanyi kuka nima,muje Mami ta jawo shi ta
rufe kofar tace kayanka an Kai can komai yana can muje,suka fito yana wani tirjewa
yana sangarta,Mami tace zan mareka muje,suka tafi har bakin kofa ta kaishi tace
kayi Addua ungo ta Mika masa ledar ya karba,ya juyo yana kallon Mami tace
kaje,Rungume Mami yayi yace I love you Mami Babu kamarki,I will miss you gobe baza
kizo ki tashe ni a bacci ba? Dariya Mami tayi tace ga matarka nan,mu kwana
lafiya,tsokanar Mami yayi yace Mami ta juyo tace na'am yace hanyar ta Ina zan bi?
zagi ta auna masa, ya shige ciki yana dariya har ya rufe kofa ya sake budewa yace
Mami da karfi,ta juyo yace Good night kice Ina gaida Baffa,tafiyarta tayi,yana
juyawa yaga Wise ta gama turaren tace Ango a bi yar mutane a sannu,Auta yace Mama
karama karki bani kuka,Wise ta fice tana dariya ta musu sai da safe.

A dinga sharhi please shine godiyata ni

AsmaBaffa
08061929616
[8/15, 9:51 PM] AMINA KABIR CAPS: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2 🌼
MATAFIYA

BOOK 2

51-55

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

*MISKI 3in1 Alfirdaus*🌹 Albishirinku💃 original miski daga *Egypt* miskin da koda
yaushe Kuna yabawa dashi yana dauke 1.*Musk oil* ana shafawa agaba bayan gama
al'ada inda hali za'a iya ringa sawa Koda yaushe yana maganin infection yana gyara
gaban mace sosai 😇
ko yaushe gurin yakasance cikin kamshi 😇 bayaga haka sunnah ne
amfani da miski
2.*Musk cream* Ana shafawa ajiki gaba daya musamman wajan cinyoyi yana sa jikin
mace koyaushe yakasance cikin kamshi kuma yana gyara fata, yasa tayi laushi
3.*Turaren tsarki* wannan turaren karshe ne 🔥 🔥 ba lallai se bayan gama period ba
koda yaushe zaki iya rinka tsarki dashi yana gyara gurinnan🙈 sosai, kuma ana shafawa
a hammata yana kawar da da wari karku bari abaku labari

Masu bukata ku ne wannan number


09065959708

Page naku ne
Sadiya Muhammad
Zakiyya Bello
Badimahd238
Gwaggonsu
Amina Maman Ibrahim
Dr Suhailat Hussein Armai.

Auta ciki ya shiga tare da haurawa sama direct dakinsa ya bude bata ciki ya
dawo daya bedroom din ya tura kofar a hankali ya iske Salma tana uban kuka ita Baso
take tunawa,Baki Auta ya tabe ya karasa ciki yace sannu da aiki ya bude ledar ya
dauki abinda zai iya ci ya ajiye mata sauran yace ayi kuka lafiya,Salma wani
takaici yasa tace sai anyi din Ina ruwanka dani, babu abinda ya shafeka da
ni,juyowa yayi yace who even care about you kalleki Dan Allah ya ja tsaki, Salma
kuma ta furta Karka sake ka shiga harkata,Ido ya tsura mata yace ni na Miki kama da
ajinki? Salma ta juyo ta kalle shi tana yatsina tace Karka zo har dakina kace zaka
fada min magana,dariyar yake Auta yayi yace Ina ya zama dakinki? Wa zai bawa irinki
daki? Babu ni ba kai na fada maka Karka jawo Aljanuna su tashi na hada ma jini da
majina, wani beran masallaci da Kai,Auta ya kalleta kawai wato tsabar lalacewa bera
ne Kuma na masallaci ma.

Auta yace cikin fushi look at this dirty smelling local village girl, idiot ke
Idan ban koma Santana naci ubanki ba shege nake useless girl yaja tsaki zai fice
Salma tace Kai me nan wajen akuyarka ta kiyayi ramata wlh Nima tsagera ce Baso
kawai nake wa biyayya,baki da aikin yi cewar Auta ya fice a fusace ya banko mata
kofar kamar zai balla kofar, wani kallon banza ta bi kofar da shi ta ja tsaki ta
mike tare da sawa kofar key tazo ta zauna ta baje kayan ciye ciyenta taci ta
koshi,Alwala tayi da Sallah tana kallon dakinta a fili tace haduwa kuda a gefen
gyambo Inama tare da Baso muke a nan wayyo Allah ta fada saman gadonta tana tunanin
Basonta,Auta kuwa ya ja tsaki yafi goma yace Auta ka sa kudinka ka siyo problems da
hannunka yace gobe Monday yana da lecture,Alwala yayi bayan yaci ya sha yayi Sallar
Nafeela sannan yayi Shirin baccinsa cikin kayan bacci masu santsi Riga me dogon
hannu sharara da ita da dogon wasu silver color,saman katon bed dinsa na alfarma ya
haura ya jawo wayarsa ya hau Online,Nawwar yana kwance a jikin matarsa ni Rabiah
muna danna waya dukkanmu muka ga Auta a Online yayi status ya rubuta Matata tafi ta
kowa,Nawwar yayi dariya yace kaji Dan Iskan yaro a wajenka tafi ta kowa yo ta Isa
ta fi miracle,nace never sai dai ta bi bayana,wani ya dora na biyu muka kunna muka
ga yasa wasu suna chashewa an rubuta yanayi me Dadi,nace ba sabanba yau mun shiga
uku,Nawwar magana yayi masa ta private yace Idan ana jin dadin a bar Online
mana,Auta dariya yayi ya tura masa ya ranka mu babban Kai ne ba irinka ba an gama
da Kai abu kadan sai ka rude mu kuwa sai an sha fama,Kai kuwa an wanke an baka ka
shanye,Zanci ubanka wallahi cewar Nawwar sarkin masifa,Auta yayi voice yana cewa
Yaya sai ya tsaya yace kashe light please sai Kuma yace sorry Yaya good night munyi
can mu, waye yace kayi aure da wuri ka shanye dadinka kazo ka dameni ya kashe wayar
gaba daya ya kwanta bacci abinsa..
Nawwar yana jin muryar Auta yace lallai yaron nan ya rainani yana magana da ni
yana wani ce mata kashe light ya rainani na Daina wasa da shi,Nace chill man mene
abin raini,dariya Nawwar yayi yace Allah Yan Makaranta abu kadan yanzu sai turanci
nan gaba ma naga Alama Hausa Zaki daina,dariya nayi tare da makalewa a jikinsa,yace
ga cikina yana ta girma Allah yasa a haifo min mace na fi son mace,Nace Ameen Allah
ya bamu me albarka.

Washe gari da asuba Auta ya tashi mutumin da kullum sai an tasheshi ya tafi
masallaci Sallar asuba indai Mami bata je ba bazai tashi ba sai rana ta fito
yawanci yake Sallar safiya amma yau harda tashi da asuba,Light ya kunna yace to ya
zanyi na zama Mijin wata Idan ban tashi ba ace banyi hankali ba,brush yayi da
Alwala ya fito sanye cikin jallabiya harda rike carbi fari ya tako dakin Salma ya
Murda handle kofar ta Bude ya Dan tura kofar a saman Sallaya ya isketa zaune yace
cab duk sammakon ka wani a tafe ya kwana munafuka itama Dan tayi aure ne wai ita ta
gari bayan mata da yawa basa Sallah akan lokaci wasu ma sai suce sai su gama
ayyukansu suke hadawa,juyawa yayi ya rufo mata kofar tana jinsa domin a fili ya
furta maganarsa tace Dan kawai Addua nake ne da na rama amma zamu hadu ne.
Yau Mami tana sa Ido ta Samanta ta leka part din Auta ta gani ko zai fito Sallah
ko uban baccin nasa zaiyi sai kuwa ta Ganshi ya fito harda carbi da jallabiya,Baffa
ta Kira tace zo kaga Auta me gida,window din ya karaso tare da rungume Mami ta baya
suna kallon Auta suna dariya,Baffa sahu daya suka yi da Auta yau,sai da aka idar da
Sallah ya tsaya harda azkhar sannan suna fitowa yace Baffa barka da asuba Ina
kwana? Baffa yace sai kazo ma gaisa a hanya zaka gaishe ni,yace ni fa yau bazan zo
ba bacci zan koma 12pm Kuma ina da lecture,au yau ma baza ka hakura da school ba
kana Angon,yace me zan mata to shike nan sai na dinga zama,Baffa ya Kalli Auta yace
Auta Anya kuwa kana son yarinyar nan duk mugun son aurenka,Ina sonta mana ya furta
a ransa yana cewa karya nake bana sonta,sai da zasu rabu kowa zaiyi bangarensa yace
ka gaida Mami,Baffa yayi dariya yace to zata ji ya tafi,Yana komawa bacci ya kwanta
ya dinga bacci,Salma kuwa tuni ta koma bacci,sai 10am tashi tayi ta gyara gidan
tace wallahi bazan gyara masa daki ba,wanka tayi taci kwalliya cikin leshinta na
lefe brown and golden color tayi kyau,mayafi ta yafa ta fita taje part din Mami ta
isketa a kitchen a kasa ta durkusa tace Ina kwana Mami,Mami taji Dadi taga hankalin
Salma,ta amsa da fara'a,bayan nan ta fice tace zata je ta gaida Sauran tana mikewa
Baffa ya fito cikin Shiri zai fita,ta sake zubewa a kasa guruf tace Ina Kwana ya
amsa tace an tashi lafiya ya amsa da fara'a dama Baffa ya tsani gaisuwar zamanin
nan da akeyi mussamman yaran yanzu ana ganin wayewa ce ko wacce Ina kwana wasu ma
kafin ka amsa sunyi gaba Babu mutunci ba girmamawa Ina kwana kawai sai yarinya ta
wuce ta barka nan,Baffa yace Honey zan fita,Salma kunya ta kamata a ranta tace
bariki kan Uba tsofai tsofai a gabana cab wai honey,tana tsugune taga Mami ta rike
hannayensa tana kwarara masa Addua,Salma tana satar kallon su ta mike sum sum ta
fice kunya ta isheta ita Kam,part din wise ta shiga dauke da Sallama a bakinta Papa
ya wani kwantar da Kansa a kirjin Wise suna Palo kuma,Baffa ganin surukarsa ce ashe
ya tashi da sauri,Shima durkusawa tayi ta gaida shi ya amsa da fara'a ya tashi ya
koma bedroom,tace Aunty Ina kwana? Wise tace ai ni kawarki ce yarinya tashi ta
jawota saman kujera tace da Alama kalau kike wlh Auta ba abinda yayi gaskiya Ina
Jira nazo gashi,Salma tana jin kunya tace sai kace wata kaza,bata Dade ba ta tafi
wajen Iyamami Sabreen ta koma can da kwana ta gansu tare suka mata wani kallon
banza suka watsar da kyar ma suka amsa gaisuwarta,Iyamami tace ashe da sauran
hankalin da kika San kizo ki gaida manya Allah ya kyauta ko a Ina Auta ya kwaso
Sabreen ta karasa da oho masa,Salma ta kalle su ta balla musu harara ta juya fiya
fiya ta fice, Iyamami tace Iyye kaga yar iskar yarinya to dama tun kafin a aurota
an zuga ta,lallai an sanar mata mune shegun gidan nan zata ci ubanta,Sabreen tace
kyale banza can zata yanka.

Salma part dinta ta koma tana shiga ta samu Mami har ta Aiko musu da abinci,Auta
ta gani ya fito daga shi sai wando 3qutr ya fito da mopper da tsintsiya ya gyara
bedroom dinsa tsaf da toilet,tazo zata wuce yace dadin abin Allah ya mana hannu
Kuma ya bamu lafiya mu bamu Saba kazanta ba,binsa tayi da kallo gaba daya ta
shagalta da kallon surar Auta Dan dagwas har ta manta ma a Ina take ta shagalta ta
tsura masa Ido,yace Hello,hankalinta ta dawo tace ai kasan ba Kai kadai bane a
gidan da mutane to baka birge ba ka Maida rigarka ka Saka ya fiye maka na gaji da
ganin muninka,Auta yace sannu uwata Mami ya ja tsaki yaje ya ajiye mopper ya dawo
ya wuce sama abinsa wanka ya fesa ya sha kana nan kaya ya dakko yar jakarsa ya
ratayota ta wuyansa ya fito Dan gaye anci swagg, Salma ta zuba abinda take so tana
ci,ya fito ko kulashi bata yi ba tana Shan tea tana danna wayarta karama Vivo,cup
ya dakko ya zuba tea ya hada abinda ya sha yaci chips kadan ya dauki chegum me
tsada ya jefa a bakinsa,ta kalle shi ta tabe baki tace Iyayi mu ayi mana Iyayi mene
bamu sani ba Mami Son kawai, komai sai an baka ai Kai a garin nan baza ka taba
samun aikin yi ba,ga mate Dinka nan suna Neman na kansu kaje gari ka gani Yara
kanana sun zama attajirai Kai kuwa sai dai a baka ka dogara da kudin Iyaye,a haka
Zaka iya daukan nauyina,Auta yace Allah ya baki lafiya naga Alama baki da
hankali,Salma ta mike tare da rike kugu tace Kai waye da zaka fada min magana,tsaki
ya ja ya fice ya barta tana kwafa,cikin fushi ya fito a fusace yana cewa yarinyar
nan naga Alama bata da hankali,Nawwar ne ya juya kan kan motarsa yayi parking ya
iske Auta yana Shirin shiga motarsa da Baffa ya siya masa gaf da aure,yace Ango
Makaranta Kuma? Auta ya kalle shi kawai ransa a bace,yace Auta kalau Ango Kai da za
a ga kana nishadi,Auta harara ya zubawa Nawwar ya shige motarsa ya wuce,dariya ta
kama Nawwar yace duk yanda akayi Amarya ta hana Auta kanta haka ya kwana Babu
komai, haka nema ya furta tare da shiga bangaren Mami.

Mami tace Kai Kuma lafiya kake dariya Kai kadai yace ni da Auta ne kinga uwar
hararar da ya min ya tafi fa school,Mami tace so soon haka har ya tafi? Yace ae
Kuma yana fushi,tsokanarsa kayi maybe,Nawwar yayi dariya yace Anya kuwa Auta yana
son yarinyar nan Mami,Mami tace Nima Ina ganin da wani abu kawai bazai fada bane
sabo da Auta da aure amma ace gidan ma sai da na tasa keyarsa gaba yaje,Nawwar yace
Allah? tace ae fa abin da mamaki wlh Kuma shi ya zabo abarsa bare ace mun takura
masa,Nawwar yace lallaba shi zakiyi ya fada Miki ke Zaki iya jure iskancin Auta,
kyale shi Idan haka yaci gaba da faruwa zan gane ai,Nawwar yace shi yasa na fada
muku Auta ba wani hankali gare shi ba girman ne kawai kuka ki ji,da masifa Mami
tace to munyi masa din kaji min yaro ka fa damu Autana,ai shi baya laifi dama,ae
naji Dalla tashi ka tafi ni,Nawwar yace yau bazanje aiki ba fa Kuma Rabia na Kai
Unguwa bata nan,Ina taje? Gidan Seraline wai zata yini a can,Salma tana gama
karyawa ta wanke kwanikan ta yafa mayafinta ta taho part din Mami ko ta samu saukin
tunanin Baso a ranta.

A hankali tayi sallama ta shugo ciki Nawwar ta gani taga suna kama da Auta tasan
shine yayansa harda jin kunyar Yaya,a gaban Nawwar ta durkusa tace Yaya Ina
kwana,ya amsa tace Ina Auntyn fa? Yace taje unguwa kuna lafiya? tace lafiya
Alhmdllh, gaban Mami ta koma ta sake durkusawa tace Mami ga kwanikan Ina za a
ajiye? Mami tana sani tace ya tashi kuwa? tace ae ya tashi,Nawwar yace wai wa?
Salma tace me can wajen take nufi fa,Nawwar da hannaye ya dafe bakinsa dariya zata
kamashi wai Auta ne me Can wajen sai kace tsohuwa ita baza ta fadi sunan Miji ba
Babu kyau wai,dariyarsa ya boye yace ai ya tafi school tace ae,yace a gaishe ki
Mami cewar Salma,Mami tace wa fa? tace shi din,Nawwar jaridarsa ya dauka tare da
rufe fuskarsa yana dariya a boye,Doguwar kujera ta samu ta kwanta a kai sai bacci,
Ya kwashe ta ta dinga bacci sai gani suka yi tana ta uban bacci sai da azahar tayi
sannan ta tashi lokacin Nawwar har yaje masallaci ya dawo tana yin Sallah ta Kuma
kwanciya a saman Sallaya sai bacci,Nawwar suna ta jira da Mami suna kallonta ta
dunkule waje daya tana ta uban bacci,sai ga Auta ya shugo da Sallama ya ganta tana
bacci,Mami ta kalle shi tace Yan Makaranta,yace Naam na dawo ya mikawa Nawwar hannu
suka gaisa,ya nemi waje ya zauna yana satar kallon Salma yana Galla mata harara
Mami tana kallonsa duk abinda yake Nawwar tayiwa signa da Ido Auta harda turo baki
yana kallonta yana auna mata zagi a hankali,Nawwar da Mami suna ta masa dariya a
boye har Salma ta Farka tana tashi taga Auta itama Ido ta faka ta zabga masa harara
har da ce masa Yan Yan Yan kasa kasa a boye,ta murguda masa baki tayi fari ta masa
wani up and Down,Mami suna ganin komai ga Auta ya nuna kamar baida hadi da Salma
itama haka ba ruwan wani da wani,ganin Mami zata gane su sai Salma tace sannu da
zuwa,Nawwar yace lallai yarinyar nan ta iya munafurci ta gama hararsa,Auta yayi
murmushin dole sannan yace tashi mu tafi oya come come let's go,ta mike tace Yaya
ka gaida Aunty yace to,Auta harda sakalo hannunsa ta wuyanta suna fitowa ya
hankadeta saura kadan ta fadi,ta juyo a fusace tazo ta hankade Auta da karfi ta
wuce tana tsaki.
Mami kuwa tace ka gani ko ji yanda suke harar juna,Nawwar baki ya tabe yace
matsalarsu ce ki kyale su kawai.

Salma kitchen ta shiga ta dakko juice zata sha Auta yace mayunwaciya look at you
kinga banza ta fadi kin wani dakkowa mutane lemo ya fisge ya Maida kitchen,tace ai
Kai Kam baka gaji iyayenka ba wlh marowaci akan lemo kalleni tsaf na maka kama da
yar yunwa,Kai kana da kudin siya ne? Ba su Mami bane suka zuba maka komai ba ina
kaga kudin ko zaka iya siye ne? baza ka iya siyan ko tissue da kudinka ba komai sai
an maka Kai tafi can Kuma lemo ne sai na sha sai dai ka mutu,ta Koma kitchen ta
dakko, sai ga abincin Mami an kawo musu ,tace nikam na shiga uku komai sai anyiwa
me gida bashi da ko taro,Auta ya tsaya kawai yana kallonta sabo da ta buwaye shi ta
rainashi da yawa, ta jawo abincin tace mutum komai sai dai ayi masa na zama matar
ladan Noma,flask din ya fisge yace ai ba daga gidanku aka kawo ba,hannu tasa itama
zata fisge ya rike gam ta kama hannunsa ta gartsa masa cizo,Kara ya saki ya saki
flask din ta kwace tace sai na ci to Dan bakin ciki sai dai ya mutu,Auta yana yarfe
hannu yace hungry girl mayuwanciya ko kunya bakya ji,tun Ina yarinya na siyar da
kunyata ni Kuma a gidana ba Wanda ya Isa ya hana ni cin abinda nake so gidana ne
dole inyi abinda nake so yawwa ehe sai dai ka mutu,Auta ya rasa ma me zai ce sabo
da haushi yace na tsaneki,Nima haka ta furta tana cin fried rice dinta da kaza tana
wani zukar kemo harda wani Jan lemon yana Kara zuuuu zuut tashi daya ta shanye
karamin kwalin guda tace Dan jeka kitchen ka dakko min wani,yace baki da kunya ya
juya haura sama,sai da yayi wanka ya shirya cikin kana nan kaya marasa nauyi ya
fito yana zuwa ya samu taci iya nata ta kwashe komai ta maidawa Mami sauran,tace ya
naga kadan aka ci? tace yace ya koshi shi yaci a waje,Mami tace Autan? tace ae yace
yaci a school,shike nan cewar Mami ta juya ta tafi ta iske Auta a zauna yana latsa
waya yace Ina abincin? Na mayarwa masu shi tunda Kai komai sai dai ayi maka baka
San ka nemi na kanka ba,Auta baki Bude yake kallonta yace Amma dai wiwin Baso ta
taba Miki kwakwalwa kema? Karka dameni bani da lokacinka,kwafa Auta ya ja ya fita
tace yaro karami kusan sa'ana sai Iyayi da nawa ya girmeni ta gyara zama tare da
harde kafafu tana cewa wahala ma sai ta sa ka sakeni na koma wajen baso na.

Auta bai je wajen Mami ba tunda ta Riga ta fadawa Mami ya koshi sai ya shiga
wajen Wise yace wai abinda baya so aka dafa taliya,Wise ta zuba masa abincin ya ci
ya koshi yayi tafiyarsa ya bar gidan gaba daya.
Bacci taci ta koshi, kamar taci kafar Kare haka yamma nayi tayi wanka ta shirya
cikin shadda ta tafi bangaren Wise suna ta Hira tana rage tunani.

Washe gari ma haka suka yini fada da Auta ba ji ba gani,har suka kwashe sati
biyu a haka fada baya karewa, basa Shiri Sam ganin haka Mami tana fahimta taji
tsoro tunda Yara ne kar azo ayi saki, Auta ta samu Yazo gaisheta,tace fada min uban
abinda kake boyewa wallahi ko na fita harkarka,yace me kuma Mami? Karka raina min
hankali nifa na haifeka nafika sanin waye Kai wallahi Idan baka fada min dalilinka
na auren wacce baka so ba to ba ruwana da Kai Karka sake zuwa inda nake,Auta badan
ya so ba kawai yace kiyi hakuri Mami ya bata labarin Salma kaf ya fadi gaskiya,Mami
tace Auta baka da hankali ashe,Matar da bata sonka kasan kuwa kiyayyar mace Idan ba
ta son mutum,me ya kaika wani biyan kudi ka aureta bayan kasan wani take so,Auta
yayi mukus Mami ta dinga zazzaga fada,yace Idan kin yarda nan gaba ai zan rabu da
ita ma,shut up zaka Raina mana hankali mu ai wasa muka maka ba cewa mukayi zamu yi
maka auren dole ba shine ai gashi Kai ka yiwa kanka auren dole Mafi Muni ma,wacce
zuciyarta wani take so,to ko da wasa ba saki kayiwa kanka wlh baka Isa ka sake ta
ba sai kuyi ta zama a haka matsalarka ce,Mami taji zafin Salma bata son danta
dama,amma Kuma Auta shi ya jawa kansa.
Zuwa Mami tayi tace Salma ta dawo part dinta kawai aka kwaso kayan Salma na
sawa aka bata dakinta a kasan Mami,Shima Auta ya dawo part din Mami da dakinsa,Mami
tace kowa yayi harkarsa muga abinda Allah zaiyi.
Salma kawai sai ta mike kafa kamar gidan ubanta a gaban Mami ma fada suke yi da
Auta.

Yau Auta yana zaune Mami tana gefensa tana Yanke masa farcen hannu, Salma ta
biyo ta saitin kafarsa tayi fatali da kafar Auta,Mami ta kalleta kawai harda
shagwaba kamar uwarta ce Mami tace a canja min channel,Auta yace wai gidan ku ne
kin fa ishe mu kina gani Mami ta min ball da kafa Autanki guda kisa ta bani
hakuri,Mami tace ke Salma ki Daina haka Mijinki ne fa,Salma tana dire diren kafafu
tace ni Allah Allah...shike nan sorry ta zauna ragwaf a kujera,Auta yace bata da
kunya fa Mami shame on you ya furtawa Salma,tace na karbe hakuri na Dana baka nafi
karfin na baka hakuri,yace ke Dalla kucaka,tace ai gwara ni kaifa kwaila da Kai
zaka iya siyen tv ne ko tv Kana da kudinta ta fisge Remote din,Mami tana jinsu bata
ce musu kala ba dariya ma take a ranta ana mata maganin Auta,haushi Auta yaji yace
Mami kina jinta ko garin kwace hannunsa Mami ta Yanke shi kadan da razor Auta kamar
Wanda aka kwadawa Adda ko wani takobi haka yake yana yarfe hannu,Mami tace Kai Kam
Allah ya sawwake maka kamar ba Namiji ba,tissue ta sa tare da danne masa
wajen,Salma tana masa dariya tace sai kace ba Namiji mu kayi mana shuru.
Yace Mami bani ruwa na sha ko na ji salama,Mami ta mike zata dakko masa ruwa
Salma tace Mami da kanki kamar wannan ya aikeki ki zamanki ya tashi da Kansa ya sha
ya dawo,ke da uwata Zaki rabani marar tarbiyya ya ja tsaki,Salma ta dauke Kai taci
gaba da kallonta.

Salma Allah ya yita da gasa sabo da yarinta da kuruciya Idan taga kusan sa'anta
yana abu sai ta fara yi itama,Auta ta Raina an mata kananan kaya sunfi akwati biyu
sabo da su can normal ne ana sawa bare Kuma matar aure,ganin Auta kullum cikin kana
nan kaya yake sai itama ta koma sawa su normal ne amma sabo da ita ba a can ta taso
ba tana ganin ko mace ce ta shugo sai taje ta Sako katon Hijab,komai Auta yayi sai
tace sai tayi itama,Idan Mami ta masa abu itama fa sai anyi mata,daga gani Mami ta
taje masa gashi,sai bayan kwana biyu tazo gaban Mami ta durkusa har kasa tace Mami
kin iya kitso ki min Nima? Mami tace na iya,tace kalaba nake so,tace to bari ayi
Sallar la'asar tace to,ita Salma tana birge Mami sabo da biyayyar ta da kunya
sannan ga addini Sallah bata wuce,Auta 4pm ya dawo daga school ya shigo ya dora
Kansa a cinyar Mami sai ga Salma ta fito ta bata rai tace matsa min,ko kulata baiyi
ba,tace Mami kice ya matsa min ai kitso za a min tsaki ya ja ya tashi ya koma daya
kujerar kasa kasa tace kwailan Miji kawai tana turo baki,Mami dariya ta kamata haka
yake cewa Mata ko wacce yace kwaila ce yau gashi an ramawa su Omaira cikin ruwan
sanyi,ran Auta Idan yayi dubu to ya baci kamar zaiyi kuka zaiyi magana Mami tace
enough haba Enough of this nonsense ku kullum fada ke Salma Mijinki ne fa kike
masa, haka kikaga anayi akan banzan tunaninki,sabo da bakwa son juna ku zauna
lafiya mana,bana son rashin kunya Salma Mijinki ne fa ke ana lallaba Miji ana masa
biyayya ke Banda ke kowa haka kika ga yana yi,Kai ma ba ruwanka da ita kowa yayi
harkarsa, Auta yace dama matsalar da nake gudu kenan da auren kwailar yarinya indai
ka hada harka da kwaila to ka shiga uku yanzu babba me hankali wacce tasan me
takeyi zata yi abinda wannan sharar takeyi wannan tarkacen,indai mace ta mallaki
hankalinta Ina zaka ga wannan shirmen,Ya Isa haka kayi hakuri kuyi hakuri da juna
shi yasa fa na dawo daku nan gabana wato ban Isa ba ko bani da amfani,Salma zama
tayi a kasa a gaban Mami tace kiyi hakuri Dan Allah tana so tayi kuka,Mami ta cire
mata dankwalin gashinta dogo baki yala yala da shi ya bayyana yana sheki Mami tace
Masha Allah Auta ya tabe baki tare da dauke Kai,Ita Kuma Salma dama ta Saba da kuka
a gida tunda kullum sai tayi ita da Baso,Basonta ta tuna ta fashe da kuka wai an
mata fada sabo da samun waje,Auta a ransa yace dama talaka bai iya samun waje
ba,yarinyar da kullum sai an jibgeta na tausaya mata na aureta yau na zama kamar
sa'anta ba komai kaima Allah ya Kara maka da Omaira ka aura da duk ba haka ba gadon
soyayya tsaki ya ja yace a fili Wanda baiji bari ba ai yaji hoho rubbish ya tashi
ya fice.
Nawwar ne ya shigo ni da shi cikina ya tsufa sosai,Mami tace daga Ina haka?
Nace asibiti muka je muka biyo,Salma tana ta kuka,Nawwar yace lafiya take kuka?
Mami tace gata nan tambayeta ta fada muku da bakinta,Salma tana kuka da shesheka
tace sh...sh..shine...Nawwar yace shine wa? Shi....nace waye shi? tana goge hawaye
tace Me can wajen, na kwashe da dariya nace Auta? ta daga Kai tace shine yake
tsokanata har gori yake min,Mami tayi salati tace Salma kiji tsoron Allah Auta ba
abinda ya Miki yana zaune kika ce sai ya matsa Miki ke Zaki zauna kina masa rashin
kunya,kiyi ta kukanki tunda ke baza a fada Miki gaskiya ba,Nawwar yace to kiyi
shuru za a masa fada kinji,ta goge hawayenta tace to,Mami tace bari na dawo ta nufi
kitchen sai ga Auta yayi wanka ya dawo cikin 3qtr da Riga me gajeren hannu,
hannunsa daya a aljihunsa daya Kuma wayarsa a rike yana latsata.

Salma tana ganin shine ta mike tsaye taga ya nufi kujera ya zauna komawa tayi
wajensa tana kallon kitchen kar Mami ta ganta tace tasar min ni nan wajen nake so a
nan zan zauna,Auta iya kulewa ya kule amma ya shareta ya tashi ya koma dayar ya
zauna Salma ta zauna tayi irin zaman Auta ta harde kafafu ta fito da vivo dinta
tana dannawa itama,yana cin chewgum kawai ita ba chegum a bakinta ta fara tauna
itama,ni da Nawwar muka zuba Ido muna kallo kamar Film,dariya kawai suke bamu,Auta
yana da abin hannu a tsintsiyar hannunsa na Samari Salma ta gyara nata na mata,
juyowa tayi Shima ya juyo suka hada Ido gwalo ta masa,Hannu ya Kai zai dauki Remote
ta Riga shi daukewa tana sani ta Kai tashar cartoon,Auta ya zuba tagumi da hannu
Daya ya ajiye wayar a gefe ji yake kamar ya lakada mata dukan tsiya.

Nawwar ne ya Kalli Auta suka hada Ido Nawwar yace Matata tafi ta kowa ya rike
hannuna,yasan da shi yake sabo da status dinsa ranar da ya shiga dakin Amarya,tashi
yayi a fusace ya shiga kitchen yace Mami ki wa Yaya Nawwar magana tun dazu ya zuga
matarsa sai Kallona suke suna min dariya,Mami ce ta fito tace waye yake taba min
Baby,Nawwar yace ba ruwanmu daga nace Matata tafi ta kowa,Auta yace wlh da ni yake
ai na sani, Mami tace ku tashi ku bar mana gida ta Kori su Nawwar.

Mami tana shiga kitchen ya zo ya zubawa Salma rankwashi tare da furta marar
tarbiyya yar Namiji,dama tunda Baso ne ya rike ki Ina Zaki hankali,oho maka dai .
Bayan kwanaki kadan Salma ganin Auta yana ta zuwa school sabo da kwaikwayo sai
da taje gaida Baffa bayan sun gaisa tace Baffa dama alfarma nake nema,yace Ina
jinki,Salma tace tunda na gama secondary Kuma result Dina yayi kyau Dan Allah ko
yar college ce ka sani,Baffa murmushi yayi yace ki kawo min takardun naki ta dinga
murna,dama ta taho da abinta,Mami ta samu itama ta fada mata,tace kinyi hankali
Salma Kuma kin birgeni,taje ta dakko takardunta ta kaiwa Baffa Wanda ya kamata a
nema aka Nemo mata aka mata registration a Makarantar da Auta yake zuwa bai ko sani
ba sai da zata fara zuwa Baffa ya sanar masa,ransa ya baci akace Kuma tare zasu
dinga tafiya su dawo,amma department din Salma daban ita microbiology tace tana so
shi Kuma Business time table dinsu kusan lokaci Daya ne,har waya Mami ta siya mata
me tsada Samsung.

Yau Monday da wuri ta shirya cikin Arabian gown peach tayi rolling ta sa jaka
arsh da takalmi me Dan tufu Arsh, 9am suna da lecture har Auta,ta fito da wuri ta
tsaya a jikin motarsa tana waya da Baso yana masifa karki dameni da Kira fa haba
jiya kin kirani yau ma haka wanne naci ne wannan ya kashe wayarsa,Nan take idonta
ya cika da hawaye sosai ta kasa cire Baso a ranta sabo da Baso take ta yiwa Auta
rashin mutunci ko zai gaji ya sake ta ko ya koreta amma yaki,Auta ne ya fito cikin
wankansa na farin jean rigarsa silver yayi kyau ya sa glass me kyau a
fuskarsa,ganinsa da Glass Salma hankalinta ya tashi da Mami ta bata kudin Makaranta
taki karba amma ganin glass din Auta ta koma ciki da gudu,Sai da Mami taji tsoro
tana haki tace Mami bani kudin school din na tuna zanga abin ci, Mami murmushi tayi
ta bata dubu Daya,ta fito da gudu,Auta har yayiwa motarsa key ta Bude gaban motar
ta shiga tana haki, tsaki ya ja yace da kin sani karki fito ki gani Idan zan
jiraki,Salma tace ai dai motar ma siya maka aka yi baka da kudin siya,zaka iya siya
ne? Ina kaga sana'a baza ka iya ba,Auta yace Mannerless kawai,ya fisgi mota suka
tafi,suna zuwa school din taga Yan mata masu aji sai rububin Auta suke,suna cewa
Nawaf kanwarka ce? Salma tana fitowa tace matarsa ce,sai lokacin suka tuna Auta fa
yayi Aure suka dinga yabawa da kyawunta wasu Kuma suna kishi,Auta yace muje na
rakaki bangarenku suka jera suka wuce suna tafiya yace ba tarbiyya kwaila dake sai
jaraba duk kin gado jinin Baso mayya ya hankada keyarta ta kusa kifawa,tace kana
wani girman Kai da fadi Kai ga me masoya wani Nawa....kasa karasawa tayi sabo da
Baso yace sai taci ubanta Idan yaji ta Kira sunan Miji gatsal sai ta fasa cewa
Nawaf tace sabo da Kai Kaine,yar kauye kina birni amma kamar a kauye kika girma
foolish girl,har aji ya Rakata ya juya ya koma nasu,duk ajin yawanci kusan ba
musulmi Allah yasa Makaranta me kyau tayi ta samu foundation me kyau,wasu suna ta
Yaba kyanta suna tambaya amma ke Fulani ce? Itama da turanci ta basu amsa tace Kuma
tana da aure,suka dinga dariya suna mamaki dama wai sun San Hausawa da auren wuri
yar yarinya sai a ganta da Yara su sai sun tsofe a gida yawanci.

Suna gama lectures dinsu na yau ta fito ta sha yawo kafin taga Auta ta hango
shi zagaye da mata suna ta duba littafi duk christian ne,Salma ko magana tana zuwa
ta kutso ciki ta fisgo Hannun Auta tace tarbiyyar taka kenan harda rike kunnenta
kunnenta wato baka jin magana ko muje to,fuska ya bata yace zan karyaki wlh nan ba
a gida muke ba ya fisge hannunsa,juyawa tayi ta dinga zaga school tana kallo har ta
hango masu Saida glass suna wucewa ta samu Dan fake fake ba me tsada ba Dan dari
takwas ta siya ta kafta abinta itama a fuska harda yanga,ta fito waje taga masu
siyar da agwalima da kwakwar manja ta siyi kwakwar manja ta wanke da ruwa ta Maida
cikin Leda fara,Auta ne ya mata mahaukacin horn da mota ta juyo a fusace taga shine
zagawa tayi ta shiga gaba yaja suka tafi tana cin kwakwar manjanta,ta dakko guda
biyu ta mikawa Auta ungo ni badan halinka ba,ko kulata baiyi ba haka suka koma
gida,ta Riga Auta shiga ciki Mami tace an dawo? tace ae Mami,ke kadai kika dawo? ta
girgiza Kai tace a'a da shi muka dawo,Mami sai da tayi dariya again ita baza ta
fadi ko Auta ba ma,Auta ne ya shigo ya zauna a gefen Mami Salma ta dawo daya gefen
ta zauna suka sa Mami a tsakiya,Auta yana ganin kwaikwayo shi Kam yace wai ke
babarki ce? baki ta turo zai kwanta a kafadar Mami Salma ta ture Kansa yace wai
mene haka wanne irin iskanci ne wannan ni sa'anki ne wai,Salma tace to da nawa ka
girmeni,kwafa ya ja, Mami tace haka kika je Makarantar kuna yi kenan,Salma tace
Mami wallahi yayi watsi da tarbiyyarki kullum a cikin Yan mata yake zama bashi da
abokai maza sai mata kowacce ta dinga yagula sunansa anyhow kowacce da tazo shi,
shi,Mami tace me yasa bakya fadar sunansa ne? Salma tace fada aka min akace ba
kyau, Mami tace to ga Auta,ga sunaye nan ki sa masa mana wani a ciki,Salma tace
wannan zanwa suna ai sai dai na kirashi da mugun bawa kawai,Auta yace marar
tarbiyya,Mami tayi dariya ta mike tace sai kuyi ai kunga tafiyata,Auta ya mike tace
Mugun bawa, yace marar tarbiyya.

Cele ce ta duba riyal biyu dinta bata ganta ba Kuma a saman bed dinta ta ajiye
fitowa tayi tsakar gida akan riyal biyu kacal tana cewa Allah ya
tsiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiinewa Yan gidan nan shegu Yayan madugo,baza Kuga Annabi ba
duk wacce tasan ta dauka ta fito da ita wallahi ko ta hadu da fushin Cele yar
mutanen Kaduna,wacce tasan ta dauki riyal biyu ta fito da su ko ta hadu da Halin
yar mutanen Kaduna,akan haka sai na tafi Ka'abah nayi dawafi,wallahi duk wacce bata
fito da ita ba sai naje nayi dawafi cikin mace ya kulle ta mutu duk shegiyar data
San ta daukar min riyal biyu ta fito da ita ba mutunci gumina ce ba haramci na
aikata ba na samu,banyi madugo an lagudeni na samo ba,banyi kawalci ba,ba wajen
boka naje ba sana'a nayi na samu gumina nace,Babu mutunci ba tsohuwa ba yarinya
wallahi a fito min da kudi baza ku amfane ni ba, 'ya'yan wata shegiya, 'ya'yan wani
Dan banza,wacce ta kawo Cele tana zaune duk suna nan kowa yayi shuru sai wacce ta
kawo Cele tace Dan Allah dakko kayanki wallahi ni na yafe Miki kudin haya zan biya
Miki zaman da kikayi hada kayanki ki tafi,Cele tana wani jingina da bango tana
dagowa tana komawa tana fari da Ido da bala'i tace ba Dan Iskan,Babu yar madugon da
ta Isa na bar gidan nan zama daram sai sanda Allah yayi tashina Ina nan,Kuma bance
ki biya min kudi ba yawwa ficikarki ta haramci bazan ci ba, Yayan masu baki da kunu
ma basu Isa ba,Raliya tace ke wallahi ki kiyaye mu ni tunda naga harkarki ba
mutunci ba arziki a cikinta na fita shirginki bana kulaki karki sa Dani wallahi
zuriarki kaf har na kabari sai na zage su tas.
Bazawarar dariya Cele tayi tace ai ni bari kiji bana cecekuce budawa nake da
mutum in daka mutum in lugude shi, Allah na tuba bare ke da kike kamar karmami
duwawu kamar kaskon soya manja,Idan kin Isa mu hadu a filin badar sai muyi yaki a
can,sai da su Samira suka yi dariya,Samira tace fadan ma sai anje filin badar? Ai
ta tabbatar ni bada wasa na fito ba,ke a yanda na fito nazo takari daidai nake da
ko uban waye,ni ba a tabani ba ma ni kadai bala'i nake wa kaina bare an kulani an
shiga gonata ,akan Riyal biyu ta billahillazi ji nake kamar zanyi aman wuta gwara
ko wace ta kiyayeni,ji nake kamar na zama dragon na muku feshin wuta karku sake
kaini bango wallahi yau baza ku runtsa ba tunda baku da mutunci abu ya hade muku
biyu ga madugo ga sata wannan wacce masifa ce riyal biyu ta a dauke min a dake ni
Kuma ace za a hanani kuka,mace daya ce ta min abinda bana so na kyaleta a garin nan
Kuma itama na Riga na Mika karata wajen Allah,Meenal ce ta zaro riyal biyu tace
indai akan wannan ne gata ni na baki kyauta,Cele ta tsani Meenal ta karba ta hada
kudin da kan Meenal ta maketa sosai tace na tsaneki wallahi mayya bana so ai ni
dake ba sauran mutunci mun kulla kenan tunda kika taba min dukiyar maza na wallahi
bana sonki,Dattijan sukayi shewa suka ce au nono ne dukiyar maza, wannan jarabar
nono sai kace an taba wata tsiya,ana kera shi ne a gidanku?Cele ta tambaya, Suka yi
shuru. Cele bala'i take ba ji ba gani sai ga matar da Ahsan ya turo da botikin
Awarar ta kwala Sallama

Suka amsa tace wacece Rufaida Cele? Cele ta daga hannu tace I'm ya akayi ko
kece kika dauki riyal biyun yanzu ki karbi rabonki? Matar tace a'a ni wani ne ya
aiko ni yace a kawo Miki wai naki ya fashe gashi,Cele ta karba sak irin na
awararta,tana mamaki tace waye wannan haka ni ba mashinshini ba tunda nazo garin
nan banyi masoyi ba sai Yan madugo,Matar ta bude baki tace Subhannallahi Allah ya
shirya su ashe ba Neman kudi suka zo ba lalata suka zo yi kusa da dakin Allah
wallahi irinsu ke bata wasu gaba daya ake mana kudin goro,duk sun bata gari ana
kallon takari marasa daraja,Cele tace ai mutanen banza ne wallahi da dare haka suke
lalubeni wata tsinanniya ma ta taba min albarkatun kirjina Ina bacci ai kuwa na
tsine mata albarka zata gani Kuma,Matar tace Allah ya shirya wannan ba gidan zama
bane in kin samu dama ki tashi,Cele tace so nake dukkansu na koya musu darasi gasu
nan har tsofaffin banza.

Matar tace to ni zan tafi,Cele tace wai bakar fatar ne ya baki? tace ae baki
ne yace a kawo Miki zaizo yace,Cele tace to maybe a masu siyen Awara ne na gode
tsaya na baki tukwici mana ta zaro riyal biyar tace ungo tukwici,haba sai kace
yarinya tace Kya ci ko Altuffa,ko Laban wa buskota wai biscuits,matar ta karba tana
dariya da godiya ta tafi.

Washe gari Ahsan wanka ya sha cikin kana nan kaya yasa Driver ya kaishi inda
Cele ke zama tana siyar da Awara,yayi parking yana mota yana kallon Cele tana zuba
ciniki,kudi ya bawa driver yace yaje ya siye awarar duka ya rabawa masu siya
kyauta,Driver ya fita yaje ya samu Cele da Hausa yace Hajiya nawa ne dukanta? Cele
tace duka Kuma botiki biyu fa,yace ae sadaka zanyi naga ana siya zan rabawa alumma
Cele ta fada masa ya bata kudin gaba daya ta tashi tana gyara mayafinta bata San da
mutun a motar ba taje jikin mudubin motar da Ahsan ke ciki a zaune tana gyara
mayafinta ta zaro lipgloss a jaka ta shafa ta gyara mayafinta da tayi rolling ta
jingina da jikin motar tare da harde hannayen ta a kirjinta,Ahsan yana kallonta shi
fes ta ciki bakinsa ya dora a jikin glass ta saitin bayan Cele yana ta zuba kiss
bata sani ba ji yake kamar ita yake wa kiss din,sai kissing din glass yake.

Ayi hakuri chaji ne ya kare

A dinga sharhi yafi Godiyar nan


AsmaBaffa
08061929616🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2 🌼
MATAFIYA

BOOK 2

56-60

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

*MISKI 3in1 Alfirdaus*🌹 Albishirinku💃 original miski daga *Egypt* miskin da koda
yaushe Kuna yabawa dashi yana dauke 1.*Musk oil* ana shafawa agaba bayan gama
al'ada inda hali za'a iya ringa sawa Koda yaushe yana maganin infection yana gyara
gaban mace sosai 😇
ko yaushe gurin yakasance cikin kamshi 😇 bayaga haka sunnah ne
amfani da miski
2.*Musk cream* Ana shafawa ajiki gaba daya musamman wajan cinyoyi yana sa jikin
mace koyaushe yakasance cikin kamshi kuma yana gyara fata, yasa tayi laushi
3.*Turaren tsarki* wannan turaren karshe ne 🔥 🔥 ba lallai se bayan gama period ba
koda yaushe zaki iya rinka tsarki dashi yana gyara gurinnan🙈 sosai, kuma ana shafawa
a hammata yana kawar da da wari karku bari abaku labari

Masu bukata ku ne wannan number


09065959708

Page naku ne

Jannat collection
Mhiz Auwal
Faeezah
Jalloty
Zuwairayahaya8
Ameesha couture

Hammad shine driver Ahsan,duk Wanda Yazo siyen Awara kyauta ake bashi ta
dai dai kudinsa da zai siya,sai data kare tas ya bawa Cele botikanta ta karba tace
na gode ta juya ta wuce gidan Kaka,tana tafiya tana irga kudinta tana Wakar
larabawa ta Nancy ba uwar data iya kawai haukarta take fada , Ahsan yana binta da
mota bata gane ba har gidan Kaka a kofar gida ta tsaya gidan dogon gida wajen Hawa
goma sha nawa amma Cele haka ta dinga kwalawa kaka Kira,Kakaaaaaaaaaa kamar me
Kiran Sallah,Kaka ne ya dawo daga masallaci da gudu tunda Cele ta ganshi da gudu
tace to shegun Suna bayansa muke nan kullum a gudu sabo da kana kasar mutane itama
kafin Kaka ya karaso tayi cikin gidan da gudu,Kaka ne ya shigo a hankali,tace Kaka
sun tafi? Yace wa? Masu kame wanne kame Kuma wasa jini fa nakeyi ni sabo da na
Kara kwarewa a gudu,Cele tace wallahi kaban tsoro na zaci askarawa ne wannan gudu
haka haba Kaka,Kaka yace yau naji yar jakar Uba Idan ban fara koyon tsere ba sai
yaushe,kina ganin garin nan irinmu gaba daya mun zama Yan tsere ba yaro ba babba ni
yanzu motsa jikina zan dinga yi kullum da safe,Cele tace Kaka,yace Naam tace Ahsan
din yaki zuwa yaki dawowa bakin Dan Iska wlh Idan bai zo ba sai na masa rashin
mutunci muna yin aikin hajji zamuyi tafiyar mu,ni yanzu Number din Umma ce bani da
ita bani data kowa,Kaka yace Allah ya kawo shi yar nan Cele ko aure kike so ne
yanzu? Cele tace ae yanzu hankalina yayi wajen aure Kaka,Nima inyi Auren nan na
shiga gwagwarmayar rayuwa,in hau gadona ni kadai na kwanta,Kaka in dafa abinda nake
so kana gidana dakinka daban duk zani muna tare ko? Kaka yace ke kadai ma zaki
kwanta a gadon haka ake auren,dariya Cele ta saki tayi dage da kafafun ta tare da
dafa kafadar Kaka kamar sa'anta tace na sani Kaka ai na sani wai irin yar kunyar
nan.
Allah ya kawo na gari tace Ameen.

Cele da Kaka suka fito tace muje mu fara siyayyar tsaraba kafin muyi aikin hajji
mu tafi Nigeria ko,Kaka ya bita hannunta rike cikin na kaka suna tafiya tace Kaka
Allah kayi kumatu duk ramarka ji yanda ka Dan ciko,Kaka yace Madara wasa ce? Zaki
da maiko ba wasa ba Yar nan baki ga nayi kiba ba,ke kuwa har yanzu kumburin nan bai
barki ba Cele ko sai an Kara Miki jini ne? Cele tace Alla ya kiyaye inshallah zan
murmure ai akwai abinci me kyau, Shagon da suka shiga suna siyayya Cele tana ta
jidarwa Ummanta kaya da Yan uwanta sai gani suka yi masu kantin sun shigo sunce
komai ya musu su zaba an biya kudin,Cele tace waye haka ne? Kaka yace oho ke bari
na gwangwaje kaina nima cewar Kaka ya dinga jidar kaya Cele ma haka masu tsada
tunda sunji ance komai su zaba an biya sai da suka gama sannan aka shirya musu a
Leda suka tafi,Ahsan yana ta jin Dadi ya riga ya biya mu su,suna tafiya a hanya
sunyi nisa wani balaraben ya tare su a hanya ya Mika musu kudi da dan yawa yace
sadaka bayan Ahsan ne ya aiko shi ya kawo,Cele ta Kalli Kaka tace adduar mu fa ta
karbu a dakin Allah,lokacin kudinmu Yazo cewar Kaka,yace muje mu sha abin nan me
sanyi iskrim yake ko me,Cele tayi dariya tace Ice cream Kaka,yace kune Yara mu Kam
bakin mu ya gaji da miyar kuka tun muna Yara,suna zuwa wajen Ice cream din sai da
suka gama siya zasu biya kudi wani balaraben ya shigo yace ya biya musu su je,Cele
daga ji an biya tace Kaka ai kadan muka siya mu Kara,yace mu Kara zasu biya Allah
ne yake ciyar damu,suka Kara da yawa aka ce nan ma an biya,Cele tace anya kuwa babu
aljani a harkar nan,Ahsan yana bayan su basu sani ba suna juyowa ya juya baya ya
tafi,sun zaci kawai wani balaraben ne,amma Cele tace wlh kamar Ahsan wancan Dan
banga fuskarsa bane,Kaka yace ke wannan da gani ko a kasar nan me kudi ne Kalli ma
kalar jallabiyarsa Kalli takalminsa,Kai Kaka Ahsan dinma haka yake,Kaka ya sheke da
dariya yace Cele kina takari Zaki samu kalar wancen ko ta baya ka kalle shi kasan
ba karya, ke dai muje a bar zancen,Cele tace shike nan tunda baka yarda ba amma shi
Allah ba abinda ya gagare shi zai iya hadani ma da sarkin garin nan.

Salma ganin Auta kullum yana motsa jiki Exercise itama sai ta sa hijab tazo
tayi ta gudu a can karshen gidan inda Auta yake,Bai kulata bata kulashi kullum haka
suke yi da sassafe.
Bayan sati biyu yau Salma ta sha wanka cikin kana nan kaya ta tsula uban
kyau,jean dogo sai Riga me kyau yau ba school, tana zaune ta harde kafa tana kallo,
Mami ta fito tace kin fasa girkin ne? tace zanyi mana ai indai Ina gida ki Daina
girki Mami zan dinga yi miki dan Allah,Mami tace to ba damuwa Salma,ta mike ta
shiga kitchen ta shirya girki,zuwa yamma Wise ta shigo sai ga Auta ma anci gayu an
dawo daga Office,Salma bata San Office yaje ba ta Kalli Auta kawai tace sarkin Mata
Ina kaje mata Ina zaka mata,Auta ya Jita duk da a kasa kasa ta fada,yace na
tabbatar Baso ba shi kadai yake Shaye Shaye ba harda ke ya hankadeta ta fadi a kasa
, ya wuce bedroom,Salma ta fashe da kuka Dan ba karamin zafi taji ba, Wise tace
Auta mene haka kuma ko juyowa baiyi ba,Wise ta daga Salma tace bakya jin magana
Salma most you fight?,baki da gaskiya me kika fada masa naji kinyi magana kasa
kasa,dama naji Rabi ta fada min abinda kike ma Auta bafa sa'anki bane sai kace ba
wayayya ba,yaran yanzu ma da suka waye ai anci gaba,Salma tana goge hawaye tace
Baso na ni ya maidani wajen baso na,Auta ne ya fito yace
kutmar ......Baso....durun....Baso ya dinga durawa Baso ashar dake da Baso duk
kunci kutmar .....Auta ya haukace wa Salma yace Ina daga Miki kafa bakya gani wai
ni an fada Miki sonki nake yi ko dan baki San ta ya na kawo ki nan ba,wallahi baki
Isa kin kasheni ba,kinyi kadan bakin cikinki ya kamani ke din banza village
girl,Wise tace haba Auta mene ne haka,yace wannan da aurenta gwara yar Babydoll ta
wasan Yara yafi min,ko naje na auri teddy wallahi da naga dama sai na fatattaka
yarinyar a bed tana ganin sa'anta ne ni,Duk fadan da Auta yake a banza domin Salma
ba jinsa take ba fitowa yayi ba Riga ta tsura masa Ido ta shagalta da kallon
surarsa,Wise tace Kai Auta zan Kira Mami,Auta marin Salma yayi kadan yace daina
kallona Mannerless,kumatunta ta dafe ba zafi ma ya mareta amma ta dinga kuka tace
baza ka samu aikin gomnati ba a kasar nan, ko waya sai dai a siya maka Idan Ina nan
duk inda kaje nema sai naje na hana,ke kike tunanin aikin gomnati nake nema Wanda
ya dogara da gomnati shine a wahale,daga wajen aiki nake dan kiji na fada Miki
mugun nufinki ya biki,Salma tana Shure Shure tace baza a biyaka ko sisi ba zaka
gani aikin banza kake zuwa,Auta daki ya shige ya bar Salma tana kuka Wise tayi tayi
akan tayi shuru taki,gajiya Wise tayi tace ke kan uwarki nace yar iskar yarinya wlh
yanzu na tattakaki wa Zaki rainawa hankali Dan...Wise ta zundumo mata ashar, tace
ke Yan iska ne mufa na can ciki Idan ban ci uwarki ba shegiya nake wlh sai na Miki
dukan tsiya na rantse da Allah,Cinnaka ce ni ba ruwana dana gida bar ganin muna
mutunci akan Auta wallahi duk sai na tattaro su Miracle mu yagalgalaki shashasha
wacce bata San me take ba,yar kauye Kya zo nan ki mana hauka,Salma tayi mukus Wise
tace wlh kina magana sai na kwada miki Mari duk nan da kike gani lafiya muka samu
mun fiki hauka da kwaya,bariki Zaki nuna mana keee lallai tab,kyaleki yayi shi yasa
kike iskanci,Wise ta fisge wayar Salma tace bari na Kira Bason a fada masa shi ya
dauki mataki baza mu lamunci wannan ba,ke ko kunyar mahaifiyarsa bakya ji,Kara fa
take Miki tunaninki bata jin haushi ne? Kin san yanda take son yayanta kuwa tana
kula dasu mussamman Auta,to ba a nan gidan ba wannan iskancin tasss zamu sauke Miki
shi,Duban duniya Wise ta rasa sunan Baso tace me kika sa masa? Salma jiki ya dauki
rawa tace Dan Allah karki fada masa wallahi zuwa zaiyi ya dakeni,ohhh nan Kuma an
kyaleki shine kike baje mana iskanci fada min sunan ko na karyaki,tace My love,Wise
ta bude baki tace da auren naki,ai Baso yace zai sakeni na koma wajensa muyi
aure,Wise takaicin Auta ya kamata tace Shima Auta ko shashasha me zaiyi da wacce ba
shi take so ba,ai gwara na gayawa Auta kawai ya nemo wata ya Kara aure,Salma da
sauri tace better wooo ahhh a fada masa, Wise Baso ta Kira bugu Daya ya daga ya
fara auno zagi yace ba nace ki daina kirana ba wai da aurenki kike kirana,Wise tace
matar Babansa ce,Yace ahhh chansa ma chansa chansa dai,to ya kike ya akayi ne ko
baki gane bane,Wise tace dare dare Oga yace ah Wallahi Dare sai barawo, wannan ai
tamu ce to Dare Allah wallahi ashe kin iya gaisuwar mu,Wise tace Sa'a dai
wallahi,Baso yace Ina gaida ki,na karba master,tace dama Salma ce yace ae,tunda aka
kawota kaga dai tafi wata guda to wallahi tunda tazo ta buwayi mijinta gaba daya ci
masa mutunci takeyi ba abinda bata fada masa, Baso yace bani ita Dan burar....aka
mikawa Salma waya,jiki na rawa ta karba tace hello sai da Baso ya mata ashar tafi
goma,yace abinda nace kiyi kenan? zanzo garin gobe Dan uwarki,wayyo na shiga uku
tace ta kashe wayar,tace Dan Allah Aunty kiyi hakuri ki bashi hakuri, Wlh na Daina,
Wise tace kije ki bawa Mijinki hakuri na fada Miki karamar yar iska,tsabar taurin
Kai Salma bata je ta bada hakurin ba haka Wise ta wuce,Mami tana jinsu taki fitowa
tace gwara ma Bason yazo a huta ta hana min Auta sakat.

Baso ranar motar dare ya bi,da sassafe ka rantse a garin ya kwana sai
gashi,Auta yayi Shirin school itama ta fito Sumi Sumi sai ga Baso yayi Sallama Mami
tana ji taki fitowa,Baso yana zuwa sallama yayi yace kuyi hakuri tana Ina,Salma ta
saki ihu,Baso ya zaro belt din wandonsa ta koma bayan Auta Baso ya bita suka dinga
zaga Auta, tana wayyo ka ceceni na shiga uku bazan Kara ba na tuba Dan Allah kayi
hakuri ka yafe min iskanci nane ya jawo min,Auta kuwa Baso ya rikewa hannu yace
kyaleta,Baso zai fisge yace Karka daketa,yace abinda nace tayi kenan,ke ni dake
munyi Hannun riga,ba abinda na gaza yiwa yarinyar nan sabo da na fita hakkinta gata
nan sabo da ita na hakura da sana'a muka siyar da gadon mu na siya mana Dan
gida,Babu Wanda na bari yake zuwa zance wajenta sabo da kar ma a samu wani ya
lalata ta,Ina so ta auri Miji na gari, ni ban cancanta na aureta ba,ban cancanta na
aureta ba Ina ganin kamar na cuceta ne ma tunda ni nasan bana gari bane,shi yasa
bana daga mata kafa Idan tace tana so na ni harga Allah a yar uwa na dauketa ba
wacce zan aura ba sabo da ni ban cancanci Salma ba tana da hankali kawai tasa
banzan tunani ne a ranta,Salma kiji da kyau ni bazan aureki ba ko kin kashe
aurenki, bazan fada Miki ya mukayi da Auta ba amma Idan lokaci yayi zan fada
miki,Idan Zaki zauna kibi Mijinki ki zauna ki yiwa kanki gata Allah yaga niyyata
kuma ki sani nayi aure ma ni tuni sati biyu kenan amarcina nake ci,ya juya ya fice
abinsa ko Sallama ba Wanda yayiwa.

Salma a wajen ta sulale a kasa tayi zaman Yan bori tare da dafe Kai,Auta yace
tashi mu tafi school,baza'a je ba wayyo Allah na shiga uku na lalace
Baso...Baso...Basooooo.....Auta dariya ta kwace masa ya dinga sheka dariya,tace
Mugu azzalumi bazan taba sonka ba duk Kaine ka jefa ni a wannan Halin,Wise ce ta
shigo fuska a murtuke tace Zaki tashi ki tafi school din ko sai nayi fatali
dake,tashi tayi tana kuka wayyo Baso tana Jan Jakarta a kasa kiiiii wayyo
Baso...wayyo...wayyo zuciyata zata fashe,Auta yace yar banzar zuciyar da zata fashe
ma kowa ya huta jarababbiya,bata kulashi ba a haka ta shiga mota tace motar ma baza
a rufe ba ta barta a bude,Auta ya fito ya zaga ya rufe ya shiga yaja mota har
sukaje tana kuka tace wallahi bazan ji me Malamin zai ce ba bazan ji ba.

Ta fito tayi part dinsu idonta jajir ta zauna a class tayi zuru da Ido,Malami
ne ya shigo Idan yayi magana aka amsa masa da yes sai aji Salma tace No Idan abin
ace no sir ne sai tace yes wai ita bata ganewa bata ji ma,Malamin tambaya yayi a
class aka daga hannu ciki harda Salma yana gama tambayar ta amsa tace is Baso,get
out,ya koreta waje ta mike tace thank you very much sir ta fice,aka bita da
kallo,har ta fice ta Bude kofa yace sorry sir I'm looking for Baso,are you mad who
is Baso in this class akace babu,shi bai San ma suna bane,yace young lady what is
Baso? Salma tace Baso Is Baso the most Handsome gentle man in the world,and
also ...kafin ta karasa Malamin ya rufe kofarsa ma, fita tayi ta tafi can kusa da
bangaren su Auta ta samu waje ta zauna tayi tagumi,Auta yana zaune ta jikin window
yana kallonta,abu kadan zai juyo ya kalleta,kallon wajen window din tayi karaf suka
hada Ido a hankali ya Kalli inda lecturer yake,taci gaba da kallonsa ita,sake
juyowa yayi yaga tana kallonsa da sauri ta dauke Kai,shi yaci gaba da kallonta ta
juyo kafin ta Ganshi ya dauke Kansa,ta tsura masa Ido Shima kafin ya juyo ta dauke
Kai.

Auta yana aji ya Lula tunani har aka gama musu lecture Shima ya fito tana
zaune taga sun fito yana tafiya yana kallonta ta dauke kanta karma su hada Ido,yana
dauke Kai ta juyo taci gaba da kallonsa yana tafiya,wata macece glory tazo da gudu
ta rungume Auta juyowa yayi yana balbale Glory da masifa yace Ina da mata na fada
Miki ki faina min haka,zuwa tayi zata sake rungume shi ya zuba mata Mari ta dafe
kumatu yaja tsaki ya juya yana masifa a ransa yace zata ja min wannan masifaffiyar
yarinyar ta dameni ,Salma tana kallo baki ta turo gaba tace Ina za a hada wannan da
Baso ai gwara Baso na mata ba wacce zata taba shi ta ja tsaki tace ballagajin
Namiji me za ayi da irin wannan duk inda yake sai mata wlh bazai shafa min kanjamau
ba,tashi tayi tana fushi ta fice daga Makarantar, Auta ya dakko motarsa ya biyota
yana mata horn yace yar iska gardiyar banza sai wahalar dani take,aure Sam ba Dadi
a ciki dama sai da Yaya Nawwar ya fada min ai gashi nan, da a baya Ina nasan wani
tunani a rayuwa,na taba zaton akwai abinda zai iya hanani bacci a duniya,har na
zauna Ina tunani sai wannan banzar, horn din duniya taki kulashi Idan ta koma Kuma
ta fadawa Mami ayi masa fada.

Fitowa yayi da niyyar mammaketa ya fito kenan wani me machine ya taho a dari ya
takewa Auta kafa faduwa yayi ya rike kafar yana Kara da ihu,mutane suka taho Salma
juyowa tayi ta Ganshi a kasa yana ihu ta Riga kowa tsallakowa tana cewa wayyo Sannu
ta rike Auta tace kaga halinka ko sai fitina me ya kaika tsallakowa wlh baka jin
magana yanzu gashi ka jawo an take ka,Auta yana murkususu yana rike da kafa cikin
masifa yace ba ke kika jawo ba sai naci ubanki,Sorry ai ban San machine zai takaka
ba ta furta, Yan school ne suka dauki Auta,Me machine yana ta bada hakuri Salma
tace Kai Dalla yi mana shuru aikin banza sai ku dinga sharara uban gudu gidan wa
zaka je haka ko sama zaka tashi ko matarka ce zata haihu ai sai haka ta ja tsaki ta
shiga mota aka tafi da ita asibitin wani Dan ajinsu ne ya ja motar.

Mami ta Kira ta fada musu kafin kace an cika Private hospital kamar wani Dan
Gold,Mami ta tambaya me ya kaishi tsallaka titi,Salma tayi Miki Miki a hankali tace
rigima fa irin tasa,fitinar tsiya baya ji,kowa dake wajen sai da Salma ta bashi
dariya kamar itace Yayar Auta,Auta yace wlh itace gata nan ya kwashe zance ya
fadawa Mami,Mami tace Wise Kira min Baso aka Kira Baso,Salma duk ta tsure,Mami da
kanta ta fita sukayi magana da Baso yace ku sa masu gadi su huta ta dinga Bude gate
tana rufewa sannan ta kula da Auta har ya warke abinci da komai nasa ita zata yi
sannan ku kaita gadin gate,Mami ta dinga dariyar muguntar Baso,ta mikawa Salma waya
yace kina ji na? Tace ae,yace gobe zanzo Zaki ci ubanki,Salma sai kuka Baso yace
zaizo, a ranar aka yiwa Auta aiki wasu kasusuwansa na kafa sun goce kafar har ta
kumbura sumtum.
Washe gari da wuri sai ga Baso yayi kyan gani yanzu da gani ya samu canji,ya
samu Salma tuni ta fara kuka tana bashi hakuri tace ko mene zanyi indai zaka
hakura,Yace yanzu kullum da asuba gate Zaki tafi ki dinga tura kofa kina rufewa ga
duk Wanda zai fita a gidan nan,Sannan abincin Auta duk kece Zaki yi,sannan ki kula
da shi har ya warke,Salma tace haba Yaya Baso yace ke kinci....zanyi zanyi wlh,
tsaki ya ja yace na sa a fada min Idan baki ba zan sani karki bari na bar abinda
nake na dawo gidan nan sabo da ke wallahi baza kiji Dadi ba ya juya ya fice ko
Sallama yayi tafiyarsa mota ya bi.

Mami taji komai tana wajen,tace to gamu duk shedun Baso ne Idan kika ki yi zamu
fada masa,Baffa ma da Papa da suka ji suka dinga dariya gaskiya Baso ya iya
punishment ai gwara haka ko ta yi hankali,ba Wanda ya goyawa Salma baya Kuma kowa
ya fita harkarta kamar yanda Baso yace musu, ba Wanda ke kulata a gidan yanzu.
Washe gari aka sallami Auta an bashi sandunan karfen ya rike suka dawo gida gaba
daya har Salma,tana fitowa Mami zata dauki jakar Auta,Baffa yace kyale Salma zata
dauka,takaici ya kama Salma amma haka ta Bude mota ta dakko tana kunci,Baffa yace
muje Honey Salma zata raka shi ciki ya janye Mami,Mami bata so a zakunci danta amma
ta hakura suka tafi aka bar Salma da Auta,yatsa tasa ta taba shi wai muje tana
turo baki,yana tafiya da sanda tana binshi a baya a hankali har bedroom dinsa rike
shi tayi ya zauna a gefen bed ya kalleta yace abinci zanci na sha magani,me? ta
tambaya, da fada yace abinci nace zanci na sha magani duk ba a dalilinki na shiga
wannan Halin ba,ficewa tayi taje kitchen ta samu anyi girki ta zubo komai a tire ta
shugo tare da ajiye masa a saman bed ta juya tayi ficewarta tana cika tana
batsewa,Auta yayi murmushi kawai,yaci abincinsa ya sha magani ya kwanta,har ta
zauna Wise ta shugo tace baki ji horn bane a gate kije ki budewa mutane gate,Salma
ta tashi ta tafi tana hawaye ta hau tura gate tana fushi,Nawwar ne ya shigo ta rufe
gate, duk babu masu gadi an basu hutu,Nawwar ya kalleta tace Ina kwana Yaya ya amsa
da fara'a Shima yasan komai ya wuce ciki abinsa.
Wani horn aka sake yi tazo ta bude tana faman yarfe hannu zafi wai hannunta Mami
da Baffa ne zasu fita ta dauke Kai gefe daya,Baffa glass ya sauke ya mata horn taki
juyowa yace hey gate woman juyowa tayi ta danyi murmushin gefen baki,suna fita ta
tura gate ta rufe ta koma kujerar masu gadi tare da zama.

Kitchen ta Koma tana girkin Auta tana zuwa bakin gate ko za a shigo sai faman
zirga zirga take daga part din Mami zuwa Gate,tana sani ta zazzagawa Auta yaji da
yawa a cikin abincin har ta gama ta hada komai a tire ta dauka ta nufi dakinsa yana
kwance yana bacci tace Malam tashi ka jefa ni a masifa kazo kana wani bacci,Ido ya
bude a hankali ya kalleta kawai ya ja tsaki yayi murmushi,ya kalleta again yace zan
tashi zaune ya Miko mata hannu tazo ba musu ta taimaka ya tashi zaune tana fushi,
yace kafar tana kaikayi a min massage kadan,kamar ta daki Auta zama tayi a gefen
bed din,ya dora kafarsa a saman cinyarta,ta kalle shi da sauri ta turo baki ta kama
kafar Auta me kyau ta fara masa Massage a hankali har da lumshe Idonsa, tana Dan yi
yace ya Isa haka na gode,mikewa tayi yace a wanke min kaya ayi min guga sannan azo
a taje min gashi,ni na Saka tara gashin wai ta juya ta koma kitchen ta ebo abincin
itama ta tafi baki gate da shi tana ci a can tana turawa masu shige da fice
gate,Sabreen ce tazo zata fita da motarta ta sauke glass tace me gadi a bude gate
fast please sauri nake,Salma ta mike tana doka kafafu ta tura gate,Sabreen ta fice
ta Maida ta rufe ta koma taci gaba da cin abincinta,tana gama ci ta koma ciki ta
gyarawa Auta dakinsa ya shiga wanka lokacin,Fitowa yayi daure da towel rike da
sandunansa yana dogarawa da kyar,ta wuce toilet din ta wanke Kal ta fito fuuu,ta
dauki Cumb tace zauna Malam,Auta yace bai bushe ba, ya Mika mata karamin towel yace
ki tsane min na gaji,tana hararsa ta karba ta dora a gashinsa tana tsane masa
gashin har ta gama ranta a bace,ta dakko handrier ta fara busar masa da gashi har
ya bushe ta dakko man gashinsa ta shafa masa kamar ta dake shi haka take ji, ta
fara taje masa gashi yace da zafi fa irin wannan cisga haka,ya saki Kara tsayawa
tayi tana kallonsa cikin kunci sannan taci gaba da tajewa a hankali ta gama tsaf ta
dakko man lebensa na maza ta shafa masa tace oya yi haka ta hade lips dinta,Auta
yayi yanda tace,ta gasa masa harara tace fitinanne ta doke shi kadan a gadon baya
wani tasss tace ladan aikina.

Wanka tayi a gurguje ta shirya cikin Atamfa Riga da skert maroon ta koma jikin
gate da botikan wanki da kayan Auta ance Kuma baza ta wanke a washing machine ba
tana zaune tana cin uban wanki kayan da yawa dan ma ba dirty,Mami da Baffa ne suka
dawo ta mike ta Bude musu gate ta koma taci gaba da wankinta,Mami tace Allah yayiwa
Baso Albarka ya kawo mana maganinta yar banza irinsu sai da wahala suke ganewa.
Tana ta wanki ta daga
boxers din Auta tana bata rai tace bari Muji ta shinshina ta sake cewa bari Muji
saitin wajen Abar inda take zama ta shinshina tace Allah ya taimakeka suna
kamshi,da gani wannan tasa karama ce ko ta Baso baza ta Kai ba,yo sau nawa Ina
ganin ta Baso a wando katuwa tafi karfina ma ta Baso,gashinta ta Sosa tayi dariya
tace Allah ya shirya ni la'ilahaillallahu ai na Kalli ta Baso a wando na more bai
sani ba.
Kafin ta gama Mami ta fito ta fito tace gobe da sassafe ake bawa flowers ruwa
da garden ki tabbatar kinyi,Salma kamar zata yi kuka haka tace to.
Tana gama wanki ta shanya ta koma bedroom din Auta tace na gama maka Malam? yace
yes you can go yana kunshe dariyarsa, tace yanzu da yajin nan ka cinye abincin nan?
Yace ae mana au yayi yaji dama? Ido ta zaro tace tab wani takaici ya kamata shi bai
ma San da yaji ba,Auta kuwa da kyar ya iya ci Kuma yana sani ya nuna mata ba yaji
sabo da yasan dan ta bata masa rai tayi to ya nuna Sam baiji yajin bama. daure
fuska tayi ta fice.
Tana gama aikin nata tayi Shirin bacci ta fada saman bed sai bacci a gajiye.

Umma ce taga kayan Abinci ana ta sauke mata mota guda wai inji Miracle,murna ta
ishi Umma, Omaira tazo tace na Umma ne ita kadai Wanda basa son mata ai Bai kamata
suci kayan mata ba ta sa aka shigewa da Umma kayan Abinci kaf dakinta,sai sutura
gasu nan iri iri wai Umma ta Dinka suma su Omaira da nasu,ga kudin cefane.sai murna
suke har su Bilkisu wahala ta Kare,Abba da Uwa sai zare Ido suke sun rasa inda zasu
sa kansu, Washe gari Nawwar ya turo abokinsa Khaleel ya dauki Umma zuwa cikin wani
katafaren gida na gaske yayi kyau matuka a unguwa me kyau Umma taga komai an zuba
furniture da komai na more rayuwa tace gidan waye wannan kuma? Khaleel yace naki ne
inji Nawwar ki dawo ciki ki zauna takardun gidan ya Mika mata,Umma harda kukan
farin ciki da ta tuna irin wahalar data sha a rayuwa da haihuwa a gidan Abban su
Omaira,Khaleel yace ai ba kuka zakiyi ba Umma sanda kuka ga dama ku tare,Umma tace
wa? Dannan ai nazo kenan tace na dai yi waya yaran su kwaso kaya suzo nikam ban
komawa cikin ukuba,Khaleel yayi dariya yace to Umma fito ki ga motarki, ta fito
suka zaga ta baya taga mota lafiyayya ta kirki me kyau arsh,ta shafa motar tace
Allah yayi masa Albarka tana goge hawayen murna tace mutumin kirki Zaki dauka
driver ya dinga tuka ki,Umma zakwkura ce tace na koya dai ai Koya zanyi Dan nan da
lafiyata da komai,yace me aikin gida fa? Tace sai na aurar da su Omaira kaf sai a
daukar min me aiki,yace to shike nan yana gamawa ya tafi,Umma kin komawa tayi shuru
Uwa suka ga bata dawo ba ga Yara su Bilkisu sun dakko kurkura suna ta kwashe kayan
sawa Dana abinci sauran tarkacen kayan dakin Umma kuwa Omaira ta fito tasa kafa
tayi ball da tukunyarsu ta girki ta daki wani bahon wankan su tace Dan ubanku ku
lalace tace Uwa ga kwance ne Kya dinga yiwa danki girki tunda bakwa son mata mu
Allah ya mana tashi,Ku tashi ku tafi gidan uban wa ai nan ne gidan ubanku dole ku
zauna ita uwarku duk inda zata taje to taje cewar Abba yana bakin ciki yaji Umma ta
samu gida hadadden ga Alheri daban daban,Omaira taje gaban Uwa ta buga skert dinta
da hannaye biyu tace a kada Miki buje a haka Zaki kare ta juya tayi fatali da wani
tire dinsu ta bar gidan,Abba yana kallo wato shi baza su iya masa rashin mutunci ba
sai uwarsa, Su Rahma suka tafi su tuni sunbi motar kaya,Omaira kuwa ba rawar da
bata yi ba a gaban su Abba harda galala da kafafu ta fice,sai kallon gidansu suke
suna Murna,Aunty Rabi taci sunanta Miracle wallahi cewar Omaira, su Bilkisu a sabon
gida suka yini suna ta kallon motar Umma.

Mairo zuwa yanzu a Hannun Mahmud ta jigata duk kuwa da abinci ta rame tayi duhu
Dan man da take shafawa baya bari taje ko kofar gida ya kare tayi uwar
Rama,yarinyarta kuwa tayi bulbul da ita,kullum Mairo a kuka take gashi ba dare ba
rana sex yake da ita yana jin dadinsa kamar me,Mairo Addua ta koma Allah ya kubutar
da ita ta huta,yau yana dawowa ko hutawa baiyi ba ya fara tube kayansa,Mairo hawaye
ya zubo mata ko a jikinsa ya fara shafata Babu nutsuwa gagagaga ya shigeta,Mairo
azaba tasa ta jawo kwalabarta data fasa ta boye a kasan gado tace sa masa a wuya
tace sake ni Dan babarka suka fara kokawa zai kwace kwalabar Mairo ta Yanke shi da
ita a Kansa,balarabe yaga jini ya saki Kara,Mairo ta fara Aljanun karya kamar gaske
ta hau Aljanu ta barbaza gashinta tana ihu da hauka tana fari da Ido tana kafkafkaf
kamar me fyarfyadiya tana gurnani,tsorata Mahmud yayi gashi da tsoron mutuwa Nan
take ya saki Mairo duk da haka Sai da ta kafta masa yanka a hannu da kwalaba ya
rike hannunsa yana Kara, ta dauki yarta ta fice da gudu Allah yasa yana sauri zaiyi
sex bai ko rufe kofar ba,Mairo ta fito tana falfala gudu kamar za a kamata tana
gudu tana kwarara ihu a gari ko wanne takari yaga Mairo sai ya kwashe da gudu Shima
ya Kara gaba,tana gudu Cele tana siyayya taga mutane radada ga Mairo tana ihu fasa
siyayyar tayi ta fito ta kwashe da gudu,Kaka Allah sarki ya dawo daga masallaci da
sallayarsa yaga takari yuuuu suna uban gudu Shima yabi sahu sai ga Kaka cankal
cankal da kafafu sirara, Yazo ya wuce su Cele,Cele ta tsaya cak tace Yasin bani da
amfani tunda kaka ya fini gudu,Kaka kamar guguwa haka, taci gaba da gudu har cikin
gida tace wlh sai mun bar garin nan wannan masifa da me tayi kama kullum mutum a
gudu,Mairo kuwa sai da ta zo gaban askarawa ta zube a kasa tace da larabci Dan
Allah ku kamani ku kaini Nigeria,dariya suka hau yi mata suka ce yau ba ranar kame
bace ba a Basu umarni ba,tace Dan Allah ku taimaka wani ya boyeni ana baku damar
kame ku fito Dani,suka ki yarda sai gidan Sadiya ta tafi tace wlh ko a kafa sai na
tafi Nigeria,da kyar Sadiya ta lallaba ta tace ta bari tukun ayi aikin hajji sai ta
tafi Mairo duk ta zauce, a zabure take ta cakumi Sadiya tace Allah ya Isa ke da
uwarki tsinannu Kun jefa ni a masifa,kin san haka larabawan suke kika zugani nayi
aure,Sadiya tace ahayye muka dai taimake ki,ke da kika gudu kika bar Iyayenki marar
tarbiyya kinzo da cikin shege an taimakeki kina mana iskancin banza, Kuma larabawan
an fada Miki kowa haka yake da sex da yawa ko a bakar fata ana samun irinsu Wanda
basa gajiya sai kiga laifina wallahi sai na koreki Nima nan aure nayi gidan mijina
ne kafin ya sakeni Ina caskar kudi zan Kara gaba,Mairo tace Allah ya hadaki da irin
Mahmud suka yi kaca kaca daga baya suka shirya dai.

Gwaggo ta warke fes sai dai yanzu tana dingisawa baza ta taba komawa dai dai
ba,Dagaci an murmure Rabi tana masa aike akai Akai gashi yana ta kasuwarsa yanzu
Jira suke ta haihu suje kafin bikin Gaji,Gaji ta samu Miji a cikin Kano yana da
mata da yaransa uku lecturer dinsu ne a da,bikinta saura wata uku kafin lokacin
suna sa rai Rabi ta haihu suna ta Shiri, yaran Dagaci mazan suna ta karatunsa
suma,Gwaggo kuwa an nutsu lokaci kadan sai ta sa an Kira mata Rabi a waya sunyi
hira tace Idan ta haihu zasu je.
Rabi ta basu kabarin anga iyayenta ta fada musu komai tace zasu zo tare da su har
gida,Dagaci sai yadawa yake a gari Rabi anga iyayenta,ance wacce Rabin? Rabi 'yata
dana rike yar tsuntuwa iyayenta sun bayyana Alhmdllh zasu zo ma.
Seraline kuwa ta dauke uwarta Inna ta Maida ta gidanta bangarenta daban sabo da
ita kadai ta rage mata, Inna ana can itama.

Gidan su Cele wasu dakunan da suke Empty sai gani tayi an kawo Yan daudu su
wajen takwas gasu da Jallabiya ta maza, can babu zani baza a barsu a garin ba sai
dai sunyi bleaching kwalliya suke irin ta mata duk gasu nan a Makkah Yan daudu
shekara da shekaru sai su tafi can da sunan neman kudi suna daudu a can suna luwadi
sun cika gari suna ta batawa mutane suna,wasu ma sunfi shekara ashirin a can.
Cele tace ya zama dole na bar gidan nan wallahi wannan zama a wannan gidan
bala'in zunubi sai ya shafeka,wannan wacce masifa ce haka,dole a raina mu wlh dole
a daina ganin Takari da mutunci,wasu ne suke bata wasu akewa takari kudin goro amma
akwai na gari, Driver ne yayi Sallama da Cele ta fito ta ganshi da kantamemiyar
mota ya juyata yanda baza ta Kalli gaban glass ba,Ahsan yana ciki yana
kallonta,suka gaisa tace Kaine ka siyo min botikin Awara? Sannan kana ta min Aiken
kudi? Hammad yayi murmushi yace ae nine,a gaskiya na ganki Ina sonki,Cele ta kalle
shi tsaf tace kayi hakuri ni zuciyata ta Saba da ganin me haske balarabe nake so ga
Wanda yake jajir kullum idona Idan Ina kallonsa zasu Kara haske,Hammad yayi
murmushi yace kiyi hakuri ki bani dama,Cele tace bafa zan soka ba ni Karka takura
min wani nake so ni,Hammad yace larabawan nan basu da kirki,Cele tace Allah ya kona
me karya Karka harzuka ni,ko Ina akwai na gari akwai na banza,Wanda nake so na gari
ne,Hammad yace kiyi hakuri naga har kin harzuka,please Idan ba damuwa zan canja
miki gidan zama,Cele ta kalle shi tace bada ni ba ka hada Kai da wasu larabawan a
siyar dani yanda suka yiwa kaka,Yace haba dai Ina muamula da larabawa amma na kirki
tace Kai ka kiyayeni munga Abila habee ma karewar tuggu,mu fa a tafin hannu mu kuke
muna da tarihin garin nan abinda suka aikatawa masu Imani nasan akwai burbushin su
Abu jahal har yanzu ba ruwana a Africa ma akwai nasu,ka kyaleni na bar garin nan
lafiya ana aikin hajji zan tafi Idan na sauke farali,driver Hammad yace ni dai Ina
rokonki Idan kina so ma zan hadaki da Yan sanda su ai baza su cuceki ba,Cele tace
amma ba mutun daya ba a taho da bataliya guda ayi min kwambo da su sannan na
je,yace to na gode ya juya ya mata Sallama,Cele tace jibe shi wani guntu da shi Dan
banza suffa kamar gajeren wandon Kaka ta juya ciki,yana komawa mota ya fadawa Ahsan
yanda sukayi yayi dariya yace ai Yan Makkah suna Shan gori a wajen baki sabo da
Annabin Rahma yayi Hijira sun Kori Dan uwansu.

Washe gari motocin Yan Sanda sun Kai hudu ga mota Ahsan ya bada suka zo kofar
gidan su Cele ba Ahsan a wannan karon,Yan gidan suna ta murna anzo kama Cele wai ta
tsokani wani balaraben za ayi maganinta,sai suka ga ta hado kayanta ta fito tsakar
gida tace na gaji da kwasar zunubi kullum Ina gidan fasikai,Boobs dinta tallafe
tace abuna ya huta da kawo hari yanzu zai Kara bulbul,shegu inshallah sai an kamaku
Daya bayan daya sai kunyi bursuna a kasar nan,suna jinta tana masifa tace Allah
yasa na hadu da wata a hanya ta min magana ko ta nuna ta sannu wallahi sai na mata
daga daga,in ance a fita filin badar Kun kasa sai madugo matsiyatan banza baza Kuga
Annabi ba ta fice ta barsu,tana fita suka ce Alhmdllh haba jaraba ta tafi yau zamu
huta.
Kaka aka biya ya fito da kayansa Shima zai shiga gefen Cele yayi Bismillah yace
Ubangiji ka rabu da sharrin Yan uwan kafiran zamanin baya ya shiga mota suka
tafi,Cele tace kaka muyi alkunutu tun a mota suka fara karanta alkunut ita da kaka
har aka kaisu dai wani gida a unguwar takari ne amma gidane dogo a hawa na biyu
Cele take ita da Kaka,gidane hadadde na glass da Glass gidan glass takari suke
Kiran gidan,2bedroom and Palo sai kitchen kowanne daki da toilet komai sabo ne a
ciki me kyau Palo yasha kujeru da center carpet,Hammad yace Alhmdllh kuyi zamanku a
nan Kuma ku daina wata sana'a zan dauki nauyinku,Cele tace Masha Allah,Allah yasa
na soka a haka,nidai ba ruwana Idan ban so ka ba Karka kace na yaudareka ko na
cuceka naci kudinka,bani na Saka ba ato,Kaka yace kwarai kuwa,Hammad yace sabo da
Allah nayi suka masa godiya.
Washe Gari Ahsan shopping yayi na suturu masu tsada da kyau harda agogo Rolex ya
bawa Hammad yace gashi ka kaiwa Cele a matsayin Kaine,Hammad ya tafi gidan su Cele
suna ta kallonn film da Kaka,Kaka ga lemo a gabansa yana korawa yace Ina goge
duniya Alqur'an bana son barin garin nan,kinji Ko ciwon Kai banyi ba har yanzu,Cele
tace to komai me kyau ake ci ba cuta,Kaka yace da a Nigeria ne da yanzu na shanye
paracetamol yafi carton guda,maganin ma baya aiki duk kamfanunuwan mu sun gurbata
maganin basa aiki Idan cuta ta kamaka ayi ta gabza maka kwaya da Allurai basa
aiki,komai namu Babu me kyau,asibiti ma abinda aka ga dama akeyi,sai ayi ta shirme
ga inda ya dace a gyara baza ayi ba Kai muna Shan wahala a Nigeria kawai rayuwa
muke,muma da halinmu muyi ta sabon Allah ana jika kasa da jinin bayin Allah Wanda
jinin mutum Daya mumuni ya Isa ya haifar da masifa a kasa yau mutane million nawa
aka kashe,a kama wasu a gana musu azaba,a kama wasu masu aure mata a auri matan
wasu aure kan aure su haihu da wasu,cin Amana,yaron me gida ya kashe me gidansa,a
danne hakkin marayu,zinace zinace,luwadi ga lasbiyalizim wai yan Lesbian inji Kaka
alkalai zalunci kowa zalunci,masu siyar da kayan masarufi zalunci awo ma baza a
baka dai dai ba,Yan kasuwa su boye kaya su tashi abinsu kullum sai an Kara kudin
kaya,daga an fitar da doka kafin ta fara aiki mutanen kasar sun karawa kayan Abinci
tsada, awannan zunubin da zalunci Ina zamu kaishi,Cele tace kyale su Kaka Allah
zaiyi hukunci ga shugabanni sabo da suna da ikon su sa baki a gyara baza su ce
komai ba su suna da kudinsu ba abinda ya dame su komai tsadar Abu zasu iya siya ba
ruwansu,mutane Yan kadan sun jefa milliyoyin mutane a mafisa.
Hammad ne ya shigo yayi knocking Cele ta Bude masa ta gaida shi ya amsa yace
gashi ya Mika mata,tace Kuma ma dai? gaskiya kana kashe mana kudi mun gode fatan
dai nan gaba Idan banji sonka ba baza aji haushina ba? yace ba damuwa tace to na
gode Allah ya Kara maka so na ya links shi sai dari indai hakane ni kuwa na sha
kyauta,dariya Hammad yayi yace kefa baza kice Allah ya sa Miki so na ba,tace wayyo
bana mararin samunka yayi dariya ya juya yace na tafi tunda babu Kara abin,tace yo
ai gaskiya na fada.

Salma tana ta aikinta kullum bata hutawa,Mami ce ta shigo kitchen ta iske ta


tana girki tace sannu Mami,Mami tace yawwa kawai ta shareta,kamar tayi kuka tunda
Auta ya fara ciwo basa zuwa school dukkansu,jinyar Auta take fama.
Washe gari da sassafe ta tashi ta tafi barruwan flowers tana sanye da Doguwar
Riga yar fitted me siririn hannu dark blue me layin layin fari tana aikinta Auta
yana zaune a garden din yana latsa waya yana kallonta tana rike tiyo tana fesawa
flowers ruwa tana bi layi layi ta bata rai kamar zata yi kuka,ta Kalli Auta ya dago
ya kalleta ta dauke kanta yaci gaba da kallonta ta sake kallonsa ta gasa masa
harara,tana gamawa ta wuce gate ta budewa Baffa zai fita ta yafa Dan karamin
mayafinta,tana rufewa na shugo da motata ta Bude min gate ta kalleni na kalleta
nace Masha Allah gaskiya Allah yayi halitta itama,Ina fitowa ta karaso da gudu tace
Aunty Ina kwana,nace lafiya Alhmdllh nayi wucewata,Salma ta tsaya tace kowa ya
tsaneni ta fashe da kuka ta koma kujerar me gadi ta zauna,dakin Auta ta shiga yace
ki kaini Palo,ta rikeshi tana dafa bayansa yana dogarawa da sandunansa suka fito
Palo,ta karbi sandunan ta jingine gefe,Mami tana kallo tace Auta bai karya ba,Salma
ta fada kitchen da gudu ta fara girki,tana jin Karar mota ta fito da gudu ta fice
ta bude gate aka fita ta rufe ta dawo kitchen da gudu ta iske Auta yana kwance a
cinyar Mami sai shagwaba yake,Ina wajen Wise sai daga baya na shigo bangaren Mami
na samu Salma ta fito daga kitchen da tire ta jerawa Auta komai a dining tazo tace
ka taso,Mami tace jeka ka karya, tace ke a baki Zaki bashi sometimes baya ci da
Kansa,Salma kamar ta fashe tace to ta koma dining tayi serving nasa ta hada masa
tea tace Bude bakin ko Shima sai an bude maka? yace ae,Hannu tasa a kumatun Auta ta
matse masa baki ya saki Kara tace to ka bude ance,ya Bude kadan tana bashi a
baki,yana ci yace nifa Idan Ina cin abinci ana shafa min gashi fa inji Auta,Salma
tace nidai mutuwa zanyi kowa ya huta kawai ta saci kallon Mami taga tana kallonsa
hannunta ta sa a cikin gashinsa tace ko kunyar Iyaye Babu a gabansu za ayi wannan
aikin ni wlh Ina da kunya ba a nan na taso ba, Auta yace ko a Kira Baso ne? tayi
shuru taci gaba da bashi a baki tana shafa masa gashi,Mami ce tace dani Rabi Idan
cikin ya cika watan haihuwa ki dawo nan sabo da gudun matsala,nace ae haka yace me
gidan can Shima nan zamu dawo,Mami tayi murmushi tace so kike ta rainaki ko kina
tsokanarta kema.

Auta yana koshi yace na koshi a goge min bakina,Salma tasa tissue ta goge
masa,yace zan kwanta a kaini kan gadona,harara ta watsa masa tace tashi ta rike shi
har da yin tangal tangal zai fadi, tayi sauri ta ruko kafadunsa tare da Mika masa
sandunansa suka tafi.

Masu Audio kar a juya littafi Babu izinina na siyar da shi,

Masu sharhi Ina godiya aci gaba Dan Allah

AsmaBaffa
08061929616🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA

BOOK 2

61-65

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya
mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce,
kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan
kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da
surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿
🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da
matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai
dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki
yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane
irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba
su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta
humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza
da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in
abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu
shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano
amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna
bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai
kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi
kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari
DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
*08089965176*
*07084653262*

Page naki ne
MOM KHALISAT

Auta bai dade ba ya warke ras da shi ya fara zuwa makarantarsa shi
kadai,Mami ce ta bugawa Baso waya tace naga kamar Salma tayi laushi haka duk tsiyar
nan ta daina,Baso yace Ina ai bata daina ba ni nasan halin kayata,Mami tace to a
canja mata gate gaskiya da wahala,Baso yace bafa ta jin magana yarinyar nan amma
shike nan ku Maida ta sharar tsakar gida duk uban girmansa ta share sannan taci
gaba da girkinta komai tayiwa Auta karku daga mata kafa,Mami ce ta Kira Salma daga
bakin gate ta taho da sauri ta bata waya,tasan Baso ne yace kina ji na? tace ae
yace an canja miki aiki kin koma share compound ko Ina da Ina na gidan nan,Sannan
an canja miki yiwa Auta wanki ki masa girki sannan ki gyara masa daki duk abinda
yace kiyi Idan ba haka ba nazo garin nan na lahira sai ya fiki jin Dadi,sannan Zaki
koma Makaranta,ita dai Salma hawaye take,suna gama waya Mami tace kuka kike Salma?
Kai ta girgiza da sauri,tace gidan nan na hango girmansa gari guda Mami Dan Allah
ni marainiya ce ku tausaya min,Mami tace ai baki duba maraiciinki ba Salma,zanyi
duk ko mene wlh bazan sake masa rashin kunya ba ni ba ruwana ma da shi inshallah
bazan sake masa magana ba,Mami tace to ashe Zaki ci gaba da shara kuwa,tace dauki
tsintsiya kawai,Mami taji tausayinta sosai bata son wahalar nan amma Salma bata jin
magana ana barinta Idan ta mike kafa sai tsiya wasu gata da jin dadi hauka yake
sasu.

Washe gari Salma da sassafe ta fito yin shararta tana yi tana hutawa har tazo
garden bayanta ya kage,Auta yana ta Exercise yana motsa jiki yana kallonta
tsugunawa tayi a wajen ta fashe da kuka, dariya ta kama Auta ya danne,tausayi ta
bashi ya tako har inda take da kayan gym dinsa bakake,tsintsiyar ya karba a
hannunta ta dago a hankali ta kalle shi,sharar ya duka ya fara mata ya karasa mata
yana tattarewa tazo tace bani kar azo a ganni na Saka Dan Gold aiki ka jawo min a
Kira Baso,fuska ya daure tace na gode to,Auta ne ya shiga Palon Mami ya sameta yace
Mami tace Ina jinka,yace please ku kyaleta haka duk sai ta lalace tayi duhu,Mami
tace oh ashe? yace ae Baso fa Dan kwaya ne ba dai dai yake da mutane ba,Mami tace
ji nake nan kace ka tsaneta,to Dan na tsaneta shike nan sai a wahalar da ita,Mami
tace shike nan Auta Kai da Salma ba ruwanmu.
Salma ciki ta shugo ta hada zufa ta sha shara ta shiga dakin Auta hannu ta Kai
saman bed din zata gyara taji an rike mata hannu tasan Auta ne,yace jeki, ta furta
nifa bance maka komai ba ka kyaleni nayi aikina,yace daga yau kin daina to shike
nan? Kai ta girgiza tace kawai gwara nayi,Salma taci gaba da aikinta ba ji ba
gani,ta fito ta dora girki tayi me Dadi kuwa tunda ta iya tazo ta shirya a dining.

Wanka taje tayi ta fito ko abincin bata ci ba ta tattaro kayanta Dana Auta Dana
Mami ta fito taje part din Wise tace a bani kayan wanki,Wise bata San dalili ba ta
kwaso nata ta bata ta zaci ita kadai zata yiwa,ta fito ta fada bangaren Iyamami
tace kawo kayan wankinki zan Miki,Iyamami ta washe baki tace Allah ke,irinku ake so
ba irin surukaina ba gasu nan basu da mutunci,ai ni dama nafi son wankin hannu yafi
kyau,Iyamami ta kwaso kaya ta bawa Salma tace Sabreen kawo wankinki muna ganin
yarinya kamar marar kunya ashe itace ta kirki,Sabreen ta tattaro ta Miko
itama,Salma ta karba ta taho tana cewa Allah yasa wahala ta kashe ni kowa ya
huta ,tayi zuciya yanzu a zuciye ta fita can fanfom garden ta zauna da uban wanki
ta wani tare shi na kowa daban daban kamar me kashin dankali.
Dana Auta ta fara,Auta ne ya fito yana waya ya ganta da tarin wanki, na mutane
daban daban,baki ya bude yana kallon ikon Allah,ga hadari ya hado sosai amma Salma
ko a jikinta wankinta take yi,Auta ne yayi magana yace wai meke damunki ne,aiki fa
ake so nayi wahala ake so na sha ba shikenan ba,kin ma yi breakfast? tace a'a,
sanye take cikin Riga me siririn hannu da skert,tana wanki gaba daya wuyan rigar ya
zazzago dukiyar fulanin ta rabi a waje,Auta ya kalleta ya dauke Kai yayi tafiyarsa
ya kyaleta.

Sai da ta gama wankin tas Allah yasa ruwan Bai sakko ba,jikinta har rawa yake
sabo da yunwa ta shiga kitchen ta hado tea me kauri ta shanye da bread.
Baso ne ya kirata a waya ta daga,yace ga matata ku gaisa
Auta yana Palo yana kallon Salma a dining,Salma taji muryar mace kuwa tana cewa
Kanwata kina nan lafiya? Salma hawaye ya zubo mata ta daure tace lafiya
Alhmdllh,Baso ya zaci ya kashe wayar bayan sun gaisa da Salma taji yana bawa macen
labari yanda ya siyar da ita,yace Million Daya aka siyi Salma ai tayi tsada ban
zaci zata Kai haka ba,yaron nan Auta Dan mutunci wlh ya aureta yanzu ji Alkhairi da
yayi min ta tsaya tana shashanci a kaina,Salma tashi tayi ta shige bedroom dinta ta
dinga kuka,a fili tace na tsaneka Baso ba ni ba kai yanzu da wani mugun ya bawa ni
fa,ranar Salma Sam bata samu sukuni ba,washe gari ma sukuku ta fito zasu tafi
school tana tsaye Auta ya gama karyawa ya mike yace muje ta Yaya Baso yana Shan
ruwa,harara ta watsa masa ka daina hadani da wannan marar mutuncin ni ba Yayana
bane,Auta ya zaro idanuwa yace Bason? tace ae shi din tana kumbura baki,suka fito
tace da Auta ka Bude min mota,ya zaga ya Bude mata ta shiga ya rufe yace shike nan?
tace ae,ya shiga yayi driving suka tafi, mota a hanya ta shiga security ta kulle
kanta da kyar Auta ya gangare kasa yayi parking yace ta mutu fa,Salma tace Kai dai
baka iya mota ba kawai,murmushi yayi kawai ya fita tare da Bude gaban motar ya
tattaba ya dawo ya mata key taki tashi ya fita ya rufe yace bari na Kira me gyara
ya duba ta,waya ya Kira me gyara yace gashi nan su inda yake an fara ruwan sama sai
ya tsagaita,ruwa ne ya sakko me karfin gaske kafin Auta ya shigo mota har ya jika
shi Salma tace baza ka shugo ba sai Mura ta kamaka a salon a sa mutum jinya,Auta
har zai shugo sai ya fasa tunda Salma tace haka ya leko ta glass yace wanka
zanyi,baki Salma ta bude tace sai kace yaro, motar ta balle ta fita tazo inda Auta
yake ruwa na dukansu ta Bude mota ta tura shi ciki tana dukan hannunsa tace shiga
mota baza ka jawo min sabuwar Jinya ba ka kyale ni naji da sharar tsakar gida
ma,bayan motarsa akwai kayansa da ya karbo daga wajen guga,Salma tace ka canja kaya
gasu nan,yace duk shaddoji ne Kuma a gabanki zan shirya,to me zan gani indai
jikinka ne na dade Ina gani,kawai yar Smally ce ban gani ba,Auta yace Amma baki da
mutunci Bananar tawa ce yar Smally? tace to ba yaro bane Kai kawai sai ta fika
girma haka ake yi,dai dai shekarunka dai dai yanda take,haka aka ce miki? Ya
jinjina Kai yace wlh duk ranar dana kamaki duk wannan maganganun sai kin maimaita
s...atishawa ya fara jerawa,tace an gamu shike nan dama ai na fada maka,Kaya ya
dauka wata milk shadda ya canja,rigarsa ya cire ya Saka wata sannan ya cire wandon
nasa har boxers ta cikin Riga ya Saka wani boxers din ya sa wandonsa.
Ya kalleta yace ke baza ki canja ba? tace ai ban jike sosai ba yace to ai shike
nan jiki magayi, tace to kayanka zan Saka na zama yar daudu ta juya kanta jikin
window ta kwanta a jikin kujera bata Dade ba sai bacci har me gyara Yazo yace ai
security ta shiga,ya mata abinda zai mata sannan Salma ta Farka suka tafi.

Yau tun safe suke cikin school kuma sai 5pm zasu tashi,suna fita break Auta
yaje ya mata take away har aji ya kawo mata,Yan ajinsu suna ta Kallonsu,Salma ta
turo baki tace ka bude min ta koma ta kwanta,Auta ya bude Mata yace gashi nan ya
tashi ya fita,tashi tayi da sauri ta leka shi ta window,taga mata sai tare shi suke
yi suna gaisawa gashi Auta popular ne a school din,abincinta ta dauka ta dawo
bangaren su Auta ta zauna a nan taci abincin duk inda Auta yayi idonta na Kai,shi
bai kula da ita bama,sai da suka fito shi da wasu maza biyu suna submiting
assignment mata suka zo wajen wata ana ce mata Chima ta dafa kafadar Auta,Auta ya
Kalli gabas yamma kudu da arewa yaga Salma a wajen data fiye zama,kanta ta dauke da
sauri,da sauri Auta ya janye jikinsa daga bangaren su Chima ya koma gefen
Emeka,Inda Salma take zaune ya nufo Yazo ya zauna a gefenta tare da tambayarta me
yasa kike son zama a nan? Ae kace haka mana tunda ta'asa kake aikatawa ba alkhairi
ba dole kace na fiye zamar muku a waje,wlh duk abinda kakeyi Ina gani sai na fadawa
Baffa tunda Kai Dan gatan Mami ne Baffa zan fadawa abinda kake yi a school,Auta
yace Allah ya baki sa'a wai mene damuwarki Dani tunda Baso kike so Ina ruwanki
dani,tashi tayi ta tafi.

Suna komawa gida sai bangaren Baffa yana nan kuwa Mami tana wajen ta shiga ta
durkusa ta sake gaishe su suka amsa,Salma tace Baffa Karar Auta na kawo,Baffa yace
Ina jinki Salma me yayi Miki Kuma,tace Auta fa ba karatun yake ba,abinda aka kaishi
baya yi Kuma ance indai kana zaune da mutum kaga abinda zai cuce shi ka
fada,gaskiya Auta asarar kudi akeyi kamata yayi ma a cire shi daga school ya dauki
hanyar lalacewa,ko wacce mace tazo ta dinga rike shi wlh kala kala ko Ina yake mata
suna nan,dama an San Auta da shegen son mata a baya,Baffa yace zai aikata zan masa
fada Kuma kin kyauta da kika fada min,Mami tace Ina Autan? Salma tace ai yasan
bashi da gaskiya ya buya a daki,murmushi Mami tayi tace to za a masa fada, tace to
ta tafi tana murna tace Allah yasa a cireshi daga makarantar, Su Mami su dariya ma
ta basu ko zancen nasu yiwa Auta ba,ita Kuma Salma ta zaci an masa fada.

Bayan taci abinci ta huta sai da ta yiwa Auta girkin dare.


Washe gari da sassafe tayi sharar compound tazo tayi Shirin school suka tafi
tana murna an yiwa Auta fada suna zuwa taga mata dai Basu fasa abinda suke ba,Salma
sai ta koma gadin Auta sai ta bar lecture ta fito tana leken Auta,ana tsaka da
lecture ta dauki Escuse ta fito taje ta lallaba a boye ta gano Auta yana nan lafiya
a zaune shi kadai ba mace ta koma aji,ba a Dade ba ta sake ficewa ta zo saitin
window inda Auta yake zama ta leka shi ya juyo da sauri,ya ganta tana lekawa
ciki,yace mene ne ko Kun tashi ku? yana Mika zazzabi yake ji Mura yake,tace a'a ta
juya tayi tafiyarta,baki Auta ya tabe yaci gaba da duba littafinsa,sai da suka gama
lecture suna jiran 1hr su shiga wata,Salma ma ta fito su sun gama gaba daya,inda
Auta yake zaune taje ta tsaya tare da Mika masa littafinta tana kumbura tace
Assignment ne ni ban iya ba Allah,nayi nayi na kasa ni ban ma gane ba,gefensa ya
nuna mata yace sit,zama tayi yace Allah yasa Nima na iya,tace yo ai da kyar zaka
iya din tunda ba karatun kake ba burinka mata su tabaka,Auta yace ae Allah ai mata
akwai dadi,ta kule sosai tace dama ai dama dadi kake ji Kuma Allah yana rubuta maka
zunubi,littafinta ya duba ya kwala mata biro a kanta yace wannan ne kika kasa
ganewa sabo da bakya ja duk katon kan nan a banza,baki ta turo masa hannunta me
kyau fari ya sha lalle maroon ta Mika masa tace bani abina,Hannun nata yabi da
kallo yayi kyau,yace kalli yanda zanyi zan koya Miki,yana mata explanation ta zuba
masa Ido har ya gama yace kin gane? Salma Shuru,kafadarta ya girgiza tayi firgigit
yace Zaki kashe kanki da tunani fa akan Baso,kin Hana kanki sukuni,gaki kyakyawa
sai cutar kanki kikeyi,Salma taji kanta yayi wani girma an yabeta,Ido ta lumshe
tayi murmushi,murmushi yayi yace yar Baso an fara hankali kwayar ta fara sakinki
ne? Kanta ta dauke ta mike zata tafi ya jawota ta zauna jagwab yace Ina zuwa? ta
zaro masa ido lokaci Daya ta lumshe,kallonta ya sake ta sake zaro Ido ta Maida
abinta normal,murmushi yayi ya mike yace time dinmu yayi bye,ya barta a zaune tana
jiransa, Headphone ta makala a kunnenta tana jin Waka tana kallon Auta ta
window,Shima jefi jefi yana kallonta.

Washe gari Babu school Auta bazai je Office ba yana gida a kwance yana zazzabin
Mura,Salma kamar kullum tayi aikinta Share ko Ina na gidan ta dawo ta dauki break
fast dinsa ta nufi dakinsa tana zuwa ta ganshi a kudundune cikin bargo,tace dama
daga ganinka kalar cuta ne sai da nace ai Karka shiga ruwa ka shiga ai gashi nan,ta
Bude bargon ta ganshi daga shi sai boxers,tsoro taji ta rufe shi da wuri ganin
Antenar Auta,tace Kai wannan ta mussamman ce kaga yaro,Zarangade sunan wata ciyawa,
a'a wannan yayi aurensa ya samu Industry me kyau wannan sai dai manyan mata masu
Industry a baje Ina mu Ina wannen , kitchen ta Koma ta masa shayin ginger kaninfari
da masoro yayi yaji tare da saka sugar ta matsa lemon tsami kadan ta hada da Zuma
ta kawo masa,Mami ta iske a wajen Auta,Mami ta Kalli Salma tace wannan fa tace tea
din ginger na masa ko zai samu lafiya yana magani,Mami tace an gaisheki an fara
hankali ashe,dariya tayi tace Mami ai sabo da ku nake yi badan shi ba,Mami tace
kuna waya da Baso kuwa? tace a'a Baso ai ya zama Mugu Ina kiransa zai bani wani
aikin Allah Mami Kalli hannu na tsabar rike tsintsiya har ya canja,gidan yayi girma
a tausayawa Marainiya,tayi magana tana marairaicewa,Mami tace so muke kiyi hankali
ai,tace nayi Allah,Mami tayi murmushin jin Dadi tace ban yarda ba,Salma ta
marairaice tace a canja min wani Dan Allah Mami Allah naci ubana yanzu,Mami tace to
bari a Kira Baso a ji,Salma ta zaro Ido tace shike nan na shiga uku,Mami ta sake
Kiran Baso bayan sun gaisa Mami tace Salma ta gaji fa ta nutsu yanzu,Baso yace da
saura ku Daina tausayinta mage ce me kwanciyar daukan rai,Mami tace a'a na canja
mata ta Daina komai yanzu zata dinga yin aikin Auta kawai,Baso yace a Kara mata da
goge windows na gidan duka,Mami tayi dariyar muguntar Baso,ta mikawa Salma
waya,yace kina jina? tace ae yace goge windows duka na gidan,Salma ta hango Uban
windunan tace Dan Allah a Maida min sharata,dawo sharar Yaya,Baso sai da yayi
dariya yace to yanzu dai zan Miki sassauci yace kinga Mami Idan kika sake tayi
girki da kanta ta bada wanki wani waje da shi Kansa Auta to wlh sai na kusa halaka
ki,Kuma yanzu a dakinsa Zaki dinga kwana Idan naji baki je ba sai na zo garin,tace
to,yace saura ki masa rashin kunya Dan ubanki,Salma tace indai wannan ne ai da
sauki zanyi,yace yawwa sannan ke Zaki dinga shirya shi kullum kaya Idan zai Saka
sai kin Taya shi Idan ya fada min baki yi wayyoooo Salma kin gama yawo Idan
nazo,Salma Kam ita an rage mata wahala murna take tace to,yace Banda fadar sunansa
gatsal,tace ai bana fada ka tambaya kaji ban taba fada ba,yace yawwa Idan kinyi
abinda nace to Baso yana kaunarki,Salma farin ciki ya kamata Baso yana sonta sai
washe baki take yi.

Mami tana kallonta tace Allah ya kyauta ni Kam me Baso yake baki ne Salma Wanda
babu a gidan nan? Salma tayi shuru tace Babu Mami komai kunfi Baso kawai shakuwa ce
da yanda yake kula Dani duk da yana dukana amma ni nake cewa ina sonsa shine yake
dukana akan haka,Baso yana da kyawun halaye Wanda sai Wanda ya zauna da shi zai
gane,Ummm Mami tace,kin san dai kina da aure Kuma babu kyau a Musulunci son wani
kana da aure,tace ba kyau na sani Ina so na Daina na kasa ne,Mami tace Allah ya
kyauta, Auta yana jinsu a cikin bargo,Mami ce ta bude bargon tace tashi kasha
magani,Salati Mami ta saki ganin Auta yana kuka,bata kawo komai ba tace duk cutar
ce,ae kawai yace, Salma ta dawo gefensa da sauri ta zauna tana taba wuyansa tace a
lallai jikinka da zafi lallai kayi kuka kayi hakuri baza ka mutu yanzu ba,ai cuta
ba mutuwa bace,Mami tashi tayi ta fice jikinta a sanyaye tasan Auta karya yake ba
kukan cuta yake ba,Salma ce ta haura saman bed din tace sanyi?

Kai ya daga mata kawai,ta goge masa hawayen da hannunta tace haba sabo da Kai
Auta ne sai shagwabar tsiya,dariya yayi yace ke yar fari ce ai shi yasa kike baki
da saiti,gaki kwaila gaki yar fari,gaji rainon Baso dole baza a ga daidai ba,Salma
tace kwaila tana gidansu, maganin ta bashi yana sha tare da sarkafo hannunta ta
kafadunsa tana bashi a baki sun jere a tsakiyar bed,sai kallon Auta take kamar ba
gobe,a hankali tace Auta me gemu,juyowa yayi suka hada Ido suna kallon juna sun
tsurawa juna Ido,A hankali yace a aske bai Miki ba? tace a'a ka barshi mana ya maka
kyau.

Yace ai Baso ya fini kyau ko? tace haba Karka cuci kanka ai ba hadi, tace
kwanta bari naje na maka girki,yace ki barshi ni bana jin yunwa,no kazo ka fara
yiwa mutane kuka gwara a baka ni ai Kuma naga ta kaina wajen Mugun Bawa ta mike ta
fita,bata Dade ba ta dawo da abinci ta ajiye a gefe,yaji sauki har waya ma yake
dannawa tace ga abincin,yace haka aka ce a bani abinci? Zama tayi a gefensa ta
bashi a baki yana Dana wayarsa,Salma tace Enjoyment Allah ya biya dai Auta.

Yana gama ci tace wanka fa,ya tashi ya shiga toilet,ta fito masa da kayansa na
sawa,yana fitowa ta shiga toilet garin wankewa santsin tile ya kwashe ta damfara da
kasa ta bige kwankwasonta da jikin sink,kasa tashi tayi,Auta yaji faduwar Abu yace
lafiya? Kuka ta saki ya shiga toilet din tana cewa wayyo kuguna ta rike kugu tana
cewa bazan iya tashi ba,Auta ya dauketa ya kawota saman bed tana kuka wayyo
kuguna,Auta yace Sorry ba tarbiyya,yasa hannunsa a kugunta yana murza mata yace
Babu lafiya yanzu haka nan ma duk part of industry ne ko? Hannunsa ta bige yayi
dariya yace ki tsaya na iya gyara targade inji karyar Auta.
Hannaye yasa a mazaunanta ba inda ta bige ba can tudun mazaunan yace wannan ai
mountain ne me zaman kansa,tace tsauni Kuma gaskiya Kai Dan duniya ne dama abinda
zaka min kenan haka ake gyara targaden? ta kifa cikinta ta nuna masa daidai kugu ba
mazaunai ba tace nan ne fa,Auta yaki tafiya yace ai a faro shi tun daga tushensa
harda tofa mata Addua tup tup yana lagudewa yarinya mazaunai,dariya ta fara tace
wlh kamar kana min cakulkuli wannan ai ba haka ake yi ba,Auta yace ke Addua ta
karye ba a magana Idan ana yi ni sai an dawo farko,ni nawa lakanin haka yake ba a
magana kiyi shuru tam,sai da ya lagwigwite mata mazaunai yace yarinya dake sai
abubuwa haka tashi saura na tsaye, tace har na tsaye Kuma,yace ke Zaki koya min
aikina ko me zan fadawa Baso,Salma tace bazan iya tashi ba da zafi ka daga ni ,Auta
ya riketa ta mike tana dingishi,.
Jikinsa ya manna a nata sanye cikin boxers yake kacal,ya tallafo
mazaunanta,Salma rudewa tayi jin Antena a bayanta ga Auta yana ta gyaran
mazaunai,tace ya gyaru haka naji sauki,Auta ya fara fita ma a hayyacinsa da kyar
yake magana yace ai ciwon zai waiwayo ki nan gaba a ka'ida sai an yanka kaza nake
gyarawa mutane amma sabo da kece ma ake Miki kyauta yanzu sai nayi sadaka da
kudina,Salma wani bakin ciki ya kamata tace yanzu haka kake yiwa mutane gyaran
targaden har mata?

Cele suna zaune a Palo ita da kaka tana duba yanda ake aikin hajji
ingantacciya a cikin wayarta suna karantawa tana koyawa kaka,Kaka yace yanzu
dawafin bankwana bazan juya na Kalli ka'abah ba kallon karshe Idan zamu tafi? Cele
tace babu kyau Idan akaje dawafin ban kwana ba a juyawa a Kalli ka'abah kana gamawa
fita zaka yi ba juyowa fahimtun? Kaka yace Na'am.
Bayan aikin hajji Yazo su Cele aka dauki niyya suka harami suka fita,su Mairo
ma duk sun fita aikin hajji,Ahsan ma yana ciki da shi ake aikin hajji bana sabo da
Cele,motar da zasu tafi filin Arfa shi yasa karama aka dauke su Basu sani ba,haka
suka yi aikin hajji ingantacciya cikin kwana uku kaka yayi aski Cele ta Yanke
gashinta dai dai Gabar karamin yatsa sabanin su masu gashi kawai sharbe shi suke yi
yanda suka ga dama,Cele anci sa'a dake aikin hajji ne bata yiwa kowa masifa ba sabo
da kar ta bata aikin Hajjin ta har sai da suka gama lafiya sun gama duk wani Shirin
dawowa Nigeria Cele ta fara zazzabi sosai,Hammad driver Ahsan yana ta Kira ba a
daga ba ga Kaka ya tafi yiwa mutanensa Sallama Idan tafiya ta tashi kawai sai dai
su wuce,Hammad jin ba a daga ba sai ya tafi gidan ya buga shuru ba a Bude ba,kofar
ya Murda ya shiga ya samu Cele tana kudundune a bargo tana rawar Sanyi,dawowa yayi
gida da sauri yace Ahsan na samu Cele bata da lafiya tana ta rawar Sanyi da Alama
zazzabi take,Ahsan hankalinsa ya tashi ya dinga yiwa Hammad masifa Kuma sai ka taho
ka kyaleta haka Idan ta samu matsala ya ja tsaki ya karbi key ya fita da sauri a
mota,yana zuwa direct gidan ya shiga,ya Samu Cele ta sume ma bata
hayyacinta,hankalinsa tashe ya sunkuceta sai asibiti,aka bata gado yana ta zirga
zirga ya rasa inda zai sa kansa.

Komai da sunansa aka cike mata,bata Dade ba ta farfado ta Bude idonta sai ga
likita ya shugo bakin fata ne yana jin Hausa sabo da Cele Ahsan ya nemo shi,ya
tsaya a kan Cele yace sannu kin tashi jini ne ya Miki karanci a jiki bakya shan
magunguna,Cele tace ai na zaci abinci ya Isa jinin yayi yawa,yace ai dole sai kin
sha magani,Bai Kai a Kara Miki jini ba amma sai kin sha magani dole,yace Wanda ya
kawoki Ahsan dama ya damu yana zaune baida sukuni sai zirga zirga yake ya rasa inda
zai sa kansa,Cele tace Ahsan Kuma? Yace ae balarabe ne shine ya kawo ki,yanzu Ahsan
ne ya kawo ni? Yace ae bari a turo Miki shi,Doctor ya fito ya samu Ahsan ya rasa
inda zai kansa,likitan yace zaka iya shiga ta tashi Dan Allah a kula da ita ta
dinga Shan magani,yace Inshallah ya nufo dakin da Cele take a hankali ya turo kofar
ya shigo,Cele farin ciki ya cikata amma a zuciyarta,a fili Kuma harara ta watsa
masa ta dauke Kai,Murmushinsa me tsada ya sakar mata.

Kujera ya samu a gabanta ya zauna tare da dora hannu a wuyanta Hausa taji yayi
yace ya jiki,mamaki ya kamata tace la kaji Hausa,yace yanzu ya jikin? tace da sauki
naji normal yanzu za a iya sallamata,yace anjima zasu sallame mu,hannu ta Mika masa
ya rike suka damke hannaye waje daya,tace Ina bakar kadara? ba komai yake ji a
hausar ba yace dai wa? tace Maheerah,tsaki ya ja yace kar ki sake min
zancenta,Hammad ne ya shugo Cele ta Bude Ido tace Karka cuceni masoyina Yazo Karka
sake naji bakinka kace kana so na a gabansa ni wannan nake so,Ahsan tashi yayi ya
koma gefen Cele ya zauna kamar zai hadiyeta,Hammad zaiyi magana Cele tace ahir
Dinka taimakon da ka mana ka kyauta mun gode Dan Allah Karka kashe min aure,dariya
Hammad yayi,tace Idan kana yiwa Allah ka kama gabanka harda hawayenta,Hammad yace
hear me out please ki saurareni.

Ya fara bata labarin komai yace ni fa bani nake Miki kyauta ba ni yaron Ahsan
ne komai kike gani shi ya turo ni,yace har sadakar da aka taba tareku aka baku shi
ya tura balaraben,gidan da kuke,siye awararki,kuje Shopping ace an biya muku duk
shine ba ni bane,dama sani yayi sabo da ya sake gwadaki kina da son kudi ko babu
Zaki so ni ko a'a,sannan ya auna irin son da kike masa,Cele ta Kalli Ahsan tace to
bazan zauna a saudiya ba sai dankwali yaja hula Idan kana so na sai dai ka siya min
gida a Nigeria ko muyi 50-50 Idan muka yi wasu months a Nigeria sai mu dawo nan
muyi watanni sannan sai da kaka a kusa Dani ayiwa kaka bangarensa,Ahsan murmushi
yayi yace yanda kike so,yaushe zaku tafi? tace nan da sati biyu,yace a daura mana
aure sai ku tafi zanzo bayan satikai,Cele tace ba matsala da larabci,ana sallamarsu
daga asibiti.

Aka siya mata magungunan, Ahsan mota ya Bude mata ta shiga ya rufe bayan motar
ya shiga shima su biyu a baya,juyowa tayi zata saci kallonsa Shima ya juyo suka
hada Ido,Cele tayi fari da Ido,hannu ya Mika mata ta Miko masa hannunta zoben Gold
ya zaro a aljihunsa a cikin gidansa ya sa mata a Hannun,Cele tayi masa godiya tana
kallon yatsunta
Suna zuwa gida suka iske Kaka yayi tagumi baiga Cele ba,ai ganinta da mutane
yace Ina kika shiga batan kai kika yi? Cele tace kasan ka fita bani lafiya ta
kwashe labarin komai ta fadawa Kaka, tace Wanda na gani nace maka kamar Ahsan ai
kuwa shine din,Kaka yace Alhmdllh Masha Allah,ya bawa su Ahsan wajen Zama suka
zauna,,ya Kalli Hammad ya masa ambola dakuwa yace ungo nan,Ahsan ya kalle shi Shima
kaka ya masa dakuwa yace Kaci ananinka zaka yi wasa da kwakwalwar mu,Kaka yace Cele
to ke yanzu kin yarda Zaki aure shi? Cele tace dari bisa dari Kaka,a nan wajen
akayi maganar aure da kaka da kudin da za a kashe.
Kaka yace to mufa duk sharudanmu sai ka cika har lefe,Ahsan yace ba matsala Idan
Yazo kasar Nigeria zai taho da lefen karsu damu.
Sai dare su Ahsan suka tafi, Cele tace Kaka na karo wulakanci Yasin,Kaka yace
yo ai ba ke kadai ba Nima na karo wulakancin harda rashin mutunci ma, Cele tace
dole na gayyaci Yan madugo Yasin suzo suga yanda ake abin arziki.

Washe gari da yamma Ahsan ya dauki wanka na kirki Yazo zance,Cele harda
kwalliya aka Saka sabuwar Abaya kamar a Nigeria ta fito tana taku dai dai,Ahsan ta
hango shi yake driving ya harde a jikin motarsa yana kallonta yana wani
murmushi,Cele tana karasowa dama suma ba ruwansu ba wata doka suke bi ba, ya
rungume ta a jikinsa Cele tana shakar kamshinsa me Dadi kiss ya mata a goshi yace
ta shiga mota suje yawo,to akwai freedom, ya zaga tare da Bude mata mota ta shiga
ya rufe ya koma ya shiga Shima suka tafi,suna tafiya suna Hira yana cewa dagewa
yayi ya koyi Hausa wajen Hammad,yace Kuma na shiga Makarantar turanci zalla yanzu
Shima yana tsinta.
Wuraren shakatawa ya Kai Cele,suna nishadinsu ,da zasu dawo Cele tace ya kaita
tsohon gidan su na yan lesbian,Bai san me zata yi ba ya kaita ta fita ta shiga
gidan da gadara ta kwala Sallama tace Yan Iskan gidan nan ku fito Ina gayyatarku
bikina ranar Friday daurin Aure kuje za ayi walima,fitowa sukayi tace da gaske nake
ana daurawa washe gari zamu wuce Nigeria,yanzu ma tare muke da shi,sabo da gulma
sai da suka dinka lekawa suka ga hamshakin balarabe,Meenal tace na yarda ai kin Kai
a so ki nima ba gashi Ina cikin jerin masoyan ba,suka ce sai munzo,Cele tace Idan
ma baku zo ba kanku kuka yiwa domin za a bankare raguna za a soke rakumi ato, ta
juya ta tafi,ta shiga mota ya mata take away na kayan makulashe ya sauketa a gida.

Ranar juma'a kuwa Kaka da Wanda ya sani takari maza suka je masallaci inda Yan
uwan Ahsan da abokansa mutum biyu suka taru aka daura Auren Cele da Ahsan akan
Sadaki Million Daya a kudin Nigeria,Cele kuwa tayi gayya sosai ranar da yamma
takari suka dinga layi,Ahsan ya kama musu wani joint an gasa raguna ga su Madara da
kayan ci iri iri Kaci iya cinka ka barshi,da kanka zaka eba ka yanki rago a
bankare,Takari banza ta fadi bakin kowa da maiko,Cele taci gayu cikin Arusa rigar
Amare fara komai fari an mata make up gashi rigar da kalar mayafinta ta musulman
larabawa sai tsada,Kidan labarawa na tashi a wanjen ana laftar raguna,Babu Namiji
ko daya a wajen tunda walima ce amma Kaka yana wajen shi yaja gefe yana ta kwasar
gara ko magana baya yi,Sai dare suka gama Ahsan Yazo da Kansa ya sha kayansu na
larabawa harda Dora Alkyabba golden color irin shigar masu kudin larabawa,Sun zuba
pics iri iri,Ahsan yana daukan Cele yace yau tare zasu kwana,Cele tace a'a wallahi
ban yarda ba ni,ta fututtuke masa ita bata yarda ba,Ahsan yace mene aciki Matata ce
fa ke,Cele tace wlh ban yarda ba ni gaskiya azo ayi min kaca kaca na tafi gida da
rubabben fada baza ta yuwu ba,lah..lah.Ahsan yayi murmushi yace to ko romancing?
Cele tace zero wallah kayi hakuri kazo can mu gama shirya komai sannan,Ahsan harda
wa'azi wai ba kyau ta guji mijinta,Cele tace daga baya sai ka yafe min, wallahi
Yasin Ina sam Alqur'an bada ni ba,tana nunawa da hannu, parking yayi a kofar
gidansu,har tasa hannu zata fita sai Kuma ta fasa ta juyo ta turo masa baki tace
ungo yi kaji,ka ganka harda wani komawa maraya da Kai, ta fada da larabci,yayi
dariya ba musu kuwa ya tallafi fuskarta a hankali yana tafiya a hankali da fuskarsa
zuwa tata,Cele tace ah naga ta kaina komai sai anyi cikin sanyin jiki haba Salihu
komai style baza a tafi straight ba,a dinga komai da jiki,na auri iyayen soyayya ya
zanyi dole na koya nan ba kaskon suyar Awara bane ba fa,dole Ina komawa na tafi
wajen Nazifa ta koya min slow motion Nima,bakinsa ya hade da nata ya fara mata wani
irin kiss na mussamman,Cele tace eho kaji kaina wani yammmmm,duk da bai gane hausar
ba yanda ta danyi ihun ya bashi dariya,yaci gaba ta sake janye bakinta tace
taratsatsi akeyi a cikin kaina ta rankwashi kanta tace muje zuwa Malam Hafizu,a
soyayyar ma Kai Hafizi ne ja muje,Ahsan yaci gaba Cele ta sake kwace bakinta ta
sheke da dariya harda bugar jikin motar tace Allah Dadi shegu ashe haka ake ji,ta
sake conowa Ahsan baki ,yanda tayi sai da ya dinga dariya,tace wallahi Fada wani
zuut zuut take ta karbi kidan,suka ci gaba da kiss Cele harda tafi tace yau Ina
karbar darasi wallah yo in da wannan ai masifar ma dainawa zanyi,sai da yayi
kissing dinta yanda yake so duk Cele ta zurma ta zauce a kiss kawai,zata tafi harda
manta Jakarta sai da ya sauke glass ya Kirata ta dawo ta dauka suka yi Sallama yana
ta murna kamar an sashi a Aljanna.
Cele da gudu ta shiga gida kaka Yace ya akayi har na rigaki zuwa gida tun dazu
Ina kuka tsaya ne? Cele tace Kaka soyayya muka yi,Kaka ya Dafe kirji yace ki bari
sai an kaiki dakinsa,Cele tace ai dama ta wuce bedroom ta fada saman bed dinta tana
ta murna harda tsalle tace wayyo Allah dadi kashe ni,Guy nan ya hadu matsiyaci kaga
kiss,jikin mudubi taje ta tsaya tana kallon bakinta tace ya bani ta nan ya bani ta
can a'a,Gaskiya kullum sai munyi,boobs dinta ta kalla ta lumshe ido tace sai naji
Ina so a taba su,to Kai kuyi hakuri sai next time ku dai abinda nake so da ku shine
ku cika masa hannaye kunga dai tsohuwar matarsa tana da su karku bani kunya kunji
yawwa, ta baya baya ta ja ta fada a saman bed tace yau bazan iya bacci ba.
Washe gari Ahsan shi ya Kai su Cele Airport da kayansu,a mota ma sai da suka
Kara kiss amma kadan tace sai kazo suka tafi Yana daga mata hannu ,sai da jirginsu
ya tashi sannan Ya koma gida Shima zuwa dare ya koma Riyad,Maheerah ta haukace jin
labarin Ahsan yayi aure tace ba a Isa wata ta shiga gidan ba ta dauki alkawari.

Mami ce ta shigo da niyyar duba Auta taga ya jikin nasa ta same su a tsaye yana
faman lagudewa Salma duwaiwaka tana cewa nan haka nefa,Karar Bude kofa suka ji da
sauri Auta ya sulale kasa yana taba kafarsa yana cewa har yanzu kafar nan bata
karasa warkewa ba,Salma itama ganin Mami da gudu ta duka tana cewa Sannu ai sai a
koma asibiti,Mami juyawa tayi tare da rufe musu kofar su tana mamaki,tana fita Auta
yace na shiga uku,Salma tace Kai tafi can dama ba abin kirki kake min ba tunda
gashi nan kaji tsoro,Auta ya harareta yana kallon hannayensa yana cewa daga gyara
sai ya zama abin tsiya,tace ae Karka sake taba ni bana so,ta juya ta fice abinta.
Tana fitowa suka yi Ido hudu da Mami a zaune tare da Miracle,Sosa Kai ta fara
tana maurmushin borin kunya tace Mami Auta gaskiya yana jin jiki sai an dage a
Kansa,Mami tace au haba?tace uhm ta zauna tana kame kame Mami yaushe za ki min
kitson? Mami tace sai gobe tana ganin kinibibi a fili,dariya tayi a ranta Kuma ita
Kam taji Dadi,Miracle tace Salma kina da gaskiya kuwa sai wani soshe soshe
kikeyi,da sauri tace Wallahi Aunty Ina da ita ba abinda muka yi bamuyi komai
ba,Mami tace kawo min ruwa a kitchen,ta tafi da sauri dama kadan take Jira ta fece.
Miracle ta dawo gaban Mami da kwana sabo da cikin,Nawwar ya hanasu sakat da
sintiri watarana ma a nan yake kwana, yau Monday Nawwar yana Office daga ita sai
Mami a Palo tana jin ciwo sama sama tace Mami wallahi kamar nakuda nake yi,Mami
tace haka ake nakudar lallai baki San nakuda ba ai sai kin tubure mana tukun,Rabi
tace to ta tashi da kyar ta shiga bedroom ta kwanta ciwo ya fara maguzata bayan
awanni tun tana daurewa har ta gaza ta fito fakat daga dakin tace Mami har yanzu
ban tubure din bane? Mami tace ahhh kin tubure kwarai kuwa nakuda ta kankama bakya
hayyacinki tunda kika ce haka muje asibiti,a wajen ta tsuguna ta dafe mara tace
wayyo Allah, La'ilahaillallahu kasusuwa na suna farkewa suna budewa wayyooo shike
nan kasusuwana sunyi warka warka,Salma ce ta fito ta rike Rabi kamar itace zata
haihu wayyihuhu jama'a ku kawo agaji,Auta ne ya fito sanye cikin jallabiya,Mami
tana hado kayan haihuwa,Auta yana zuwa ya dauki Rabi cak ya fita da ita har cikin
mota Salma ta fito da gudu tace ni zan karbi haihuwa ta shige gaban mota,Auta ya
rude ya manta ya tafi ya bar Mami,tana fitowa su har sunyi nisa,Salma ta cikin
motar ta tsallaka baya tana dannawa Rabi ciki tana cewa daure,cije,manne,ke kamar
ba mace ba Nawwar da kike Kira me zai Miki kyale Nawwar ki Kira Allah.

Rabi ta samu Salma ta kankameta tana jijjigata ta buga kan Salma da jikin glass
din mota sabo da azaba tana cewa wayyo Allah Nawwar wayyo zan mutu,Salma ta dafe
Kai tace ka Kira Mami zata sumar Dani,Auta ya dinga dariya yace uban wa yace Miki
ana zuwa a dinga yiwa me nakuda katsalandan,Salma zata gudu Rabi ta riketa Kam tana
cewa Idan kika tafi mutuwa zanyi wayyo Allah,Salma Idan kika tafi mutuwa zanyi ki
rikeni ta Miko hannu,Salma ta riketa Rabi ta fisgi Salma kamar zata karyata,Salma
ta fashe da kuka tace Nima zata aikani lahira,Mami sai driver tasa ya kaita
can,Auta ya kirawo su Star kafin kace me duk sunzo har Wise,Nawwar kasa driving
yayi sai Auta ne yaje ya dakko shi,gaba daya ya haukace ya rude,Santana har da shi
ya wani falfalo yana wayyo miracle yau za a yabawa aya zakin ta,da a baya ne ai
nine zan karbi haihuwar lokacin Ina Hajiya Santana ta,yanzu kuwa na koma Kai
maimakon ke.
Kuyi hakuri wallahi bani da lafiya zabbabi nake malaria da kyar nayi typing.

AsmaBaffa
08061929616🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA

BOOK 2

66-70

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

Adashin kudi kamar haka


20k kwasa 200k
Slt 1 2 4 7 8 9 10

30k kwasa 150kslt1 2 4 6 8 9 10

50k kwasa 500kSlt1 2 3 4 5 7 8 10

10k kwasa 100k Slt2 3 2 4 7 9 10


Mebukata yaneme wannan numbern👇
09049197049

Munayin adashi kamar haka👇


Kayan daki set na kujera da gado
Kayan kitchen
Freezer fridge
Injin wanki
Gas
Dasauransu
09049197049

Page naku ne
Ummu Minnah
Ummu Annur
Aunty Nurse Zariah
Princess
Maman Ahmed
Mrym
Maman Aslam an Abdul
Mamar Bintou
Ummey Muhammad
Maman Murtalah
Sumayya Auwal
Ummu Lateefah
Mommy Sadiq

Ummin Sadeeq
Ina gaisuwa

Santana sai safa da Marwa yake kamar matarsa,yace yanzu ba dama a shiga,Nawwar
ya watsa masa wata uwar harara ba Shiri yayi mukus,Mami har Salma ta Koro waje,duk
suna waje,na danji dama dama tace a turo min su Wise, kunyar nake ji suruka zata
kalleni ni gwara su Wise,ciwo yana dawowa nace ni bana son surukata ta ganni,Mami
tace ashe kuwa sai in baza ki haihu ba su sun San haihuwa ne,Rabi ni dai sai
tattale kafafu nakeyi,na mike daga kwanciyar na sakko kasa nayi goho nace a haka
zan haihu irin tamu ta gargajiya,naji wahala nace wallahi ta asibiti zanyi na dawo
na kwanta akan gadon ina bude kafa,ban San sanda ma na cire kayan jikina ba ina
tattale kafa,kan yaro ya taho yaki fitowa sai ya fito ya koma,likitoci suka zo suka
agaza har ya fito,sai kuka inya inya,Su Wise suna ji sai shewa yeeeeeeeeeeee,Nawwar
ya harare su yace ai Kwa bari dai aji lafiyarta ko, nan da nan aka gyara Miracle ba
kayan komai a jikina wahala tasa na cire,ta hada gumi sharkaf duk,na manta ma da
suruka na nan,sai da aka gyarani tsaf aka gyara dakin neat nurse tace Hajiya sai a
sa kaya ko,kunya ni Miracle naji Mami an goge jariri an nade shi aka Mika mata,ta
mika min zani tace gashi maza ki daura daki za a canja mana sai ki wanke jikinki mu
tafi,nan da nan aka canja mana daki,abinka da private komai Kal Kal yana
kamshi,Mami tace ruwan zafi fa,na fara wani yarfe hannu Mami ta fita ta Kira Wise
da Star suka shigo tace kuje ciki ni kunyata take ji ku tabbar ruwan zafi ta sa,Ai
kuwa suka shiga sai kace Yan iska a tsaye ma
Nayi wanka na danyi gashi sama sama nace sai anje gida na fito,bani da karfi
sosai,Abaya Wata Maroon me kyau Mami ta bani na Sanya na shirya kaina sosai na
kwanta a saman gadon ina huce gajiya,Mami ce ta fito tace Zaku iya shigowa.

Sun Riga me abin shiga ma Nawwar ya tsaya yana kallon ikon Allah yace sai kace
Dan su to ku gama ni na shiga kowa yana daukan jiririn Kato da shi yana masa
Addua,Inna da Seraline suka iso suma har da abinci lafiyayye a manyan flasks,Star
tace kice girki kika tsaya yi,tace wlh shi na tsaya yiwa Me jego harda tea yaji
hadi aka zuba min na shanye nan take sabo da yunwa, Mami ganin Nawwar shuru bai
shigo ba ta fito masa da jaririn ya karba yana murna kamar zai tashi sama kafin ma
ya masa Addua yace Mami ya take? tace abinci ma fa take ci kalau take fes da ita
kawai karfi ne bata da shi sosai kuma wannan dama Idan mutum ya haihu yana jin
hakan sai a hankali a dawo dai dai,sunyi mata Allurai da magunguna gasu ka siyo
mata,ta Mika masa takardar, Mami iceko sun mata wannan abun Wanda ake kwashewa mace
jinin dake mararta ni bana so a dade ana wani jini abu yaki ci yaki cinyewa,Mami
tace to fitsararre marar ta Ido abinda Kai kasa nurse suka mata ai sun fada
mana,dariya Nawwar yayi yace Mami sauki na nema mata fa,kaga yiwa yaro Addua
ni,Nawwar ya masa Addua sosai yanda addini ya koyar sannan ya mikawa Mami yace kice
su fito dan Allah ni zanga Matata wannan masifa haka duk Auta ne ya jawo da ya Kira
su,Sai ga Auta ya dawo da ledojinsa na kayan marmari da nama da su Madara tarkace
dai,dama yana kawo Nawwar ya bar asibitin,Nawwar ya kalle shi yace Auta ikon
Allah ,Murmushi yayi kadan yace sai Aunty ta haihu zanyi dariya,yace ai kayi Da
Autan Mami ta haihu tun yaushe kana can gantali,Auta yace haba ana ganinta? Yace ae
mana an canja mata daki ma har taci abinci,Auta yace nayi Da shike nan na zama
Daddy ya shiga ciki da Sallama suka Amsa,yace Masha Allah Aunty ya jiki? tana cin
abinci tace Alhmdllh Nawaf,ya karbi yaron a Hannun Mami ya masa Addua yace kamar
Yaya Nawwar kamar Aunty miracle suka yi dariya,Santana ma ya shigo yaga jariri ya
tafi, sai da suka gama rubibinsu Mami tace duk su tafi gida suka fito suka tafi
Banda Salma yar anace kamar danta ta karbe shi harda jijjiga shi,tsokanar Rabi tayi
tace bari a masa rawa,da sauri na nunata da yatsa ina karkadawa uhm..uhm..uhm wai
kar ta sake tayi masa,Auta yace to anyi da Kuma ba Saban ba,Nawwar ne ya shigo suka
mike suka fito duka har Mami,ni kuwa na durfafi abinci sai yi nake,ya kalleni kawai
yace sannu ya jikin? Nace da sauki na ajiye plate tass na cinye abinci,na bude
ledar Auta na dauki yogurt sai da na kusa shanye roba guda,na dakko fruits nan ma
naci wannan naci wancan sai da naji na koshi sannan na sha ruwa Faro nace
Alhmdllh,sai lokacin na Kalli Nawwar dake tsaye yana kallona,nace zauna mana,ya
sake cewa ya jiki nace da sauki lafiya nake,nace Baby local government ta fafe
Yasin ta afka ai wani ruftawa tayi Kai naga bala'i,dariya Nawwar yayi, na dafa
kafadarsa nace kaiiiiiii haihuwa da wahala yanzu su Wise nake tausayawa zasu
dandana kudarsu, Nawwar ya zuba min Ido kawai, ina uban bashi labari na nuna kugu
na nace aka rike ni ta nan,aka damki nan,aka tattaro marata aka yamutsa aka yamutsa
sai naji kamar kasusuwana sun watse, Subhannallahi sai yanzu nake jin kunyar Mami
tsirara nayi a gabanta,dariya Nawwar yayi yace shike nan ai kayan danta ne dan ta
gani ba komai ai Larura ce,duk da haka da kunya Allah,itama ai mamanki ce ko? Nace
ae mana,Allah yasa an mana hutun school Nawwar yace ai naji dadi nima,ki Kara
hutawa zuwa yamma a sallamemu bari na Kira Umma,na Kira Umma ta daga nace Umma na
haihu,Umma tace Masha Allah me aka samu? Namiji Umma,tace to Allah ya raya bari
gobe su Omaira su taho ko kafin manyan su zo,nace to zan turo musu kudin mota,Umma
tace akwai kudi fa,nace ai baza a kwashe naki ba Umma zan tura musu,to Allah yayi
Albarka Ina me gidan, nace gashi bari na bashi ta mikawa Nawwar waya,ya karba suka
gaisa ta masa Allah ya raya yace Ameen Ameen Umma.

Bacci na kwanta na fara shakar uban bacci tun safe bayan na haihu har 5pm
sannan na tashi,Mami tace dama ke muke Jira ki tashi an sallame mu,nace to na mike
a hankali ina yatsina fuska,Salma tana wajen ta kalle ni tace rauni kika ji a
wajen? Mami tace shegen baki kamar kinci aku,dariya Salma tayi tace Mami yanzu ai
kuna so na ko? Mami tace dama muna sonki ai horaki aka yi dauki kayan mu
tafi,Nawwar ya dakko flasks da sauran tarkacen Itama Salma ta dauka suka dawo gida
abinsu,bangaren Mami a sama aka bawa Rabi daki,Suka shiga na zauna a gefen bed da
kyar ina yatsine fuska,Mami tace ai ruwan zafi Zaki shiga gashi Zaki na sosai shine
Zaki samu afwa,Wise ta hada min ruwan zafin harda zuba shegun magungunansu na tsumi
a ciki,na tafi toilet naga magani a ruwan nace Wise ni yaushe zan koma wajen Nawwar
a sake abin nan,Wise tace hehehe sanda Zaki koma ma ku zuba sex wa ya sani,wlh Idan
baza ki shiga ba zan Kira Mami sai ya Huce abin haushi ke ba Salma ba bare nace zan
Kira Baso,nace zan rama wlh ai kema Zaki haihu so soon,da kyar na shiga ruwan ina
zama na Kwalla ihu tare da mikewa,Nawwar yace kinji Mami ta Kone,rabu dasu wanka
take fa,na sake zama zan mike Wise ta danne min kafadu kamar zan mutu haka nake
kuka sabo da zafi,sai da ya huce sannan na mike,Wise ta wanke min gashina tas da
shampoo me kamshi ta barni ciki nayi na sabulu da kaina na shirya kaina na fito
daure da towel da karami a kaina ina tsanewa,Nawwar yana gefen gadon a zaune shi
kadai,nace Ina Mamin? ta tafi yiwa jariri wanka,ya taso a hankali yace shike nan na
zama Gwauro ya rungume ni ta baya,hannu ya dora a kaina yana tsane min gashin, Mami
ce ta shugo ta zuba masa harara tace a gaskiya ka dame mu ka tafi mana haka tunda
kaga jaririn kaga lafiyarta,yace irin wannan shi yasa ba a son a bar mace ta tafi
gidan Iyaye,ya mike ya fice yana cewa mutum da matarsa kawai sabo da ta haihu sai a
Hana mutum sukuni,Miracle nace ka kwaso kayan jaririn nan daka siyo a kawo nan,yayi
tafiyarsa gida ma gaba daya,wanka yayi ya shirya cikin kananan kayansa hadaddu
purple ya kwaso kayan jaririn ya kasa zama a gida shi kadai ya dawo gidan,lokacin
anyiwa yaro wanka an shirya shi cikin fararen kaya,nima na saka doguwar rigar
material readymade me siririn hannu na shafa turaruka masu tsada ni da yaron sai
kamshi muke me dadin shaka,dakin Salma tazo ta gyara ta dame bed din ta kwashe
tarkacen fitarwa ta fitar dasu komai neat daki yana kamshi,Auta ne ya shigo ya sha
gayu zai fita yace Hajiya Aunty me jariri inyeee ba Saban ba anyi da mun shiga uku
Kuma, Yaya Nawwar ya kenan naga karyar maita yanzu gwara ya karo aure kawai,na
harare shi ina dariya nace ya karo mana Idan ya Isa,ai sai ka auro masa wata mu
gani dan iya Kai da ka kasa komai wlh ka bani kunya Auta Kai da muke ta Jira
yarinyar nan sarkin giringidishi kayi mana maganinta ka kasa duk son aurenka,Auta
yace sannu sannu dai Aunty a sannu sannu sai Kun kaita asibiti an mata dinki,Allah
ya shiryeka Auta Dan Iska a baki,dariya yayi yana kallon Kansa a mudubi, Salma ce
ta dawo cikin yar fitted gown dinta me dogon hannu itama an sheka kyau harda
kwalliya,tazo ta ture Auta daga jikin mudubin matsa Nima na Kalli kaina,Auta ya
kalleta yace to baki kyau ba,a boye Kuma yana kare mata kallo yana yiwa Rabi signa
da Ido yana nuna duwawun Cele da hannu yace harka iya harka,Rabi ta sheke da
dariyar iskancin Auta,Salma ana ta faman gyara kwalliya bata San me suke ba,Wise ce
ta shigo taga Abinda Auta yake tayi dariya tace yau na shiga uku,Salma ce ta juyo
tace me ya faru Aunty tace ba komai,Auta fita zaiyi yace nikam sai dare,Salma da
sauri tace Ina zaka je Kuma,yawo ya furta,ka tafi dani,yace a'a ni Ina ni Ina ke ai
ke sai Baso ki zauna ki karbi Yan barkar jariri ya bude kofa ya fice,Salma ta biyo
shi da gudu tabi steps da uban gudu,da Mami suka ci Karo,tace ke Kam Salma bakya
rabo da gudu Ina Zaki haka,tana haki tace Abu na manta ta fice,Auta har yayi nisa
ta cin masa tana hakki tace wallahi Idan ..Idan ..ka kula wata bazan yafe ba,ta
juya ta dawo kafin Auta ya juyo har tayi nisa,baki ya tabe ya wuce ya shiga mota
abinsa.
Nawwar ne ya shigo ya iske Salma da Wise a dakin suna hira,Salma tace sannu da
zuwa Yaya ya farincikin an Baby,dariya ta basu ta mike ta fice,itama Wise ta
fito,Salma wajen Mami ta dawo tace ki kawo jaririn a Kai shi ga Babansa can
Yazo,Mami tayi dariya tace sai yace a Kai masa abinsa? tace ae yace son ganinsa
yake bai karewa dansa kallo ba,Mami tace sannu zubaida wai yau kinwa Auta girki ma
kuwa? tace banyi ba muna ta cuku cikun haihuwa,Mami tace to tafi kitchen ki Dora
girki ba iya na Auta ba kowa da kowa,Hamra gobe zata dawo daga gidan su Aunty
Rukayya a Katsina ta dinga tayaki aikin,tace to Mami ta wuce,Mami ta shiga da
jariri ta iske Nawwar a zaune nace ai har naji sauki da nayi gashin nan,wani karfi
naji,Mami tazo ta Miko min jaririn na karba tace bashi nono ya sha yunwa yake
ji,Miracle na wani jawo bargo na lulluba wai a ciki zata bashi kar a kalle mata
Nono,Mami tace a haka ake bawa jaririn nono a kwance cikin bargo baza ki fito ba,na
mike zaune na jawo mayafi me kauri na lubbe nononta da jaririn,Mami tace hmm ta
juya ta fita,tana fita nace sa key a kofar Baby, Nawwar ya Saka key kuwa ta bude
nononta da jaririn.

Nawwar ya kalleni nace zafi zafi wlh in yana ja,yace ai baki Saba ba ne shi
yasa,Nawwar yana ta kallon dansa yace wannan yaron Allah me Iko yanzu da nine nake
sha da yanzu kin zauce ko? nayi dariya nace ae ma Idan Dan uban ne ba ajin komai
amma da uban ya sa baki wayyo sai sweet,Nawwar yace hukuncin Allah kenan to na
bashi aro ya zanyi,aka juya jariri daya barin nan ma ya sha nace ya koshi kai gashi
har yayi bacci.

Sai da na gama gyarawa ya bude kofar su Sultana Amare anzo,Jamcy ma a ranar


Santana ya kawota,Mandula da Yar zabil duk laulayi suke sunzo suma da mazajensu
sunga jariri,Star kuwa Malam ya kawota da dare again ta Kai masa jariri ya masa
Addua yace saura namu,Star tace kwana nawa ne wai star da ya wohoho ta karbi
jaririn tana masa Addua Karka sake kayo Halin mamanka na fada maka Ameen,nace amma
baki da mutunci ni halin tsiya ne da ni? Masifar wai take nufi ayi mata afwa cewar
Malam Abhulkair harda fada da kalar tausayi.
Wise da Salma sune Yan zaman barka suna makale, washe gari su Omaira suka dira a
gidan,Omaira, Raheema da Rahma,Salma ba zaman lafiya ganin Yan mata sunzo suma Kuma
kyawawa, gashi Auta nasu ne dama,Auta suke ta nema kawai,ni kuwa Ina satar kallon
Salma yanda hankalinta ya tashi,nace Omaira kuje kuyi aiki fa ana baki wa zai dinga
abinci duk da akwai masu aiki dole kuyi min,Omaira tace to suka fita,suna fita nace
Salma tace Na'am nace ya kamata ki fara gyaran jiki,murmushi tayi tace wa zan wa?
Nace in Zaki fara ma ki fara kinga dai ke baki da Uwa a gaban Namiji kika girma, ni
Ina da su ba siya zakiyi ba zan baki ana Shan na Infection sabo da tsaro da na
niima da sauransu,Salma tace Idan da Zaki zan sha ni bana son magani,tsaki nayi
nace Wise ce fa zata hada Miki komai ki dinga zuwa wajenta zata baki munyi
zancen,Salma tace to na gode.

Kamar muryar Auta taji a kasa da sauri ta fita,nayi dariya nace wannan yarinya
ta fada son Auta bata sani ba,fitowa tayi taga shine suke ta labari da su Omaira
suna dariya,kishi me tsanani ya kama Salma ta sakko kasa,Auta yana kallonta sai da
gabansa ya fadi shi Kam har tsoron Salma yake ta ganshi da mata, Salma cikinsu ta
shiga aka ci gaba da hirar da ita tana hararar Auta a boye, tashi tayi ta rike
Hannun Auta tace muje,Omaira tace Auta ango gaskiya Amarya kina ji da Autan
Mami,Salma tace ba dole ba aje ayi min awon gaba da shi,suka yi dariya su Basu San
ma kishi take ba,ta ja Auta cikin bedroom dinsa tace zauna ya zauna tace me zaka
ci? Auta shi mamaki ma yake matar da watarana Idan zata bashi abincin ma sai da
masifa,yace yau na koshi ya furta

Kallonsa tayi da sauri tace me? na koshi yau ya sake fada,Salma tace ai kasan
Ina maka girki ko shine kaje ka fita Kaci a waje wa ya sani ma ko wasu Yan matan ka
Kai joint to sai Kaci ko cikinka zai fashe Allah ta juya ta fice,Auta ya zaro
wayarsa yana dannawa yana murmushi,tana fitowa tace Omaira an kusa bikinki ne?
Omaira tace a'a ni dai Ina da Wanda nake so amma ba lallai a barshi ya aureni ba
iyayensa sun ce yayi yarinta Kuma fa wallahi ya ma fi Auta shekaru,Salma tace ke
karki yarda duk yanda za ayi ki auri Wanda kike so,ke aure akwai dadi ni dake ne
wannan zancen sabo da ni kin min a rayuwa jininmu yazo Daya,Omaira tace Nima Ina
sonki,Salma tace ke tun wuri kiyi aure kiji dadin da ake ji kema,soyayya akwai dadi
ki dafa abinda kike so kici kiyi iko da mulki a gidanku yarinya Malam sai ma dare
yayi,Omaira itama yarinya ce bata gane Salma wayo take mata ba wai kar ta so
Autanta tayi aurenta kawai,Omaira harda mikawa Salma hannu suka tafa tace ke Allah
kice akwai harka? Salma tace ta gaske karki bari kanki ya kulle,tace kin ganni
sakata nake na Wala,Omaira tace shegiyar gari ai gashi nan kuwa kin kwace Auta ke
kinga irin kallon da yake Miki nace jar Uba kina fama,Salma tace ai missing dina
yake shi yasa kwana daya baiji Industry ba,Omaira itama harda washe baki tace ke
karki sake a kwace Miki shi ki tarairayi abinki,Salma ana kasa da muryar irin
munafuncin nan low down your voice abeg surukata tana nan,Omaira tace tsiyar zama
da suruka waje daya kenan,tace Dan ma mun samu ta kirki ai Mami ta waye tsakaninmu
da ita sai Addua,kinga bari na Kai masa abinci,Omaira tace iceko kin hada juice?
tace tuni ma ai no kidding,Salma yau a abinda ma ta zubawa Auta abincin na daban ne
ya sha kyau,Omaira tace gantsare Baby chest ya yo waje baya ma out,kin san kan gari
dole muyi kawance,su Rahma ne suka shigo Omaira tace Kai ku fita zancen manyane
muke Yara sai shegen son zance ana zance kuna kallon bakin mutane,Raheemah tace
dama munyi waya da Umma tace Cele ta dawo a fada muku zata zo ma suna,Omaira tayi
murna tace tab ni wallahi tsoronta nake ji tunda ta fasa min Kai fada da ita baya
mutuwa tana zuwa na shiga uku,da su Aunty Bilkisu zasu zo ai bata Isa ba,Celen
lallai to Cele ba Wanda ta dagawa kafa,Rahma tace Kuma Umma tace tana nan da
bala'inta inda kisan bata zaga dakin Allah ba,Omaira tace Ina ga shedan ta jefa ya
rama suka yi dariya tace muje wajen Aunty Rabi,tace cab mijinta ya manne da shi ake
karbar barka wannan bala'i wallahi zai mata wani cikin da wuri, Mami ma tayi fadan
ta gaji,to muje muyi kallon tv.

Salma ce ta shiga dakin Auta dauke da abinci sai da ya bi flasks din da kallo
ya sha mamaki,ta zuba a plate tace to zan baka a bakin? Auta harda shagwaba nace na
koshi fa,itama fuska ta shagwabe ta kwaikwaye shi tace nifa wlh sai ka ci harda
shure Shure,Auta bai san sanda ya fashe da dariya ba,Mami ce tayi knocking taji
suna ta faman dariya ta juya ma bata shugo ba Kuma basu Bude ba sai driver ta aika
ya siyowa Rabi wani nama me Dadi.

Auta yace bani dai naci kadan ta dire gwiwoyinta a kasa yana bakin bed tana
bashi a baki yana ci,Baso ne ya dinga Kiran Salma ta Kalli wayar my love bata canja
suna ba,Auta ya kalla ya sake lekawa cokalin da zata bashi abinci ya bige yayi
fatali da shi da abincin gaba daya tayi watsa watsa a dakin ya mike ya fice,Wayar
Salma tana ta ringing ta dauki wayar a fusace ta danna wajen kashewa da karfi tana
jijjiga wayar kamar zata fasa ta tace Dalla Malam Daina Kirana ta ja tsaki ta jefa
wayar a kan gado ta kwantar da kanta a saman bed ta fashe da kuka.
Mami suna Palo da baki Auta ya fito fuuuuuu kamar zai tashi sama ya fice,Mami ta
kalle shi kawai,da Nawwar suka hadu a hanya ya wuce shi rai a bace,Nawwar hannunsa
ya rike ya juyo da sauri,yace Auta lafiya ne wai? Auta kamar zaiyi kuka yace
wannan yarinyar ce Yaya can you imagine tana da aurena tana sawa wani my love a
wayarta mahaukaciyar Ina ce ita,Nawwar yace Baso ne fa,Bason banza Bason wofi ni
wlh inda kasan mutuwata haka na tsani Baso,Nawwar yayi dariya yace Soyayya ta kama
Auta fa, Auta in love,Auta yace Allah ya kiyaye na so wannan yarinyar ko zan fara
sonta sai na roki Allah ya yaye min wannan wacce irin jarfa ce, Nawwar yace calm
down su fa mata ba a musu haka ba da fada ake samun soyayyar mace ba Auta,wannan
Kai ka dakkowa kanka tunda kasan tana son wani,wlh tayi kokari ma yarinyar nan ka
duba horon da aka mata ko Yan aikin gidan nan basu aiki haka,ta tura gate ta karfi
ta zama me gadi,aka bata duk wani aiki na gidan nan,aka canja mata abubuwa da yawa
na wahala Idan wata fitsararriyarce zata yi wannan Kuma tasan bata sonka,Amma bata
taba Raina wani naka ba ko Abu zata maka sai dai Kai da ita,Ka duba yanda bata
gajiya tana girmama iyayenka da duk Wanda ya shafeka wallahi lokacin da na dakko
miracle Idan itace baza tayi ba duk da tana girmama mutane amma rashin kunya ma ta
Isa a kyaleta,yanzu bata yi kokari ba,sabo da iskanci abinci ma a baki ake sawa ta
baka tana da kunya ba a nan ta taso ba haka ta daure take maka har kace sai ana
shafa maka gashi ,Sabo da kawai kaga ta sawa Baso My love,Iyaye ma suna sawa
yayansu my love,lovely Mum,wayata fa Sweetheart na sawa Mami, Auta yace ai Baso ba
muharraminta bane kuma kasan sonshi take ta ya zaka ce hankalina ya kwanta,Ka fara
sonta Auta itama naga Alama tama fika kamuwa,mace ce Mai rauni sai anyi hakuri
shine auren ai,Yanzu ka koma ko baza ka kulata ba kawai ka koma kayi hakuri,haba
Autan Mami duk mun zaci I yanzu ta samu ciki ma,me kakeyi ne wai baza kaji dadin
ba,tuntuni ka dame mu aure aure kace ka balaga tuni ko ba haka ka fada mana ni da
Baffa ba? Auta yace hakane ai Kuma na balagan ko ban balaga ba Kalli gemuna ya kusa
fin naka ma,Nawwar yayi dariya yace to aini banga balagar ba Auta kaje ka bata
Service,Auta yace Yaya wlh har tsoron yarinyar nake ji fa,ba dama nayi
sukuni,Nawwar ya dinga sheka dariya yace kwailar? Yace ni naga sharrin kwaila
wallahi sunfi manyan gyara Namiji, kana gani Yaya ya bigi kirjinsa ni Auta Autan
Mami gyarani take tsaf,bana jin kunya da fargabar kowa amma ni yanzu Yaya bana so
mace ta rabeni kar ta gani,a school ta sa min Ido ta hanani sakewa sai sawa take
Ina batawa da Yan mata duk sai sharara Mari nake kawai a school fas fas, yanzu duk
Mata sun kiyayeni Allah Yaya.

Nawwar ya gyara kujera ya zauna yana tuntsira dariya,Auta yace hmmm shima ya
zauna yana gyara wandonsa da yake ass down da shi yana zazzagowa,ya daki kafadar
Nawwar yace Yaya ka gane ko? Auta ya shafa gemunsa da sajensa yace kasan Glory ko
kaga yanda muke good time da ita da tausayi ya karasa maganar a sanyaye yace
wallahi Yaya rannan na gwaura mata Mari itama,Chima nan tawa yarinyar nan akwai
kirki amma ya sake sanyaya maganarsa yace amma itama na fesa mata Mari wlh hagu da
dama,Yaya sai da ka fada min gaskiya naki ji ka Cece ni,Nawwar yayi dariya kamar
cikinsa zai ciwo ya buga kafa sosai yana sheka dariya,Baffa ne ya dawo daga ganin
Jaririn ya wuce su suna hira suka masa sannu ya wuce,Nawwar yace dama maganin
irinku kenan Babu rainin da baka yiwa mata ba,kanwar Rabi ma cewa kayi zasu
mallakeka yanda aka min,Auta yace ai ni yanzu so nake ma wannan ta mallakenin amma
yar jakar Uba sai kayan haushi zan mata baki Yaya,Nawwar yayi dariya kamar me yace
Autan shagali Allah yayiwa Salma albarka Karka yi mata baki kaji sai ta sake
lalacewa,Auta yace saura kadan kuwa.

yanzu Yaya kune Manyan,au yanzu ka yarda? Yace ah na yarda kuje da girmanku
Allah ya kara girma,Salma ta gama kukanta ta wanke fuskarta ta zo ta share dakin ta
goge ta gyara komai ta dauke kwanikan ta kwashe Rabin abincin ta kulle a Leda ta
jefa a shara tace Allah na tuba nayi barna,Mami ce shigo tace wai fada kuka yi da
Autan? Salma ta kirkiro fara'a tace a'a Mami akan nace sai ya ci abincin da yawa
shine yayi zuciya wai shi ya koshi kinga Dan Wanda ya ci ta Bude flask,Mami ta leka
tace ba sai ki kyale shi ba, ki Daina biye masa,Salma zuciyarta ta karye ta fashe
da kuka,Mami tace to kiyi hakuri Salma aure sai hakuri haka kowa yake hakuri da
nasa,Salma tana kuka tace Mami ya Auta zai dinga min haka sabo da Allah,Mami tace
ke karki sake ki masa kuka ba a yiwa Namiji kuka zai Raina ki Idan ya gani shike
nan zai samu lagonki karma ki bari ya San kinyi kuka wanke fuskarki,Salma da sauri
tawanke fuskarta a sink,tace yayi? Mami tace ae je ki shafa powder bari naje
wajensa,Salma tace karki masa zancen Dan Allah zai ce na fada Miki kinga bazai ji
Dadi ba zai ce Ina hada shi da iyayensa,irin dai Dan nasiha Zaki masa a Dan wayence
kin gane ai,Mami tayi dariya sosai wai ita Salma zata koyawa duniya,tace ashe dai
Salma da hankalinki wallahi kina da hankali kin Kuma birgeni,tayi dariya tace ai
sai ma nan gaba sai nafi kowa hankali a gidan nan zaku gani Mami,Mami tace oh
jama'a Ina da surukai a gidan nan baga Rabi ba ga Salma,ta fice,tana fita Salma ta
hau tsalle tana furta yes yes.
To yau Salma za a fara kwana a dakin Auta sabo da Baso yace,Mami bata sani ba
ma,bata San ance ta dinga taya Auta kwana ba,sai da ta bari kowa ya kwanta tayi
Shirin baccinta cikin kayan bacci ta lallaba Sadaf Sadaf kamar zata dauki kayan
wani tana zuwa kofar Auta ta Murda ta fada ciki da gudu,Auta yana cikin bargo tana
fushi wai an mata dole ta janye bargon da Auta ya lulluba ta shimfida a kasa ta ja
pillow daya tayi shimfida ta kwanta abinta,Auta yana jinta bai ko kulata ba,magana
ta shiga yi tace shike nan mutum sai fushi,ba dama ayi abu sai fushi ai ba haka ake
rayuwar duniya ba.
Auta yana kwance kamar bacci yake yace Aljanna dai Idan naga dama kafa zansa na
take ko na tsinewa mutum, Kuma sai dai kiyi ta kwana a kasa baki Isa kin hau min
gado na ba,tace ai Nima Ina da gadon ganin damata ce tasa nazo,suna ta carcar baki
har bacci ya kwashe su.

Cele suna sauka a airport ta Kira Ahsan ta sanar masa sun sauka lafiya yayi
murna,taxi suka shiga da kayansu gaba daya duk sun zo,Kaka yace to jaraba mun dawo
tsiya sai kwazazzabo titin ma baza kaji luwai ba haba,kaka ya Kalli Kasuwa za a
wuce yace Cele ji wai nan sababbin kaya ne ake siyarwa,Cele tace ji wata Vest a
rataye kamar gwanjo,Kaka yace ai nan Sabuwa ce Kuma? tace ae fa wai gashi nan ma
rubibinta akeyi,Kaka yayi dariya yace Kalli mutane Dan Allah duk sunyi baki sai
jijiyoyi kamar masu cutar yunwa,ai nan a koshe suke Kaka baka gani har yanga suke
ba ,Kaka ya Kalli wata mace yace Jita yar kutun Uwa to ba Madara tana tafiya kamar
bata da jini,Cele tace yo ba protein,haka suka Isa gida,Cele ba Sanya dama akwai
Almajirin da suka bari a gidan gashi da tsafta duk yana gyara gidan babba ne,Cele
ta sake gyara gidan tayi wanka tace Kaka Allah toilet dinmu kamar ta akuyoyi,kaka
Yace da kyar na iya fitsari, muje wajen Umma na matsu na gansu cewar cele,suka fice
suka tafi tsohon gidan suka je,Cele taga Abba a kofar gida a Sallaya yayi
tagumi,Cele taji tausayinsa abinka da mahaifi,tace Abba abin mamaki sai yayi
murmushi yace Rufaida saukar yaushe tace Abba dazu dazu tace Abba kalleni me ka
gani? Yace kin hadu ga kakan naki ma yayi Jajir da shi yayi kiba,Kaka ya Mika masa
hannu suka gaisa yace Zauna zauna Haladu,Kaka yana mamaki Shima mutumin da baya
kulashi yake gaba da shi,Cele tace Abba Umma fa? Abba da tausayi yace ai sun bar
gidan nan uwarku da Yan uwanku sun ware ni kamar bani na haife su ba,Rabi aka gani
yar uwarki wacce aka haifeku tare,Cele tace Allah amma naji Dadi dama itace Rabin
kasan Allah Abba wata ta Dade tana tareni tana ce min Rabi to kasan ni ba mutunci
naci ubanta amma naji dadi, na sake ganinta a Makkah kuwa matar naki kulata,amma da
Alama a kauye ta girma naji Rabi gatsal Ina laifin Rabiat,Abba Ina da aure fa yanzu
labarin sai an zauna,Abba yace gaskiya Cele kin Kara hankali,Cele tace Abba ai aure
nayi shi yasa dole a Dan nutsu albarkar aure ce,Abba sai soyayya nake ta yi,amma ya
za ayi su wareka Abba gaskiya Basu kyauta ba,Amma laifinka ne Kai ka jawo,badan
zuciyar Musulunci da Kuma Uba ubane fa to Abba wallahi da baza mu kulaka
ba,kaifinmu ne da muka zo a mata? ita Uwa da tazo a mace wani ne yace tazo a mace
ba Allah ba,Abba kuka ya saki yace shike nan ni ba inda zanje naji sanyi kowa sai
ta fada min abinda taga dama,Cele tace Abba bafa zuwa nayi ka min kuka ba gaisheka
nazo bani kwatancen Umma,Yace bazan fada ba kema tafiya zakiyi wajenta ki
barni,Cele tace Abba kasan duk da Ina maka wasu abun na bacin rai amma kasan Kai ka
jawo Kuma ina da tausayi,Cele ta karkace ta zaro kudi sun Kai dubu ashirin tace
ungo Kaci albarkacin macen da baka so,Abba ya karba yace kamar kin san banci komai
ba tun safe dama uwarku itace take San mana abincin Idan Kun kawo mata Kuma Rabi ta
auri me kudi,Cele tace me kudi ne? Yace na gagara ma Cele saurayi matashi kamar
bature idan kika Ganshi ga hankali,Rabi ma ba sauki da masifa tayi mana
Sallama,Cele tayi dariya tace wooo woo jinina a lafiya dai Rabi ai dole naje
gidanta,Abba yace ta haihu ma yau kwana biyu,Cele tace Masha Allah da ni za aci
suna,Abba yace Dan Allah duk da ta rigaki Shan iskar duniya ki mata fada ta dinga
kula da Mahaifinta,Cele tace zata ci ubanta zanje tana min rashin kunya zan gurje
bakinta,ta girmeki Cele da kusan awa Daya,Cele tace yo aini ko sa'ar Umma ce bana
tsoro,Bari naga Uwa,Abba yace Allah sarki yau tun safe kunu ne a ruwan cikinta sabo
da yunwa,Cele ta shiga tace kina inane ke Uwa fito ko yunwa ta Miki Illa ne? Uwa ta
fito tana washe baki tace Cele,Cele tace kalleki abin in masge duk kece kika ja
mana bala'i baki iya tarbiyya ba da ace kinwa danki tarbiyya yasan addini ai bazai
yi haka ba, ta zaro dubu biyar tace ungo sabo da Allah,Uwa tana murna tace na gode
dama tun safe kunu na sha,tace kyaji da shi ni kinga tafiyata Uwa kin shiga uku da
gori wlh har ki mutu ko kina kabari Ina binki da gori,akan Zaki sace ni sai Umma ce
ta bawa Kaka ni da yanzu Ina wani kauyen,Uwa kiji tsoron Allah tam,ta juya ta
tafi,Abba yaji dadin kudi sai yayiwa Cele kwatancen gidan suka tafi da kaka,Umma
sai jin Cele tayi tana kwalawa Umma Kira Umma fito yarki ta dawo na ragargaji
shedan, Umma ta fito suka rungume tace Alhmdllh kin dawo lafiya Ina ta Miki Addua
Allah ya tsare min ke,Cele tace kaji Uwa ta gari,Umma ban mu tafa, Umma ta harareta
tace Ina su Omaira? Suna can kudu wajen yar uwarki Rabi,Naje wajen Abba ya fada
min,Umma haka Abba yayi laushi? Cele ta hau bawa Umma labari har komai da ya faru a
Makkah,Umma tace Allah ya rufa mana asiri baki haihu ba, wai da munji kunya,Umma ma
ta bawa Cele labarin Rabi kaf,tace Allah sarki ashe Rabi har dandi aka yi,Umma tace
bafa tayi ba Allah ya amsa adduata ya tsare min Yata dama Ina ta mata Addua,Cele
tace gaskiya ta sha wahala daga baya dole muje gidan Dagaci ko yar magana ce in
jajjefar masa duk da ya tuba wallahi sai na fadi baka,Kefa halina dake kenan,ki dai
shirya zuwa suna sannan ki fadawa Mijinki Idan ya amince tace wayyo Umma ai wani
Alhaji Salmanu ne zai amince ,Umma sai murna take Cele tayi aure,kaka ya shigo
Shima yayiwa Umma murna,Umma ta dinga yiwa Kaka godiyar rike Amana.

Duk Cele ta zaga Yan uwa da abokan arzuka ta raba tsaraba sosai.
Masu zuwa suna Yan uwan Rabi sunyi Shiri ciki harda Cele da su Bilkisu,za a
tafi,ana gobe suna suka taho gaba dayansu banda Umma.
Salma tayi Shirin school Mami tace nawa kika kudin littafin? Salma tace Haushin
kare,Mene haushin kare Kuma? dariya tayi tace Mami wan wan Ina nufin one one dubu
Daya da dari Daya,Mami tayi murmushi ta girgiza Kai tace a wajen Baso kika koya
wannan abin sai Yan Daba.
Ba Wanda yasan za a zo da Cele har ni Miracle sun boye min wai surprise za a
mana,sun cewa ma su Raheemah da suka sani sunce Cele ta fasa zuwa,naji haushi a
raina nace lallai bata da mutunci sai naci uban yarinya .

AsmaBaffa🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2 🌼


MATAFIYA

BOOK 2

71-75
Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

Munayin adashi kamar haka👇


Kayan daki set na kujera da gado
Kayan kitchen
Freezer fridge
Injin wanki
Gas
Dasauransu

Adashin kudi kamar haka


20k kwasa 200k
Slt 1 2 4 7 8 9 10

30k kwasa 150kslt1 2 4 6 8 9 10

50k kwasa 500kSlt1 2 3 4 5 7 8 10

10k kwasa 100k Slt2 3 2 4 7 9 10


Mebukata yaneme wannan numbern👇
09049197049

Page naki ne
NAJIDA ALIYU BICCA

Cele mota suka shiga da asuba a tasha ma suka yi Sallar asuba,sai da tayiwa
Kaka sallama,Cele,Bilkisu,Nazira da Nazifa Suna mota an ware wuta dukkansu sunyi
Addua Cele tana gama Addua sai bacci,Nazifa ta tasheta tace ke Cele a mota fa kike
har kudu zamuje Ina mu Ina bacci in Banda salatin Annabi,Cele tace ni da naje Sudan
a mota ai wannan hanyar lafiya lau ce Allah ya tsare karki sake tashi na
gaskiya,suka kyale Cele tana ta bacci sai yamma likis kusan dare suka sauka a
tashar duk suka yi sallolinsu,Auta ne zai dakko su a tasha yaci kwalliya yana taje
gashinsa Salma ta dakko turare tana fesa masa tace a dawo lafiya Allah ya
tsare,yace Ameen Yan mata,tace a'a kwaila dai,ni na Isa ya furta yace zan tafi tace
to ai na maka Addua,yace to yau dai Yan mutuncin suna ka kenan,murmushi tayi tace
Kaine dama kake tsokanata akan Basoooo....Salma ta karasa da kukan kissa tana nesa
da Auta ta taho da gudu ta rungume shi,tana kuka hannayenta ta wuyansa ta sarkafo
su tace I'm sorry tana goga fuskarta a wuyan Auta,Auta ya sake kankameta yana cewa
to mene na kukan Kuma harda bubbuga bayanta sannan tayi shuru Salma tasan kan
tsiya,yace muje ki rakani tace Mami fa kunya nake ji,to ba aure mukayi ba Ina
ruwanta dake,Salma ta biyo shi suka fito taga mutane a Palo su Star dukkansu sai
Salma ta fara bin bango tana dafa bango tana rabewa tana tafiya tana kallon su
wise,Kowa ya bita da kallo maimakon ta raka Autan sai tabi saman bene da gudu,Wise
tace Kai wannan yarinya anyi yar kanta munafunci a cikin Yar nan ya baci wai daga
Ina bata maganin mata Ina fada muku yarinya kullum bata fashin zuwa harda ce min
Aunty ba sabo ne,star ta kyakyace da dariya tace wlh bata San Antena ba zata ci
ubanta bawa yar banza tayi ta sha Auta in ya tashi zata gane kurenta,ai da nice ke
na sha'awa zan dirka mata ta tafi wajen Auta da kanta yar banza,Wise tace bazan
cuceta ba yarinya ce,Star tace Allah sarki Wise yaushe kika fara tausayi iyyeee
naga Malam Abhulkhairi ma karewa,suka yi dariya, Mami tana bangaren Baffa ya isheta
da korafi ta daina kula da shi yanzu ta tare wajen surukanta ta kwashi su Haidar
Yayan amaryar Baffa da ya saki da Hamra ta tafi dasu gidan Rukayya tare suka dawo.

Auta yana parking sun idar da sallolin da ake binsu,yana ganin Cele ya ganeta
yace wlh banbancinki da Auty Rabi kawai wannan yar tawadar Allah da Aunty miracle
take da shi ke Babu shike nan ni Banga banbanci ba Sam,Cele tace Kai Anya ban taba
ganinka a Makkah ba amma takari ne Kai ko a can aka haifeka Dan agulla,Auta yace
kece dai takari yarinya ni me zai kaini Makkah na zauna,Cele ta kalle shi kawai
tace ba komai duk abinda aka yiwa zabuwa watan bakwai ne ya ja mata zaka ci ubanka
muje ta mike tana Jan Jakarta tace ke Aunty Bilkisu bazan jawa kowa jaka ba kowacce
ta ja abarta da kanta,Bilkisu tace sannu uwata,Cele ce ta shiga gaba, Auta shi Sam
yanzu zuciyarsa gaba daya a wajen Salma take,yace Aunty kuyi sauri Ina da
iyali,Cele ta kalle shi da sauri tace Kai yaro baka tafasa ba zaka Kone har Mata ce
da Kai, Bilkisu tace munzo bikin ma karewa,Cele ta furta tab yanzu duk tsula tsiyar
nan yi kake Dan nan? Auta yace sosai ma kuwa ai sai dai mu koyawa wani Kuma ba ace
min yaro,Cele tace Kai ka kiyayeni so nake nazo lafiya na koma lafiya Karka sa
kaina ya fara hayaki,tana gaba Auta yaja mota suka tafi.
Basu dade ba suka zo gidan,Cele taga gida iya gida ta Kalli Auta tace Kai yi
tsiyarka yaro ka Isa ai kana da kare magana dole a maka auren gata,Auta yayi
murmushi suka fito,tana Jan jaka da takalminta me tsini anci Abaya me kyau
silver,wayarta a hannu,Sallama tayi a Palon ta shiga taga su Wise tace harda
larabci ta wani kankare murya Aina Rabi? Star tace ke wannan kamar Cele aka ce baza
kizo ba? Cele tace dama wasa nake Ina tsinau din? wai Rabi ce Tsinau,akace tana
sama tace Masha Allah,Sannunku ku har Kun fara sunan ne tun yau? Star tace ba dole
ba ,wai gasar ciki ake ne na ganku ko wacce da nata a gaba Star tace ba dole ba
tunda mu duk bautar Antena muke,Cele bata gane Antena ba tace to shike nan ke me
kama da Auta ba Kara ba kunya ki mana iso mana tace wa Hamra,Hamra ta mike tace ko
kefa ai ba mazo gidan mutane mu shiga da ka,suka bi bayan Hamra,Star tace wannan za
aje da ita,Suna ta kokarin banbance kamanninta da Rabi,Auta ya shugo yace tunda ban
banbance ba ko wacce ta samawa kanta lafiya tawadar Allah ce kawai babancinsu,Star
tace dama sarkin kurillah ai dole mu yarda da Kai.

Knocking Cele tayi shuru ba a bude ba Rabi tana bawa danta nono sai ta kulle
kofa kar a kalleta,Nawwar yana gefe a kwance suna hira,sai da ta gama sannan tace
bude ya tashi ya bude kofa Ido biyu suka yi da Cele juyawa yayi ya Kalli Rabi ya
sake juyowa ya Kalli Cele, ya kalle su yafi sau biyar sannan yace shugo Cele,tace
wai kowa ya sanni duk inda naje Cele Cele,Kaine Mijin Rabin kauye? Nawwar yace yes
yanzu ai yar birni ce,ta shekara arba'in a birni? Yace a'a tace to bata dauki
hanyar wayewa ba har yanzu yar kauyece,yaushe ma tazo birnin shekara biyu kacal,
Rabi nace Ina jinki to ke da kike a birnin da me kika fini, Rabi kar muyi musu dake
baza kiji ta Dadi ba,Rabi tace shugo ni karki isheni,dariya tayi tace akace kema
masifaffiyar ce ashe Salamatu ce sanyi kalau,nace wallahi Haihuwa nayi amma ke hmmm
ba a ja da Rabi duk tsiya na girmeki,Cele tace da mintuna,na dai rigaki to naji
bazan dai ce Aunty ba wlh Rabinki kawai tsura,Bilkisu tace ke Dan Allah ki matsa
mana ke baki shiga ba ke baki tsaya ba,Cele ta shige Nawwar ya musu sannu da zuwa
suka gaisa,yayiwa Cele barka da zuwa ya fita,Yana fita Cele tace Rabi Yaya
haihuwar? Salamu Alayki yar Uwa ta mikawa Rabi hannu suka gaisa.

Salma ce ta kawo abinci ta koma ta kawo lemuka,Rabi tace wannan matar Auta ce,
Cele tayi dariya tace dai dai shi kuwa wlh amma tana da kyau Masha Allah.
Salma zama tayi ta gaishe su suka amsa suna huce gajiyar Hanya
Salma dakin mijinta ta koma ya shigo tace sannu da zuwa harda rusunawa,a kasan
tile ya zauna yace yau na gaji ban San me yasa ba,kallo ta kunna musu ta zauna nesa
da shi itama ta jingina bayanta da jikin gadon yanda Auta yayi suna kallon Indian
film suna dariya Abu kadan sai su juyo su Kalli juna,a hankali Salma ta jawo
mazaunanta ta matso gaba kadan,Auta ya juyo ya kalleta shima ya jawo ya matso suka
ci gaba da kallonsu,sake matsowa tayi,ya matso Shima suka hade a tsakiya ba gaf,
kafadar sa ya Mika mata ta kwantar da kanta a gefe,Star tace kinga Salma ta bi
Mijinta bari naje gulma knocking Daya zanyi na bude kofar,Kai ke Ina ruwanki ne
cewar Seraline,Wise tace ae sai taje ki dakko mana rahoto,a hankali Star taje
knocking ta tura kofar wani uban tsalle Salma tayi ta fada saman gado ta rigada ta
gansu a makale da juna,cikinta ta kifa wai bacci take,Auta shi dariya ma ta bashi
wannan uban tsalle haka,Star tace oh ashe kana ciki ta jawo kofa a hankali tace
sorry ta rufe ta dawo tana dariya tace Yasin na gani munafukai ne ashe jonewa suke
a dakin,Wise tace ke Star kullum a fada suke tace ke yarinya tayi luf a jikin Auta
ta kwanta a jikinsa kina nan,Yar Zabil tace wohoho Auta ya kusa zuwa garin Dadi.

Salma ta saman gadon ta dawo da kanta saitin Auta ta dora hannayenta a gashinsa
tana wasa da shi Auta ya shiga wani yanayi me dadi ya lumshe ido,a hankali yace
muga wayarki,Mika masa tayi ya shiga contact dinta yayi searching my love babu a
ciki,yace Ina your love din,Salma tace naci ubansa tuni na goge na canja masa Baso
ko Yaya Baso ban saka ba Baso tsuransa,Auta yaji wani dadi yace kin daina sonsa ne?
Salma tace ai dai nayi aure haushi ma nake ji da aure na Ina kula Baso wlh na daina
kulashi,Auta ya dago da Kansa yace Bason? tace Baso wai ni bana son zancensa Dan
Allah ta mike tayi fushi ni bari nayi tafiyata ta dire daga kan gadon,jawota yayi
da sauri ta fado Kansa,gyara kwanciyarta tayi a jikinsa suna kallon juna,a hankali
ya gangaro da fuskarsa saitin tata,hancinsu ya hade waje daya suna shakar numfashin
juna Salma ta turo bakinta cike da shagwaba ta matsu yayi kiss amma ya tsaya
yanga,Salma zuruf ta shigar da bakinta cikin na Auta suka fara tsotsar bakin juna
cikin salo da kauna,Salma Ido ta lumshe tare da tallafar fuskar Auta tana shafawa
da hannu daya,suna faman kissing juna a hankali Salma ta janye tace mene haka,Auta
yace ke zan tambaya me kika yi haka,dariya suka yi a tare Salma kamar wacce tayi
tsere haka kirjinta ke harbawa,Auta kuwa idanunwansa sun kankance sun koma mitsi
mitsi sun canja launi sabo da jaraba,mikewa Auta yayi ya sawa kofar key ya dawo ya
dauki Salma ya dorata a saman bed ya kwanta a gefenta ya zuba mata Ido yana binta
da Mayen kallo,Salma har tsoro ta fara ji,yace kina jin abinda nake ji? Nasan kina
ji kema ko a wani slow ya furta yana shafa lips dinta da yatsansa yana wani
karkashe idanuwa,kirjinta yabi da kallo ya wani lashi lips ya kafeta da Ido,Salma
ta zaro Ido kunya ta kamata tace ni dai kunya nake ji Allah wannan kallon fa ni ban
taba ganin irinsa ba a duniya,Ido daya ya kashe mata, Salma ta gyara kwanciya ta
bararraje akan Wise tace kwanciyar da ake a shimfida daban shine ta bararraje tare
da bankaro kirji, tab Auta yace yau Zaki bayani a ransa,Wayarsa ce tayi ringing
Mami ce take Kira yace Kai na shiga uku wai ni na haihu ne yanzu haka aikena za'ayi
wlh barin gidan nan zanyi komai ya taso a kirani ba dama na sake,Salma tace uhm
tashi kaje,duk ba ke kika jawo aka dawo damu nan ba,da baki dinga Jan fada ba ai da
yanzu muna bangarenmu mun huta,Salma ta juya baya a kwanciyarta tace Kai ma ai da
laifinka baka shagwaba ni,mikewa yayi yace zan shagwabaki ne ai iya shagwaba,yace
to juyo mana,dunkulewa tayi tana jin kunya, daukanta yayi ya direta a kasa suka
nufi bakin kofa,a jikin kofar ya makureta ya sata hannayensa ya dafe kofar ya cafki
bakinta ya shiga aika mata da Sako, Salma tuni an rufe Ido,hannayensa ya dora a
saman boobs dinta ta kankame idonta gam abin ba sauki zip din rigar ta ya janye,ya
janye hannayen rigar kafadunta suka bayyana yabi wuyanta da kiss ko Ina har ya
gangaro kirjinta,Bra dinta ya balle yace wai ku bakwa jin wahala duk Kun takure
kanku,Salma ta kasa magana Kuma taki Bude idonta ko da wasa,Boobs dinta suka
bayyana Auta yace abin ba kama,a'a Yar nan da wannan kike so ki bawa Baso? Idonta a
rufe ta fara dire diren kafafu da kukan shagwaba ka daina zancen nan,Auta yaga
abubuwa suna kadawa yace Kara yi Dan Allah, tace wai tsalle tsallen?,kirjin ta
girgiza gaba daya tayi Waka Ayyara iye sangaya ta janyo rigarta ta gyara sosai tace
kaje ana kiranka,yace amma kin kware a mugunta dariya tayi tace ai ka tafi da
tunaninsa,rungumeta yayi sosai tace sai ka dawo yau bazan tayaka kwana ba Ina wajen
su Star,dama kwanan naki ai gwara Babu a kasa kike kwanciya ki barni a
wulakance,dariya tayi tace bayan suna zan dawo bed din,Mami ce ta sake kiransa ya
bude kofa yace ki min girki na,tace ya zama dole ya fita,Wise ce ta tsokane shi
tace to gyara bakin duk jambaki,ya hau gogewa kuwa,suka saki shewa yaro mun gano
ka,Auta yayi murmushi yace zan rama ne sai na dawo hayyacina,Salma ce ta fito harda
Saka hijab ta fito Sumi Sumi,Star tace ke koma ki gyara bakinki duk kamar akuya
taci dusa jambaki ko Ina,Salma kunya taji ta koma daki da gudu,suka saki
shewa,Salma ta gama kallon kanta bata ga jambaki ba,wanka ta shiga tayi ta canja
kayan ma duka sai gata ta fito cikin gayunta,ta haura Saman da gudu,Omaira ce suka
dawo daga gyaran gashi,suna shiga suka samu su Cele sun baje suna cin abinci suna
hira sunyi wanka sun canja kaya,Cele kayan Rabi ta saka,Omaira tace Sannunku da
zuwa ta gaishe su, Cele kamar bata Santa ba,tace Aunty Cele amma a kasko ko an jefi
shedan ya rama ne irin wannan karo wulakanci haka,Cele tace karki zaton na manta
fadanmu Ina sane dake tunda kika zageni bani ba ke,wannan yarinyar wai Dani zata yi
kokawa tab,Omaira dariya tayi tace to kiyi hakuri ni dai kinyi auren ma baza ki
hakura ba,Dan Allah dan Ahsan kiyi hakuri,Cele baki ta washe tace ashe an fada muku
sunansa? Omaira tace Umma ta fada mana,tace to shike nan kinci darajar Allah da
Ahsan,tsarabarku tana wajen Umma,Rahma ce tace Aunty Cele yanzu Awara ta Kare? tace
ba sai ki maidani Kaskon ba Idan ubanki ke bani jari yarinya bakya girma kullum
sabo da munafunci gashi nan duk gidanmu kece yar tsugul Allah ya kiyaye ba gajartar
Uwa kika yo ba sai kace kamar an kife Kofi,nace Cele ya soyayyar? masifar nan zata
barki ma kiyi soyayya? Cele tace yawwa Dan Allah ku taimakeni ba uwar da na iya Dan
slow motion din nan ya gagareni sai na gaji,Rabi tace tab ke yar iska ki tsaya ki
iya abin arziki ana harkar arziki,Bilkisu mikewa tayi tace Kai ku tashi ni fa bacci
nake ji,Nazifa,Nazira,Raheemah,Rahma suka tafi masaukinsu inda aka Basu can
daban,Su Star sun tafi gida sai gobe suna zasu dawo,Rabi ta fara hadawa Cele
mugunta yanda zata tarairayi mijinta tana ce mata ba zafi da dadi,Omaira da Salma
sun zauna kamar Hira suke suna ta nadewa a kansu,Cele tace ke Rabi wannan fitsarar
kuwa zan iya gaskiya baki da kunya Rabi haka kika lalace,dariya nayi nace a watse
nake dama a hakan? daga fadar gaskiya? Yo irin wannan baro zance ko a jikinki
Mijinki yana kallon bariki,to ai kince balarabe kika Auta sun fimu iya soyayya
fa,Cele tace naga Alama tun a kiss na Sallama Dan masifa Rabin kauye sai da ya
sukurkuta ni,Rabi nayi dariya, Cele tace Allah har yanzu tunawa nake Idan na tuna
sai naji yarrrrrrrr naji wani zirrrrrr....jariri ta dauka tace Kai dan ubanka sai
zare Ido kake wannan yaron bashi da kunya,nace bana son wulakanci karki zagar min
Dana naci wuya kafin Yazo,Salma gefen gadon ta hau ta kwanta ta Lula tunanin Auta
da abinda ya faru dazu ita kadai ta fara murmushi ta jawo pillow ta rungume
Kam,bargo ta sake jawowa ta lullube Rabin jikinta tana zana Abu a jikin bargon da
yatsa tana shafa bargon ta sake juyawa tana sakin murmushi,bakinta ta shafa ta sake
juyowa ta Kara jawo pillow ta rungume tana murna tana wani jin Dadi tana farin
ciki, Cele ta tsura mata ido baki bude,Salma tayi wani wutsil wutsil din murna ta
makale jikinta a pillow,Nima na juya ina kallonta da Omaira,bugarta Cele tayi tace
ke mene haka? Salma tashi tayi a kunyace ta fice.

Sai dare Auta ya dawo lokacin Salma tana bayan part din Mami tana zaune a
kujera tana faman tunanin Autanta,a wajen ya sameta zai wuce ya ganta,mikewa tayi
tsaye tace ka dawo? yace yes Yazo da sauri ya rungumeta tsam a kirjinsa ta kwantar
da kanta,sun dauki lokaci a haka kafin ya dagata daga jikinsa rankwafowa yayi ya
shiga kissing dinta kamar ba gobe Cele ta na saman bene ta fito ta corridor tana
waya da Ahsan ta hango Auta da Cele abinda suke ta faman yi,Ido ta zaro tace kaga
Yara sun fini kokari wlh ta tsaya ta tsura musu Ido tace shegu mayu aka ce basa
komai zaku ci ubanku wallahi sai na kulle ku a daki ya c
Ya karasa kugunta, kaga yarinya ah....tace kaiiii sunyi slow motion to wai shi dole
ne slow din nan ne,tunda kowa yana yi haka ne dole ne wannan shika shikan kiss ne
kenan,sake leka kanta tayi sosai tace Kai mayu kar ku fadi fa,takalmi ta cire ta
jefo musu,suka tsorata da gudu suka janye daga jikin juna sun zaci mutum ne ya taho
sai suka ga takalmi,Kai Auta ya daga ya zaci Rabi ce yace Aunty ce fa ba ruwanta
taho suka sake komawa suka ci gaba da abinda suke,Daya takalmin Cele ta cire ta
wullo kwas a kan Auta tace ku tafi daki Dan uwarku ko na fito yanzu,zagin kadai da
yaji yasan Cele ce,Auta dariya yayi ya dauki Salma cak,a baya ya goyata Salma ta
dagowa Cele hannu,Cele tace kin jawa kanki tunda kika min rashin kunya wlh sai na
kulle ku a daki ya kusa kashe ki Ina nan bayan suna kadan Zaki gane kurenki sai an
Miki tunda Rabi tace bakuyi komai ba wato sai iskancin banza ina Sam baza a dinga
asarar kiss haka ba.

Suna barin wajen Salma tace saukeni kar wasu su ganmu,ya ajiyeta a kasa ta gudo
dakin Rabi a nan ta kwana Auta bai kwana Shima a part din ba baki sunyi yawa ya
tafi part din da aka basu da farko can ya kwana shi da Nawwar,da dare Nawwar ya
Kira ni a waya yace wanne suna kike so? Nace ko wanne ka sa duk Wanda ya maka,Cele
tace karki sake a Saka sunan Abba hali yana bin mutum wlh yaje ya gado Abba ba
ruwanmu ,Nace na rasa suna da zan zaba ma ni nace sa masa sunan Auta,ya tambaya
Nawaf din? Nace ae mana yace ni Kuma da ba sunan nayi masa khuduba ba,Abdullah nasa
amma tunda kina so a sa,nace ai Ina son sunan Auta,yace Banda nawa wato sai na
Auta,dariya nayi nace to sa Abdullah din,yace ai ko baki yarda ba babu Wani sunan
Auta da zan Saka ni yaje yayi Halin Auta yace ayi masa aure,dariya nayi nace to
Saka Wanda kake so,yace better, Salma da sassafe ta dora masa kayan Kari tana sane
da mijinta,sai da ta gama soye soyenta Mami ta shugo tace Ina Yan aiki Basu dorawa
baki komai ba? Salma tace suna Daya kitchen din nace suje ni nan shi kadai nake wa
nasa,Mami tace sabo da shi kadai ne mutum kenan Allah ya kyauta tayi murmushi tana
jin Dadi ana kula da danta ta tafi,Salma ta gama girkinta tsaf tayi wanka ta cakare
ta Saka sabuwar shadda Fil ta lefe ta tafi wajen Wise tace yi min dauri me kallon
bangon gabas,Wise tace ni ban iya irinsa ba tana kwalliya a jikin mudubi itama,tace
to me kallon yamma maso kudu fa,Wise tace sabo da Auta? tace to da sabo da wa zanyi
shi zanwa ya kalla yaji Dadi,yi min me sanyaya zuciyar masoyi,ayi Miki dai dauri me
kyau harda wani daurin soyayya,zo ki zauna,zama tayi Wise ta tsara mata dauri tace
Yaya kika gani tace yayi wlh nayi kyau,Aunty zan kuwa birge shi? Wise tace sosai ma
ai yau Auta sai ya zauce shafa wannan turaren kiji ta shafa mata a jiki da wuyanta
har wajen kunnuwa tace jeki kar ta huce,ta tafi da sauri ta dauki kayan abincinta
ta nufi can.

Tana zuwa ba ko kwankwasawa ta tura kofar ta samu Auta da Nawwar a Palo sun sha
uban wankan shadda,ta Auta fara ta Nawwar ruwan Kwai kamar Kuma milk,kamshi suke
kawai,Salma bata fasa ba ta shiga ta durkusa Yaya Ina kwana ya amsa da fara'a,Auta
ta kalla suka hada Ido signa ta masa da Ido ta daga masa babban Dan yatsa a
boye,Shima ya kashe mata Ido daya yace ta tafi kar a kalleta,Nawwar yana
Kallonsu,bedroom ta shige maimakon ta fita tace kazo in fada ma sakon Mami,Auta
yace Dan dai Mami ce kawai amma da ba abinda zai tasheni ya zanyi gani nan ya mike
ya bita suka banko kofa,Nawwar baki bude yace ni zasu yiwa wayo lallai yarinyar nan
da bariki take a haka dukwi dukwi kamar munafuka tsaki ya ja tare da jawo abincin
ya zuba ya hada tea ya fara sha abinsa.

Auta yana shiga yace kin birgeni suka rungume juna,kinyi kyau ya furta tace ai
ka fini yin kyau ma,ya sunan yaron yace Abdullah,Masha Allah tace, saura namu ko ya
furta yana kallonta tace hmm zan tafi kaje ka karya kar Yaya yace wani abu muke ta
bude kofa ta fito da sauri tana cewa karfa ka manta Kai da Mami ba ruwana ta
fice,Nawwar ya Kalli Auta Karka raina min hankali,Dariya Auta yayi yace Mami
ce,dama ance yaran nan rawar kafa gare su,Auta yace Soyayya muka yi to shike nan ai
da aurenmu,Ni nace kar kuyi ne cewar Nawwar.

Miracle naci wanka cikin leshi me tsadar gaske kamar Amarya haka na fito sabo
da Nawwar ni da Jaririn ya kashe mana kudi wajen kaya,su Star dukkansu sun ci gayu
suna dakina wasu a kasa wasu a saman bed, Bilkisu suka ce duk Yara ne a dakin sai
iskanci fal ciki suka zauna a Palo da wasu manyan matan Iyamami ma sai yau ta shugo
taga jariri ta Koma Palo,Sabreen ta shigo itama an sha gayu ta zauna tana wani
basarwa yaron ma Dan lekawa tayi tace ubansa yayi dai kama anyi dangin Miji masu
kyau,Rabi tace mu a gaya mana kyau,ke a gidan naku ma ai baki gaji dangin Papa ba
can uwarki kika yo,Sabreen tace ai kin san Uwata kyakyawa ce,a hakan fuska kamar
takashi ta Kone, Cele anci dauri an sha kyau cikin material me kyau na larabawa,ta
Kalli Sabreen tace ke Malama Zaki tashi daga dakin nan wlh muna farin ciki baza ki
jawo mana bacin rai ba kizo kina wani jefar da magana ke kyawun naki uban me ya
Kara Miki ji nake tun daga Nawwar ko zance ba a Kara zuwa ba mun San komai muna da
labarinsa,Star tace chass ko me Keke ba Wanda ya zo mu dai ayi mana shuru suna
muke ko mu tashi tsohon tsumi yawwa,Sabreen ta ja wani tsaki duk kishin Nawwar ne
ke damunta tace sai naga me fitar Dani daga gidanmu,Cele ta mike tayi Mika tace
wayyo Allah ta duka tace sama da ikon Allah cak ta dauki Sabreen ta yo waje da ita
ta watsota Palo,Iyamami tace me zan gani haka yarinya daga zuwanki ita da gidan
ubanta ke kina da gado ne a gidan nan,Cele tace da laraabci Ilalliqa tsohuwa kar ki
jawowa kanki wlh kiyi shuru kishi jikarki take an saketa Kuma sai me? gida yafi
karfinta Mijin ma haka,ke Iya kike nan mene baki sa yaranki sunyi ba muna da
tarihin ki kishiyarki ma bakin cikinki ne ya kasheta mun San komai,bakin cikin ki
shine ya kashe Mijinki,Dan kishiyarki ma haka kika taba jefa shi a tukunyar dambu
ko ba ayi haka aka yi ba,kinji kunya wallah sai mun sakata mun Wala a gidan nan Yar
uwarmu sai tayi abinda take so Miji nata kina ganin dai ta haifo danta to Antena
tayi aiki ai an dinga haifo Miki irinmu kenan jikanki kullum yana cikin jininmu
yana antaya Antena Dan bakin ciki sai dai ya mutu,nifa na gama tsanarku ke da
Sabreen kuyi hankali Dani badan Baffa ba da Nawwar ba da yau sai nayi tambarin
tsinannu da Ku ba ruwana da tsufanki Kun shugo kuna ganin jariri kuna jefar mana da
magana wata kutmar....muka muku,daga zuwa cin arziki Ina jinki Iyamami kika ce anzo
an cika muku gida ana cinye muku abinci munyi muku kama da mayunta? Kalli jikinmu
tsab ba yunwa kalleni Kalli Yan uwana a koshe muke bulbul damu ,wallahi ko da wasa
kuka sake fada mana magana baza ku ji Dadi ba,Iyamami baki bude take kallon Cele,
Cele tace bani da sauki kin ganni bani da Dadi bana gudun abun kunya a titi ma zan
iya fada dake kowa ya min sai na masa,kin shigo kin ci mana mutunci kin turo
jikarki zata mana rashin kunya wallahi Dan suna akeyi amma da yau sai ta San ta
mana magana Kuma ko ba komai gidanku muka zo shi yasa,Allah yasa bayan mun tafi
Rabi ta fada mana Kun zageta zaku ga bala'i, ta juya ta tafi tace haba sai kace ku
kuka Fi kowa kudi.

Dawowa tayi ba Wanda yasan me tayi Rabi tace Cele tsiya kika yi dai amma tace
a gidan sunan zanyi fada abin arziki ya kawo mu warning na musu kawai,wai a haka
Cele ba fada tayi ba,Yan Palon ba Wanda ya bawa su Iyamami gaskiya akace gaskiya
baku kyauta ba ya za ayi su taso suzo Kuma ku dinga jefar musu da magana harda
abinci ne ya kawo su,Iyamami da masifa tace da a gidan mayunwatan suke ba,Sabreen
sai yanzu ta mike a hankali tace Muje Iyamami wannan bata da mutunci sai ta karya
mutum,suka tashi suka fice,Yan Palon mutan unguwa suka dinga Zagin su Iyamami.

Star tana waya tace Dj Yazo,Salma harda shewa yeeee yau akwai ratatin
duwawu,suka bita da kallo tace ah dole wani bangare na industry ya motsa a'a Kun
iya harka,Cele ta kalleta ta shirya mata mugunta tace zaki ga Industry bari Yan
suna su watse,Star tayiwa rada tace maganin sha'awa Babu ne me karfi Wanda mace
zata Kai kanta? Star tace ke akwai kinga tsaya yanzu mandula zata zo bari a mata
waya ta taho da shi amma da Yar tsada dubu goma ne,Cele tace a kawo tace a ranta
yau wannan yarinyar zata Daina iskanci a gidan nan.
Aka bugawa mandula waya tazo da magani tace an gama,masu Dj suka zo kowa aka
fita tsakar gida,kafin kowa ya shiga Salma ita ta bude fili,Auta yana shigowa ya
ganta ita kadai a ciki sai rawa take tana yiwa kanta liki,Auta yace to masu Dj take
yiwa ko su Cele da suke kallonta,Cele bata rawa ita amma yau tace zata yi ta shiga
bayan Salma ta dangale kafa wani dungus dungus kamar gurguwa wai rawa take,Rabi
tazo tace Dalla matsa ke duk abin arziki baki iya ba sai masifa,Rabi ta daki
duwawun Cele tace nan fa ake kadawa, wannan Zaki bari Ahsan yaji dadin ma kuwa
gyara ni ki gani,Salma ba ji ba gani rawa take tsakaninta da Allah harda bin
wakar,Auta sama ya hau wancen part din da suka kwana yana ta kallon Salma ita kadai
Yana daga nesa yana furta a'a'a'a yana bin kidan, su Wise ne suka shiga tun a
sannan Cele tace ba karya yanzu nasan anyi bariki a wajen nan ta ja gefe,Cele tace
karku cire mazaunan ke me jego sai kin sake yagewa ko,Auta ne ya Kira Nawwar yace
Yaya zo kaga abinda suke yi,Nawwar ya leko ya dafe Kai yace uhm ga Rabi can,Khaleel
ya taho Shima Auta ya rufe kofar corridor yace matan wasu zaka kalla Babu matarka a
nan,Khaleel yace bana son rashin mutunci Sufia ai ta zo akan kwailarka ni me zan
gani,Nawwar yace Sufia bata rawa ka hakura kayi zamanka sai kace dole,Sauka yayi da
sauri yasa aka kashe kidan,Salma tace rasss,yace mazan sai dai su fita mace tayi
Dj,Cele tace gani DJ koya min,aka koyawa Cele ta hau karagar Dj su Kuma suka fita
suka Basu waje tunda za a Kara musu kudi,Salma tace bani da fargabar kowa ku matsa
yanzu za a fara,Omaira ma ta taho Cele tace kar naga yarinya a nan kidan manyan ne
zanci ubanki Idan kika shiga,Omaira ta harari Cele, ta juya baya ta tsaya,Cele ta
kunna kida Salma harda dukawa,Wise dariya suke kamar ta sha kwaya yanda take
chashewa kamar uwarta ce ta haihu.

Mami ce ta leko taga abinda suke yi ta juya ta tafi Salma ce kawai take bata
mamaki yarinya a haka kamar doluwa, Salma zuwa tayi ta radawa Cele wai ta sa
speaker ta Kira Auta,Cele tayi dariya ta kashe kidan ta dinga cewa ina Auta ya fito
ana nemansa a wannan fili,Autaaaaaaaa......kana Ina.....Autaaaaaaaa Angon Salma
bada kanka a sare,Autan a wajen Mami Auta a wajen Salma,Nawwar yace sun rainaka
wlh,Auta yace Kai zuwa zanyi ga Santana can Yazo da Jamcy fa Kalli tafiyar Santana
Dan Allah an rasa wace macen shi da matar, Santana Yazo yace ah kuce harka ake mu
Kam yanzu mun tuba amma da a baya ne ai mu Kam da mun kada idon garin wannan sai ku
yanzu ke Jamcy shiga kiyi a Madidina wallahi,Jamcy tace da cikin nawa,Yace gasu nan
duk da cikin amma yi suke basa jin jikinsu shiga kiyi a madadina ko Kuma wallahi na
shiga Kuma kin san tsab zan kada kugu Dan ba gagarata zaiyi ba,Jamcy tace zan shiga
yace ya Fi Miki sai na dawo daukanki sunan danmu guda,kiyi rawar nan da kyau tace
to ya shiga mota ya tafi.

Auta ne Yazo waje Salma ta kwace speaker tace takawarka lafiya,a lafiya
angona,ba gaba da gaba ba ko ta baya sai an shirya,Auta a gida Auta a waje Auta a
waje ni Salma me abin mamaki, Dj Cele da kowa ya dauka yau ake bikina da Ango na
Auta sa mana kidan Amarya da Ango,Cele dariya take tana duba wakokin,muma dariya
kawai muke muna ganin ikon Allah Auta Kuma ya shiga filin daga shi sai ita wai kida
suke Jira,Salma tace Miming zamuyi mu sa mana ta Hausa ko wacce miming zamuyi fa,
aka sa musu wakar mudubin dubawa Salma komai ta iya kamar mayya duk abinda ake yi
sai data yi,mu kanmu bamu San sanda muke tafa mata ba,Nawwar yana kallo yace ana
kuruciya a can wajen,Khaleel ya leko yace Auta ai dama nasan wlh suna jenewa shike
nan anga rashin kunya,ai Mami ta samawa kanta lafiya su koma gidansu,Nawwar yace an
gama komai ma fa Ina ga kayan kitchen ne kawai ba a kawo ba,amma nan da sati zan
Kore su ko baza ta Kore su ba zance su koma,Yafi dai Kam.

Salma sai da suka gama Miming ta karbi Speaker tace da karfi I love you
Megidana sai da kowa na gidan yaji har Wanda Suke dakuna,Auta bakinsa ya manna a
speaker Shima yana manne a jikin Salma yace I love you more,muka yi tafi,Cele ta
jinjina Kai tace Zaki ga love sai kunci ubanku marasa kunya,Auta dai ya fice sai
Murna ya shiga mota fiiiiii ya tsaya a can gefen titi yayi parking ya dinga zuba
murna a titi,ya sake fisgar mota ya Kara gaba sai da yaje can wani fili fetal ya
dinga zaga wajen da mota cikin nishadi,ya dinga Kiran abokansa yana fada musu,ya
dauki yaren su Star yace Oven is coming Afif,Afif kamar shine zaiyi ya dinga murna
yace aji Dadi lafiya Nima aure zanyi wlh,Auta yace sai Kun taho lokacin Ina da da
ko ya.

Omaira kuwa soyayya ta tafi da ita gaba daya tace wallahi Nima sai an min aure
na rantse da Allah Kalli Salma sa'ata sabo da tana da Aure ita tana cikin manyan mu
an ware mu wallahi Allah sai an min aure ta fashe da kuka ta tsaya a gefe tana goge
Kwalla.
Gate aka Bude wata hadaddiyar mota ta shigo me mugun kyan gaske,wani hadadden
matashi ya fito a ciki wankan tarwada ya sha shadda Yar gaske sea blue Dunkin
zamani dai dai shi,takalminsa abin kallo ne kowa ya kalle shi yasan hutu ya samu
yayi kyau da yawa,Salma ce ta kalle shi sosai da kyar ta gane ashe Baso ne,mamaki
da al'ajabi ya kamata.
Yana tafiya da takama dama Baso akwai Izza ga wani uban basarwa,Salma buya
tayi a bayan Cele kamar bata Ganshi ba,tace boye ni dan Allah kar ya jawo Auta ya
tsane ni wallahi ni yanzu Autana nake so,Baso kuwa ko nemanta baiyi ba ya wuce
abinsa ciki,Auta yaga surukinsa yasan zai zo dama sunyi waya,ya fito suka shiga
ciki tare Auta Baso yayiwa rada yace ai mun dinke yau,yace na ganta tana buya a
bayan wata kar na ganta wai,Baso yace naga wata a gidan nan tayi min Auta kasan na
nutsu yanzu ya ake ciki ne ko zaka min hanya Karka mini ae yane ka gane ko,Auta
yace Yaya Baso wace? yace bana son Bason nan yanzu Omar yafi daga yau kowa ya Daina
ce min Baso Idan ba haka sai na tattaka mutum,Auta yayi dariya yace to Yaya
Omar,kasan fa kawai hakura nayi na baka Salma Ina sonta wlh ban zaci zan shirya ba
a duniya amma sanadin mutumin nan na dace,da kasan da na baka Salma fa sai da nayi
Jinya wlh,ba komai bari tazo na bata labarin komai Karka damu Auta ai na Riga na
baka ita har abada na hakura da Salma.
Auta sai da kishi ya kamashi yace wace wacce ka gani? Yace wata ce zan nuna ma
ita tana nan wata nutsatsiya ba ruwanta ta rakube a gefe kawai kallo take.

Cele ce ta karbi maganinta Wanda zata bawa su Salma,tace iceko har Namiji yana
sha? tace ae mana tace Auta da ita zan zubawa a lemo tunda naga na ruwa ne,tace
kadan ake sawa ya Isa,Cele tace karyar soyayya zata kare yau sai Auta ya gama da
Yar nan bazan ji tausayi ba ko daya,ga Ahsan ya mata waya ya taho Nigeria,tace sai
dai ya zo kudu gidan su Rabi ya sameta a nan ita sati biyu zata yi,sai ta Saba da
Yar uwarta.

Masu sharhi kunfi kowa birgeni na gode

AsmaBaffa[8/21, 12:13 AM] +234 806 700 7263: 🌼YAR AIKIN KARUWAI 2 🌼
MATAFIYA

BOOK 2

76-80

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

PAGE NAKU NE
NICE GIRL
HAJJORA 4ALL
MRS ALEEYU
MAMAN WALIDA
Zuwa Yamma Ahsan ya dira a Nigeria ta Lagos ya sauka,Cele bata San shirinsa
ba ma,yana zuwa motoci aka kawo Wanda ya siya a nan sababbin gadal masu kyau da
tsadar gaske guda uku guda biyu na securities daya tasa,komai nasa aka zuba a booth
ya shiga mota suka wuce garin da Cele ta masa address,Hammad ne dai driver da shi
suka zo tare,Cele kuwa suna Shan kida ta sa Omaira ta hada mata zobo me sanyi a
ciki zata ebi nata na sha zata zubawa Salma magani ita da Auta,Omaira ta wuce
kitchen ta dafa zobo da kayan kamshin da abarba a ciki ta barshi ya huce, ni dai
miracle Nawwar ya kirani naje wajen baso na iske Auta,Nawwar,Mami,Baffa a ciki na
mikawa Baso jaririna ya Ganshi ya mini barka ya zaro kudi sun Kai dubu goma sha
biyar ya dora akan kayan dake jikin Jaririn ya Miko min na karba nayi godiya na
zauna tare da mikawa Nawwar Baby Abdullah,ya karbi abinsa,kudin na kwashe abina na
zuba a Jakata.
Auta ne ya Kira Salma a waya yace tazo,Salma ta tafi inda yake,tana zuwa ta koma
ta zauna a gefen Auta tace Yaya sannu da zuwa Ina yini? Yaushe kazo? Su Mami muna
zaune Yace ke karki min ae yane ko baki gane bane dama zuwa nayi na fada Miki
mahaukaci dai ya warke,Salma ta bude baki tace Allah? Yace dama hatsari yayi
kwakwalwarsa ta tabu rannan ya fita mota ta sake bigeshi Allah yasa baiji ciwo ba
sai ya dawo hayyacinsa.

Ashe mahaukaci dai hamshakin attajiri ne,shine Kuma sanadin shiriyata,bayan


aurenki da sati daya ya warke,sunansa ma Engnr Alhaji Mukhtar Dan asalin Adamawa ne
amma a Kano suke zaune,a hanyar kano zuwa Adamawa yayi hatsari ba Wanda ya sani a
danginsa ya haukace haka har ya fada gari gari har Yazo layinmu a cikin Kano,Yan
uwansa sunyi cigiyar duniya ba a Ganshi ba,an zaci sace shi aka yi,yana da matarsa
da yaransa biyu,yace a gaishe ki ma yace a bashi number dinki Kuma watarana
zaizo,shine ya bude min shago na gaske a Kasuwar Kwari,ya siya min gida na million
goma,mota ma shi ya siya min ita da kika ganta sannan ya kaini gidansa can dake
Abuja a can nayi sati uku,duk zuwan nan da nakeyi nan Ina Abuja,ya dorani a hanya
ya dinga min fada da nasiha har Allah yasa na Daina Shan komai,naga Shaye Shaye
baida amfani a rayuwa face ya haukata mutum ya lalace ya zama dan Iska,Kalli yanda
na dawo mutum kuma dake me kudi ne sai naji fadansa da wani talaka ne ko gaskiya ce
bazan bita ba sabo da bashi da abin bani, kai duniya amma haka ya dinga zare min
Ido yana fada yana min masifa Baso naki Salma shuru ban iya cewa komai ba,da ya
warke fa a kan titi sai da Yan unguwa matasa suka bashi labarin abinda nayi masa
amma shi bai iya tuna komai ba,Matarsa da Yan uwansa baki gansu ba Salma sai kin
wanke hannu kafin ki tabasu.
Yace Kuma abinda kika masa kema har gida zaizo da iyalansa da Yayansa da
Kaninsa,Salma tace Masha Allah Yaya na maka murna,yace iceko kin saita halinki?
tace ae wallahi,wallahi Allah Yaya na canja Karka sa a bani wani aikin,murmushi
yayi yace ai bazan sa ba Salma,ban zaci zan shiryu da wuri ba sabo da kar na aureki
na cutar dake shi yasa na bawa Auta ke badan kudinsa ba ni Kam haduwata dashi naji
ya kwanta min a rai kawai shine dalilin da yasa na dage sai ya aureki, ba wai dan
bana sonki ba Babu Wanda zai ce bai sonki,yanzu Yaya dama kana so na? ya furta na
dai soki ba Ina sonki ba,ki gyara zancenki ya soki a da banda yanzu ya daina babu
ya kare cewar Auta yana gefe kishi kamar ya kashe shi, Baso yaci gaba yanzu sai dai
Yan uwantaka tunda ni a tunanina na cire rai da zan shiryu ma amma wani ikon Allah
Ina aurar dake sai Mahaukacin ya warke ba dadewa kuma Allah ya shiryar dani ta
sanadinsa,amma bayan na aurawa Auta ke na dawo gida Salma naci Dadi na more kudin
da Auta ya bani akan zai aureki Million daya Banda sauran hidima da ya min iri
iri,nace sai ya bani million daya zan bashi ke na siyar masa ke tunda kin san
lokacin kwakwalwar bata nan ni iya tunanina siyar dake nayi,Auta yace ai dan Adam
yatsansa daya ma ko duk abinda ke duniya za a hada baza a iya siyansa ba sabo da
Babu me yin wannan abin sai Allah,yace shi dai ba siyenki yayi ba aurenki yayi kudi
kawai ya bani ne,bayan Kuma naci kudin nan a cikina nida mahaukacin nan nazo na
dinga tunaninki kamar zanyi hauka duk karfin zuciyata sai da nayi kuka duk kayan
gidan nan sai da na farfasa komai na gidan ba abinda na bari,har gado sai da
babbala su,na fara cuta kamar zan mutu da kyar Allah ya taimakeni Kuma ban dawo
nace Auta ya bani ke ba na Riga na aura masa tsakanina da Allah,na sawa zuciyata ko
mene Dan Adam ya rasa to ya hakura ya barwa Allah tunda nayi tsakani da Allah Kuma
Allah yasan dan shi nayi to nasan zai min canjin Alkhairi inshallah, haka Allah
yaso dama,dama Yaya baka yi auren ba? Ba Aure nayi ba ni kawai Dan ki cireni a
ranki na samo kanwar Saminu abokina Sayyada ai kin Santa to Sayyada ce ta Miki
magana a waya ba Matata ba,ni kin san ban taba kula mace da sunan so ba kawai dai
barni da Shaye Shaye na Kuma yanzu Alhmdllh ko taba sigari karya take ta sake shiga
bakina Wanda ya kirkireta ma ubansa,ubansa ma ubansa,muka yi dariya muna jin Baso
abin alkhairinsa ya taba mana zuciya, Auta ma yayi dariya wannan zagin ai sai Wanda
ya taba Shaye shayen,Salma tace Yaya Allah ya baka ta gari,yace kin hakura da Baso
kenan? Salma tace uhm Auta yace kiyi magana sai ki zauna gulma,Salma da karfi tace
aeeeeeee....na hakura ni Kam tuni ni zan iya tayashi zaben mata ma,Baso yace ni na
gani ma da idona wata ce me hankali ta nutsuwa a jikin bango,Baffa da Mami suka
yiwa Baso godiya sosai suka ce gaskiya Idan kaga mutum a wani Hali Karka zage shi
ko ka tsane shi,Baso yace Almajiranta ce ta jawo min nima Wanda sai kayi bara zaka
ci ka koshi yunwa ba abinda bata sawa,wahala ba wacce Almajirai basa sha a duniya
dole su dinga lalacewa a maimakon Karatu,a addini ba inda akace sai ka tura yaro
Almajiranta sannan zai samu ilimi ,Iyaye mussamman na kauyuka wasu yaran marayu
ne,wasu basu da Uwa sai matar Uba,wani Yan uwa ne zasu kasa rike shi su turashi
Almajiranta da sunan Karatu gasu nan dai Wanda sai dai Idan ba Allah ne ya tsare ba
duk kusan lalacewa suke musamman na yanzu in Banda siyan waya da jin wake wake ba
abinda suka iya,Blue films a wayar Almajirai baza su irgu ba Yara kanana,su kunna
kida suna yawo da speakers suna chashewa rawa iri iri,Shaye Shaye,sata, iskanci iri
iri akan kawai a rike yaro a gida a bashi ilimi da tarbiyya baza a iya ba duk
islmiyyoyi da makarantun allo na gida da sauran makarantun dare duk basu Isa mutane
su Kai yaransu ba sai dai a dinga tura Yara bara wannan zubar da kimar addini
ce,Baso baya jin hanya shi Kam ko tsoro ya mike yace tafiya zaiyi daga Abuja yake
ya biyo ta nan sabo da yaji ya ake ciki.

Su Mami suka yi suka yi ya kwana yace shi sai dai ya kwana a hanya suka masa
Allah ya tsare,muka koma wajen kida,Nawwar yace to ko wa ya gani yake so Auta Idan
ka raka shi kaji,yace ae zanga wace me hankalin nan suka fito suna hira da Baso sai
Star ta wuce yace yawwa gata nan ita na gani,Auta ya dinga kyalkyala dariya harda
rike ciki yace wannan tana da aure baka ga cikinta ba karami Kai baka gane ba,Baso
Bai San Star rawa tayi taji Dan cikinta yana juya ta fita ta tsaya a jikin bango ta
makale ta nutsu ta koma Yar kallo wai a haka shine yace nutsatsiya ce,Auta ya nuna
masa Omaira dake tsaye a gefen Cele yace na zaci waccen ma ka gani,Baso yace naga
kamar zata yi wulakanci ni Kuma ban son yanga da Iyayi yaran nan,Auta yace Allah
tana da hankali ka aureta, Baso yace ba ruwana waccen matar manya ce Idan mutum
zaiyi aure an Fi so ya auri dai dai shi amma Idan ka auri mace take ganin kamar
alfarma ta maka to ka shiga uku ni ba yaro bane irinka,Auta ya dinga cusa masa
Omaira Baso yace Kai rabu da ni da fetsararrun yaran nan,Auta yace inshallah sai ka
aureta wallahi Kun dace itama a chake take Baso Hamra ya gani yace ga wata me kama
da Kai can,yace Yaya ta ce yace ahh to wannan ma tayi amma waccen da ganinta Omaira
kace ko to baza tayi mutunci ba,Auta yace Hamra yayata ai tana da Mijin aure itama
ta kusa aure,Baso yace to bani da sa'a a gidan nan amma waccen omaira Idan na
kalleta ma nasan ba sauki, yace bada ni ba ya bude mota ya shiga yace Allah ya hada
kowa da rabonsa ba ruwana,Auta yace to shike nan tunda Kaki Omaira ta shiga uku
tayi bakin jini,Wanda ma take so an hanashi aurenta,Baso har yaja mota ya tsaya ya
Kira Salma tazo ya bata kudi dubu ashirin yace gashi nan Idan kina son wani abu ki
fada min a waya zan tura miki,Salma tace to Yaya na gode ka gaida gida Allah ya
tsare,yaushe Yan uwanmu zasu zo? Yace sai kin haihu,tace Allah ya kiyaye hanya yace
Ameen.

Cele zobonta ta hada tasa a fridge,wuraren Nagriba duk kowa ya tafi gida sai
iya su Cele da yan gidan kawai Yan aiki sun gyara ko Ina dake bai baci ba tunda ba
wani taro akayi me yawa ba,ni me jego wanka nayi dake an gyara ko Ina gadona cike
yake da gift na jariri Jakata ta cika da kudi gasu nan dai kyaututtuka daban daban
gasu nan,Jaririn Cele tazo ta dauka nace wallahi bani abina,wanka zan masa ko ya
huta nace bana so ki karya min yaro bada ni ba,fushi tayi ta bani abina,nace zo ki
kwashe kudin nan ki gyara bed din Nawwar zai zo mu gaisa,Cele tace baza a gyara ba
ta fice,nayi dariya na Kira Omaira nace gyara gadon nan ki kwashe kayan ki zuba a
can ma'adanar kaya inda Babu kaya a ciki duk ki shiryasu a ciki,Omaira tace Aunty
nima Allah ya bani Miji na gari nayi aure na huta,Na kalleta nace Ameen Omaira kema
auren kike so kenan? tace ae wlh Aunty kina ganin Salma sai cikinku take shiga mu
ana korar mu, Cele fa cewa tayi idan na shigar muku rawa sai taci ubana Ina son
rawar na hakura sabo da nasan halinta,kiyi hakuri to ku dinga hakuri da Cele,
Omaira tace jaraba ai gara ma tayi auren ta tafi mu huta,bari tazo na fada
mata,Omaira ta hau magiya kar na fadawa Cele,nace to Allah kika Kara gulmarta sai
na fada mata.
Shiryawa nayi cikin kayan baccinta Riga me siririn hannu da dogon wando blue da
su,Mami ce tazo ta dauki yaron ta masa wanka ta kawo shi na shirya shi tsaf da
pampers dinsa,nono na bashi ya sha duk yasha wahala sai bacci na kwantar da
shi,Omaira duk suka tafi masaukinsu sun gaji suma Banda Cele tare muke kwana da
ita,Mami ma tana part din Baffa. Nawwar sai waya ya min yace yana gida shi
bacci yake ji da safe zaizo nace Allah ya kaimu yace ki gaida min Baby na,nace zai
ji.

Cele ta hada zobonta tsaf ta fita ta samowa Ahsan take away yace ya shugo garin
shi yasa ta samo masa kalar abincinsu da suka Saba ko zai iya ci, nace ta kaishi
part din da Auta yake ta sa an Kara gyara ko Ina amma sabo da ta shiryawa Auta da
Salma mugunta sai tace Salma Dan Allah muje can room din ki kwana a wajen Auta
Ahsan zaizo sai mu dauki daya bedroom din Kuma ku dauki daya kunga shike nan bana
so naje ni kadai kar yace zaiyi min wani abu nafi so sai an kaini dakinsa kinga
Idan yasan a gidan wasu yake dole ya hakura,Salma tace to,Cele tace yawwa tayani
Kai abincin can,Salma ta tayata komai suka gama shiryawa a bedroom din da Ahsan zai
kwana,suka dawo part din Mami Cele ta shiga kitchen ragowar zobon ta tsiyayi nata
me kyau ragowar ta zuba masa maganin sha'awa kadan yanda Mandula tace bata wuce
ka'ida ba,ai kuwa Salma ta dakko nata a glass cup ta kurba sau uku sai na Salma
yafi nata yawa tazo ta zauna a Palo ta kwalawa Salma Kira zo,Salma tazo tace ga
zobo ki shi Salma tace na gode ta dauka tana faman chat da Auta suna soyayya,Zobo
na Hannun Salma bata sha ba,Cele tana sha Ahsan ya kirata akan ta fada musu gidan
Ina yake, sabo da tasan nata yafi kadan sai ta mike ta ajiye a saman center table
ta tafi wajena na fada mata address na gidan,bata San Salma da kwaikwayo ba,ita
Salma tunaninta na Cele yafi dadi sabo da haka ita nata zata sha,Cele tana tashi
Salma ta shiga kitchen ta rage nata a sink kadan ya zama Kai Daya Dana Cele sai ta
fito ta canja kofi tace naki zansha Nima watakil yafi dadi ta ajiyewa Cele nata ta
dauke na Cele ta shanye tas,Cele tana dawowa ta gama waya murna ta kamata Salma ta
sha masifa, taje kitchen ta dakko ragowar me maganin a glass cup tace ki kaiwa Auta
Shima yasha,Salma tace kamar kin sani bana so naci Abu bai ci ba ta mike tana murna
ta fita,Cele tace Yar banza taki ta Kare ta dauke zobon Salma ta shanye tas a
cikinta,Salma ta taho da cup zata kaiwa Auta sai Auta yace ya fita Nawwar ya aike
shi,ta juyo zata koma sai zobo ya subuce ya fadi cup din ya tarwatse,Salma tazo ta
share glass din ta kwara ruwa a wajen yabi ruwa tace kar mutum ya maka kyauta ka
kifar aga kamar wulakanci ne gwara nace mata ya sha,Salma ta koma tace Aunty ya sha
baki ji yanda yaji dadinsa ba an gode sosai,Cele taji Dadi tace ba komai ai an zama
Daya ta mike ta koma dakin Miracle.
Tana shigowa nace Cele shirya kudin nan mu irga Cele ta zauna a kasa ta baje
kudi tana irgawa Salma tana tayata sabo da tana jiran Auta ya dawo,Can Cele sai
muka ga tana motsa cinya,tace wash...taci gaba da irga kudi,,gashinta ta Sosa,sai
ta cire dankwali ta ajiye gefe,ta tale kafa ta tsuke bata magana irgan kudin ma ta
kasa,dubu ashirin,ashirin da Daya,da gudu,sittin,tsaki ta ja ta dawo baya da irga
daya,biyu,uku, takwas sai taja tsaki ta dawo baya, na kalleta duk ta rasa sukuni ta
hada zufa sosai,nace Cele kalau kuwa? Cele tace Ina fa lafiya, Salma ajiye kudin
nan ki Dan bamu waje,Salma ta ajiye kudi ta fita,Cele tace yarinyar nan na sawa
maganin sha'awa a zobo sabo da Auta yayi maganinta amma kinga zobon Dana bata daban
Wanda na sha daban amma ita gata lafiya ni Kuma yanzu wallahi Sha'awa nake ji ta
bala'i,da Ahsan dinma zai zo shike nan, Rabin kauye yau zan iya yiwa mutum
fyade,Nace kin tashi da kika bata lemon? Ae da ya kirani na kawo miki waya kin masa
kwatancen,nace kinga kaikayi koma kan mashekiya Kai Cele da mugunta kike ashe Yara
Zaki cuta ki sawa mutum maganin sha'awa Idan yayiwa yarinya Illa fa lallai Cele
baki San Antena da azababa a farko wallahi da baki sawa yarinya karama irin Salma
ba Kuma wai kika sake bata ta kaiwa Auta Kuma tace Auta ya sha lallai to Allah ya
Ceci Salma kuma dan baki San Salma bane shegen rashin ji ne da ita da kwaikwayon
tsiya yanzu haka naki ta gani kin sha tace itama shi zata sha ai haka take da
kwaikwayo Idan wani yayi Abu tace zata yi saukinta ma bata kwaikwayon Halin banza
sai na shirme ko gayu ko abinci ko wani abu dai na shiririta shi take kwaikwayo wlh
ko raba Daya biyu karki yi naki ta gani ta shanye,Cele tace wash ta baje ta kwanta
a kasa ku kunna min ac,idon Cele yayi kwal kwal kamar zata yi kuka,murya a sanyaye
tace ni ki koya min soyayya ki Daina damuna da Surutu wlh yau abin kunya zanyi a
nan gidan zanyi first night,Naci dariya nace wayyo Allah Cele zata mutu Ahsan maza
ka karaso,Cele ta Miko min wayarta tace ungo Idan ya Kira ki daga Shima da shegen
iyayinsa yaki ya karaso tun dazu a Ina ya tsaya ne oho,nace Cele tashi na koya Miki
love,Cele ta mike zaune tana fifita local government da hannu tace inda kisan nayi
Zigidir Rabi,Allah wadaran Halin su Star Yan bariki banza Yan barikin wofi ai sai
su fada min Illarsa mugayen banza shegiyar Mandula tana tafiya kamar tsohon kunkuru
duk sai naci ubansu daya bayan daya,Allah ya tsine musu mutanen banza mutanen
wofi,dariya nake Cele tace harda ke Yan iska kwartaye ba abinda kuka iya sai
iskanci,waccen kinibabbiyar Star harda da wani cewa suna sha ita da Abhulkhairi,Ita
Kuma Wise tana make murya yana da kyau ai hakane kyan maganin ya Isa wlh in aka
Saba akwai dadi sai ayi ta soyewa shegiyar murya kamar ta tsakuwa,ita Kuma Sera ko
ba maganin nan ba ai Sabeer yana matukar sonsa,Yar Zabil nawa mijin dake yare ne ai
bama free da shi, shegiya da murya kamar ta Devido,Kwartayayen banza wannan Mandula
ta Daina ciniki daga yau Babu me sake siya zata gani,dauke biro da takarda ki zana
local government din nan da Antena ki bani hadda bazan iya ba yau wlh abin kunya
zanyi,mikewa Cele tayi tana Jan skert tana karkada skert dinta da hannu,sai da naji
tausayinta yanda ta rasa sukuni nace da haka kike so Salma tayi? Cele tace wlh ko
ba yau ba sai na bawa yarinyar tunda jifa ya fada kaina ya fada kan uban kowa
wallah kika sake kema sai kinyi wani cikin kafin arba'in gwara ki kyaleni Idan Zaki
koya min ki koya min,Mami tsaf zan iya bata ta sha Baffa ya kwashi gara,muka yi
dariya tace to tsofaffin sai soyayyar tsiya wai harda ce mata honey a gaban mutane
ku da suruka duk Yan bariki.

Nace to ni yanzu Cele me zan koya Miki? Uwarki Zaki koya min Idan iskanci ne
ai Kun iya ,Nayi dariya nace Ahsan ne zai koya Miki Nima mijina ne ya koya min,ko
me kika ga yanayi kawai ki masa,inda kika taba kika ga yaji Dadi shi Zaki yi har ku
Saba,Cele tace to da biyayya, ta shiga wanka tace bari na shirya kafin Yazo naci
dariya kamar me,na Kira Star na bata labarin ta tab reshe Ya juye da mujiya ta
dinga dariya Nace yau kuna ta Shan zagi tace ai gobe zamu zo gashi rai fess wlh ko
a jikina,Cele tayi wanka ta fito na bata Yan magungunan mata na niima da sauransu
na hada mata da Madara ta shanye kuwa ta shirya ta zaro sabuwar rigar baccinta
gantalalliyar rigar bacci me kyau dark green ta Saka na bata turaruka na daban ta
shafa ko Ina lungu da Sako nace bafa daga zuwa Zaki afka masa ba nasan halinki ki
daure ki ja aji,Cele tace Ina ajin yake wlh Babu,yo aji ai sai Makarantar boko yana
can har da winduna da kofofi ni nawa a bude yake na bude kofofin ajin da winduna
duka ke ceiling dinma na bare shi da rufin kwanon kango ne kawai, ke ni karki
dameni fa kiji da danki shi Zaki wa fada ba ni ba baki haife ni ba.

Umma ce ta Kira waya ta mana gajiyar suna tace Cele fa,a hankali tace kice
nayi bacci yau ko kaka Bai Isa na daga wayarsa ba sai masu abin bayarwa su
Ahsan ,wayarta ce tayi ringing nace wa Umma tayi bacci tace to kice da safe ta
kirani nace to ta kashe wayar .
Cele daga Kiran Ahsan tayi yace suna cikin gidan ma sunyi parking ta fito,Cele
ta dakeni a baya da mugun zafi na dafe wajen tace Yazo banza ki tayani murna yana
gidan nan,nace ki Daina murna Cele kuka zakiyi yau,Cele tace ni na tafi Yar bakin
ciki sabo da ke ba dama Nawwar yayi shine kike kishi Dani,nace Allah sarki mu
Antena Allah na tuba wanne kalar Vitamin ne nata bamu ji ba mu,kici gaba da shayar
da danki ni na tafi ta Saka hijab har kasa a saman rigar baccinta ta fita
Tana fita ya hangota ya fito yana dafe Kansa,ciwon Kai yakeyi Bai Saba tafiya
haka ba shi Kam sai yau,Cele taje a hankali tana cewa a ranta aji aji taho taho aji
taho har ta karasa a hankali a ranta tace slow slow ta tafi a hankali ta rungume
shi ba ayi gaggawa ba,ta masa sannu da zuwa yana ta murna har ya manta da ciwon kan
ma,hancinsa me tsini ta ja masa tace sai yau? taki sakinsa ta makale a jikinsa
Ahsan ana ta murna tunaninsa missing nasa tayi haka,ta kalle shi sama da kasa
mamaki ya isheta ya dauki wankan shadda Dunkin Dan Dede shi cif cif me Hannun links
farar shadda Kal yana kamshi harda coka hula a gaban goshi hular ma me kyau komai
fari dama su akwai son farin Abu,Cele tayi dariya sosai tace duk dama wannan Shirin
yake,yace wai ya taho da lefen a dakko tace ba yanzu ba sai anje gidan Iyaye ake
kaiwa yace to,duk zancen nan da suke Cele tana jikinsa ta makale,ta leka suka gaisa
da Hammad,tace Yazo su shiga yace shifa yayi booking hotel room Kuma securities zai
Sallama su tafi sai gobe Hammad ma yana bukatar hutu, Cele tace gwara hotel din
ma,tace ya sallame su Auta ya kaisu Hotel har Hammad duk ya Sallama yace suje da
motaocin su bar masa Daya gobe zai Kira su,Shima Hammad hotel din da ya kama daban,
mutane sunyi bacci ba Wanda yasan Yazo,ko ni nace da Safe ma gaisa.
Cele ta rike hannunsa suka tafi part din Auta shi Auta ma bai dawo ba,Salma ce a
Palo tana kallo jiransa take yi su kwanta,Cele ta bude kofa suka shiga,Salma taga
Ahsan tace lallai kice Ango yazo,Cele taja kwafa a ranta tace kunga yarinya fes da
ita na gano ki Zaki ci ubanki,Ahsan ya dagawa Salma hannu da jagwalalliyar hausarsa
yace Ina kwana,tace ai dare ne barka da dare zaka ce ah su Cele an dace oh yau kice
mu toshe kunnenmu? Cele tace ke wallahi haushinki nake ji karki dameni karuwar
yarinya sai kissar tsiya kamar ba rainon Namiji ba taja Ahsan suka yi gaba cikin
bedroom Ahsan yace sai mun fito,Salma tace a fito lafiya chansa Cele chansa
dai,Cele tace zamu hadu ne bari in sauke damuwata Zaki ci kwal ubanki,suna shiga
ciki Cele ta nuna masa abincin tace ko zaka iya ci? Yace a'a shi baya cin
wannan,Cele ta hau masifa tace ai kuwa sai Kaci fita nayi da nisa na Nemo maka a
restaurant din larabawa kace baza ka ci,yace shi a lallai bazai ci ba ga larabawa
da kafiyar masifa su basu san babu da tattali ba sam yace bazai ci ba,Cele ta Kira
Auta tace kana Ina yace ya kusa da gida tace ka koma please ka nemowa Ahsan abincin
larabawa ni na siyo masa irin rice dinsu da wata stew da naga suna ci yace shi a
kasarsu ba irinta bace,Auta yace yo ba sai ki bar Dan banza da yunwa ba Idan yaji
wuya tuwo ma cinyewa zaiyi wlh da kin sani tuwo kika masa ba a birge su fa kin sani
basu san talauci ba,Cele tace please Auta wani aiki zaiyi ne sai yaci ya koshi,Auta
yace da Daren nan a gidan mutane wanki zai Miki ko guga haba Cele ki dinga tausayin
balaraben nan kullum ana nuna Miki hanya bakya ji,Cele tayi dariyar takaici tace
Auta ka kiyayeni tam,Yace ko aikin magidanta zaiyi ne? Wayar Cele ta kashe ta rabu
da Auta,Auta yana zuwa ya siyo sakwara da miyar Egusi da farfesun naman kaza me
yaji,ya siyo gasashen kifi aka bade shi da wata miyar yaji ya kawo yace an
samo,Cele tana murna tace shugo ku gaisa Auta ya shugo yace a'a sadaka yalla,tace
wannan yafi karfin sadaka yalla,Annabin Allah a kasarsu yake,Auta yace dole na
bashi girma,ya Mika masa hannu suka gaisa Ahsan yace ya Nigeria? Auta yace da sauki
gamu a ciki muna ta hakuri,Cele tace jeka to ka tafi dakinku ka kama matarka kar na
ganku a nan haka,Auta yace kallo zamuyi mu,Cele tace wai baka sha zobo bane Auta ya
tuna Salma ta fada masa Cele ta bata zobo ta kawo masa amma ya subuce kofin ya
fashe Idan sun hadu yace ya sha ya gode,Auta yace Ina ta so ma in Miki godiya zobo
haka me dadin gaske na gode,Cele tace Kuma ba abinda kaji? Auta yace ni dai naji
dadinsa gaskiya a bakina ya min kin iya Kuma thanks ya juya ya fice,yana zuwa ya
ruko Hannun Salma yace muje Autar Auta,ta mike tana murza Ido na shagwaba wai bacci
take ji, hannayen ya cjre yace muje I'm sorry aikena ake tayi na zama boy boy a
gidan nan, Allah tun dazu nake jiranka ai kasan bacci nake ji,Auta yayi dariya yace
sarki Yar Auta ni na bar Miki sunan nawa ma,mije yau tare zamuyi wanka,Salma ta
zaro Ido tace ni nayi wanka na gaskiya suka shige bedroom.
Ni kuwa Ina kwance da jaririna kawai naji nono na Daya ya soke ni a ciki kamar
an tsira min Allurai,a Daren nonon nawa ya fara ciwo guda Daya,na kwana Ina kuka na
dinga Kiran Nawwar yana ta bacci,kafin safiya nono Daya ya kumbura sosai.

Auta wanka ya shiga Salma tayi Shirin baccinta yayi wanka da brush ya fito
bacci yake ji Shima ya gaji,ya fito Salma me Miji ta zabo masa kayan bacci ta Taya
shi shiryawa Yazo Saka wando ya jefar da towel Salma tayi tsalle ta fada saman gado
ta rufe ido da pillow tace Dan Allah mene haka ai sai kasa ta dinga min gizo cikin
dare tana tsoratani ai sai na dinga firgita ni kadai,yana dariya ya shirya yace
kika ce Smally ce? a'a biggy ce wlh bacci Yazo ta kwanta harda baccin karya,Auta
yace a Sannu sannu zanyi maganinki kawai Dan yau na gaji ne nafi so na kamaki a
nutse in dinga yagarki Sala Sala wlh duk ranar da nazo tausayinki ko digo bazan ji
ba duk sai na goge Miki raini kina tashi Zaki gaishe ni,Salma tayi dariya tace to
zo mu kwanta ya haura Saman bed harda wani lafewa a jikinta,tace Auta yace na'am
tace magana zamuyi me muhimmanci,yace Ina jinki duk sanda Allah yaso kazo yin abin
nan da Antena muyi shuru kar wani yaji ka rufa min asiri Aunty Wise ta koya min
yanda ake gashin nan Idan muka yi zan koya maka gashin nan kayi min abuna muyi
shuru da bakinmu Dan Allah sai dai aga Ina da ciki,Auta yace tun yaushe na San
yanda ake yi, cikin Shima muyi shuru Karka fada na sanka da Surutu Dadi ya kwashe
ka sai ka fadawa Mami ba kunya ce da Kai ba amma Idan kayi shuru sai dai ayi ta
hasashe ana cewa Salma ciki ne da ke Ina cewa a'a haba yaushe aka yi abin Ina
basarwa Ina cewa karya ne sai dai aga ciki yana ta girma yana ta girma ana ciki ne
Ina cewa sanyi ne munje asibiti sanyi ne akace ya kamani,kace kaima sanyi ne sai
sanda karya ta Kare zasu San gaskiya Idan suka ga Abu kamar dutsen zuba rock yana
tsiri,Auta ya sha uban dariya ya rungume Salma yace wacce irin mata Baso ya aura
min ne? Fari tayi da Ido tace Salman Auta me abin mamaki,Kallon Auta tayi da wani
irin Kallo tana lumshe ido tace Dan sammin bakinka,Auta yace Iyye haka kike dama?
Salma tace wai mutum da mijinsa ko me yayi sai an masa mamaki ka bani Idan zaka
bani, Auta yaji Dadi yace a ransa yace ni dama irin wannan nake nema shi yasa nake
ta Neman babbar mace Sahar na godewa Iyayenki da suka hanani ke,a hankali suka fara
tsoste tsotsen juna,Auta ya taba na shanun Salma yace nan fa? tace ai naka ne ka
daina tambaya ma jeka kawai Babu doka da order a Kansa ka fa biya sadaki Auta me
kake Jira ne,Auta yaji Kansa kamar ya tarwatse da baiyi niyyar sex ba yau amma zuga
shi Salma take yi sai yace yau zaiyi a ransa ita Kuma ta saki jiki Auta bazai yi
yau ba ya gaji bacci zaiyi ta dinga zuga Auta,duk ya hargitse komai yarda take ya
taba Kuma ta dinga zuzutawa kenan sai kace Yar iska,sai da taga Auta jikinsa ya
dauki rawa kamar ba karfinsa ba haka yake sarrafata ta fara jin wuya,sai ta sakko
tace na gamsu ba uwar da tayi tace ta Gamsu.

You are so sweet my husband I love you so much ta rungume Auta kamkam tace ban
taba samun nutsuwa ba sai yau my life, gaskiya kayi hadda a industry,Auta zaiyi
magana tace uhm uhm ba sai ka gode min ba anything for you my love muyi bacci sai
gobe Maci gaba,Auta ya tsaya kallon ikon Allah fafur ta hanashi magana kafin yace
komai sai ta rufe masa baki tace Karka gode min ai banyi gwaninta ba sai nan gaba
Idan mun nutsu zamu soye na gaske,Auta zai ce shi Ina wlh bazai yarda ba ta toshe
masa baki da hannunta ta makalkale shi kamar Yar china da kyar ya banbareta yace ke
ni Zaki yiwa bariki wlh baki Isa ba hakkina Zaki bani tab,Salma tace kace sai ka
nutsu ya fututtuke yace na fasa ni Babu wata nutsuwa,Salma tace to zan maka ko mene
ka samu nutsuwa amma kayi hakuri mu nutsu tukun da sauran baki a gidan nan, Auta
yace ba wannan zance,tace daga yau nazo tayaka kwana shine zaka min haka Babu Amana
abin shike nan ni zanyi fushi,Auta yace karki bari nayi zuciya Salma da abin nan
naki Zaki jika ki sha ne,dariya Salma tayi tace ai zaka dawo ne tuni ma zan
kalallameka sanda zaka dawo ma ka sani ne mu ai ba a fushi Damu ko anyi sai an
dawo, Gyarawa yayi yace naga dai so kike mu gwada kwanji ko? Ya gyarata ya rike
hannayenta tayi tayi ta kasa kwacewa, kafafunta ya tale ya danne da tasa kadan ma
ya sa mata kafafunsa kar ta balle yace kinganki Salma duk abinda naga dama sai nayi
a haka tayi tayi ta kasa ko motsi baki yasa ya janye pant din,Salma ta fashe da
kuka kamar wacce za a yiwa Allura ka bari na gyara wayyo ka bari na gyara zan
tsaya,Auta yace to karki ce daga yau Zaki min wayo duk abinda naga dama zanyi dake
ko kina so ko bakya so,Salma da sauri tace na yarda,yace kawai dan da baki ne na
hakura,tace to da sauri,yace sai Kuma kinyi min na baki tace to ya dagata ta mike
tana godewa Allah bata so mutane su ganeta ita Kam,Haka duk abinda Auta yake so
haka ta zage tayi masa ta samu Antena ya koya mata ta mata tass da bakinta ya samu
nutsuwa ya zubar da abinda ya dame shi ya cikawa Salma baki taf ,ta tashi da gudu
ta fada toilet ta zubar ta dinga kuskure bakinta tana kakari,Auta ya mata
dariya ,ta dawo Salma tun daga romancing ta fara jin tsoro taga abin bana wasa bane
aiki ne ja ashe,kwanciya tayi abinta tayi luf lakwas,tana jinsa yayi wanka ya
fito,tayi sauri ta boye fuskarta kar ma yace idonta biyu,har ya shirya tsaf,yace
baza ki wankan ba? tace ni me na ji da zanyi wanka, kika ce kin gamsu ai dole kiyi
wanka ko Local government ban je ba kika ce ke kin gamsu, Salma tace kaji da shi
bakina ciwo yake ya karye,ka balla min baki,kwanciya yayi yana nishadinsa ya dafa
kanta ya girgiza Yan mata,taki magana ya kwanta ya jawota jikinsa suka shige bargo
sai bacci.

Hajiya Cele kuwa ana budewa Ahsan Abinci taga Sakwara Auta ya siyo bakin ciki
ya kamata,Ahsan ya leka ledar ya dauki sakwarar yana tambaya mene wannan? tace
Wanda na aika ne ya siyo wannan ni yanzu ya zanyi da Kai kamar zata yi kuka Ahsan
yayi murmushi yace zai ci ai dai ci akeyi tace ae yace ba damuwa ta zuba masa a
plate ta Mika masa ya wanke hannunsa ya fara ci shi Kam ta masa dadi ya cinye guda
Daya,farsun ya dauki nama Daya ya Dan lasa da harshe da sauri ya jefar yana zaro
harshe kamar kare wai yaji ya rasa inda zai Saka Kansa yana subhanallah
Subhannah,ruwa ta bashi ya sha da sauri,kifin ta duba taga Auta ya bari an bade shi
da miyar jajjage tace sai naci uban Auta a gidan nan,ta sa spoon ta kwashe miyar
tana zaro tsokar kifin inda ba yajin tana bawa Ahsan yana ci yaci yace ya koshi ya
sha shayin data dafa masa irin nasu ya sha sosai ya sha ruwa yace ya koshi,da kyar
ta takura ya sha fruits sannan yace su tafi hotel Kansa ciwo yake,Cele tace tab yau
nufinsa bazai komai ba na roka ace ba aji wannan Dan Iskan aji Ina,sai ta dauki
lemon tace tana zuwa taje ta digo masa maganin sha'awa a ciki kadan ta dawo ta damu
Ahsan sai ya sha,ya gaji ya karba ya shanye,sai murna ta rike hannunsa suka fito
mota suka suka shiga ta dinga Kiran wayar Auta yaki dagawa lokacin yana soyewa,ya
gama suna kwance makale da juna suna bacci Cele ta hau dukan kofa kamar zata
ballata,Auta ya taso da kyar ya Bude tace muje ka kaimu hotel ni bazan gane hanya
ba,yace me yasa kika sa ya sallami driver dinsa shike nan ni baza a barni na huta
da iyalina ba,rashin kunya zaka min? Auta yace gani nan to,kayi sauri fa tam ta
koma motar,Auta da kayan baccinsa ya tashi Salma ta Bude Ido da kyar yace zan kai
balaraben can Hotel,Salma tace Kai Kai da Daren nan 12am fa ta wuce,yace kiyi
hakuri ai baki ne ya zanyi,Salma tace tsaya mu tafi tare na rakaka gaskiya ta zurma
katon Hijab har kasa ta bishi suka tafi,Cele tace sai ka taho da ita,yace to ni
kadai zan dawo fa suka shiga gaba ya karbi key,Cele da Ahsan suna baya Auta ya
kaisu Hotel din da suka ce inda Ahsan yayi booking,tace da safe zan kiraka Auta
yace to,ya juya da motar suka koma gida shi da Salma.

Mami tana ta jin mota na shige da fice a gida tace wai nikam gidan nan lafiya
Ina jin hayaniya Kuma ga mota ta fita ta shiga,Baffa ya sake Jan bargo yace zai
wuce Masu sunan tauraro ne sunyi da ai ba zaman lafiya,Mami tayi dariya.
Ni kuwa kwana nayi Ina jin zugi a nono,Kowa yaki daga waya bacci akeyi,da Asuba
Nawwar yana yana tashi yaga uban Miss calls Dina yasan ba lafiya a gurguje yayi
Sallah ya shiga mota ya taho gidan.

Cele Kam suna zuwa hotel room dinsa suka shiga ya shiga wanka,ta zauna a bakin
bed tana karkada kafa ita tasan me take ji kawai,Hijab din ta cire gaba daya
surarta me matukar kyau da birgewa ta bayyana ko Ina a waje gasu nan,Ahsan ya fito
a wanka yana kallon Cele shike nan ya birkice lissafinsa ya canja gaba daya,fasa ma
shafa Mai yayi ya shafa turaruka kawai hankalin kowannensu a tashe yake dama kadan
yake Jira bare Kuma an Kara masa da magani,Cele ya nufo ta dora kafa Daya a gado
Daya a kasa tana kallon kaurinta kawai,Hannunsa ya Dora a wuyanta ta baya Cele ta
wani lumshe ido,a bayanta ya zauna ta Maida kanta kirjinsa ta kwanta bata San ma ta
iya slow din ba sai gani tayi tana yi,a hankali ya juyo da ita Suna facing juna
Cele ta tafi gaba daya kissing suka fara na juna a hankali sai ga Cele ana ta slow
motion ba damar tsayawa ayi iskanci,ajiyar zuciya suka saki lokaci guda sanda ya
janye rigarta ya fara shafa na shanunta Cele tace wayyo Allah Kai maye ne ka
hadu,Ahsan bai San mene maye ba,yace Maye? Mean what? Cele tace Gentle man,yaji
Dadi yaci gaba da sarrafata yana murza dukiyar fulaninta Cele tace fantastic, yana
Dora bakinsa a Kai tace Interesting,yana lashe ko Ina na sassan jikin Cele tace
wannan shine General check up karya kuke likitoci a nan ake check up, ya gangara
zuwa cibi Cele a hankali tayi baya ta kwanta rasha rasha taji Dadi tace
Impressive,yana zuwa kasa ya janye dan kanfai Cele ta furta Sensational,
Overwhelming, Brilliant,tana shidewa tace breathtaking,ahhhhh shiiiiii phenomenal,
shi Kansa Ahsan yanda take bada amsa da baki tana yabawa dariya take bashi duk Abu
daya sai ta Sako kalma duk ta haddace kalmominta da yawa dake ba boko tayi sosai ba
shi yasa bata turancin amma kalmomi ta iya da yawa ba laifi,yana Dora baki a local
government magana ta gagara sai kukan Dadi da ihu,Ahsan yaga abinda yake so ba irin
Maheerah ba sai anyi amfani da sex gel sometimes ba niima amma wannan yaga sai
ambaliya take,Shima yace first class lady, Charming, delightful,my Angel,Cele ya
shiga koyawa yanda Shima zata sarrafa shi babu musu ta shiga yi Shima yana mata
yanda kowa yake so yana jin Dadi,sai Nishi da kukan Dadi suke har Ahsan da samun
wake Cele wai ta masa sucking saura kadan ta cije shi ya janye ya fece da
sauri,Cele ba a koya ba,a hankali ya dinga koya mota yanda akeyi ta danyi kokari
yace good,a nutse ya shigeta da kyar ya sha wahala shi Kansa kafin ya samu hanyar
ya fada,ga magani na fusgarsu Allah yasa ma ba irin haukacewar nan yake sawa ba
indai kabi ka'ida mood kawai zai Kara maka da son abun sannan a Dade ana yi,Cele ta
gwada kwazo da dauriya tuni abin ya fita kanta tunda ya fara take kokarin ture
shi,Ina Sam Sam,Allah ya taimaketa kadan ta digawa Ahsan bai Kai na su Salma ba da
ta Saka amma duk da haka ta gurzu iya gurzuwa sai da tayi kamar zata mutu,duk da
haka shegiyar ko hawaye bata yi ba Babu digon kuka Kuma tafi Rabi Shan bakar wahala
sabo da nata akwai magani a ciki bazai yi da wasa ba,Yau ta sha larabci Babu yaren
da yayi Wanda zata gane face ihunsa amma larabci ya dinga yi yana ta yabo da
sambatu da kukansa gaba daya, Ahsan balarabe Babu wuyar kuka akan dadi harda
kuka,Cele tace me na maka kaga Dan sharri ni banyi kuka ba sai Kai,dama haka kake
Ahsan da sharri,Kai kaga mutum na shiga uku daga Abu,rungumeta yayi ganin tana
mamakin Hakan yayi dariya ba Shiri yana sa mata Albarka yana yabonta da Hausa yanda
zai iya,Cele duk karfinta kasa tashi tayi a lokacin,tace da karfina na gagara tashi
ni Cele yau naga Masifa,tayi tayi sai zafi ta kwanta ta Maida kanta saman pillow
tace Allah ya rabani da samun ciki a garin nan nasu Rabin kauye kar naje na haifo
me kama da Peter Obi.
Ahsan yace karta damu ta huta zai mata komai.

Nawwar da Sassafe ya shigo dakina yace mene ne na ganki a zaune? Na fashe da


kuka na dage masa rigata nace ka gani,ya taba yaji ya dau zafi ya kumbura,yace
Subhannallahi, miracle nace Ina tsoron cancer yace kinga wasu fa dama suna yi
farkon haihuwa kiyi hakuri ya rungumeta tana ta kuka Mami ce ta shigo,tace Lafiya
na dage Riga nace Mami zo ki gani,Mami tace a'a nazo ni da Idan za a shayar da yaro
ake kulle kofa a sa key me zanzo na gani ku Kalli abinki ke da Mijinki,Mami ta
dauki hanyar ficewa nace Dan Allah Mami kizo ki gani,zo ki kalla na daina
boyewa ,naci gaba da kuka, fafur Mami taki zuwa,duk wacce ta shugo Kun gani kuzo ku
gani Ina kuka,Ina ta talla da nono yanzu,Wasu har dariya sukewa boyo na,Nawwar yace
to su ba cire Miki zasu yi ba fa,bari nazo mu tafi asibiti,Auta ne ya shigo sunci
gayu shi da Salma yace me jego lafiya? Nace Auta Ina kuka zo ka gani Auta yace cuta
ce dai amma zanyi dariya Rabi nan kike kulle kofa Zaki ba danki nono yau gashi har
da mu a kallo a sadaka,Nace kowa ya kalla kuzo ku ga yanda yayi wayyo Allah,Auta ya
Dan leko yace Kai Kai Kai Ringim sunan wani gari na sake rushewa da kuka,yace ke
kiyi shuru Dan Allah nasan inda ake bada magani na gargajiya Allah Kuma yana
yi,nace to to to na gode,Auta ya fice Salma tazo tana lallashina nace Salma dagashi
kiji, Salma tasa hannu biyu tace Kaiiii Rabi Nauyiiiiiiiiiii,Na sake fashewa da
kuka nace ku Kira min Baffa ya gani,Salma ta fita da gudu Baffa kazo Rabi tana
ciwon nono kazo ka gani,Baffa yace Allah ya sawwake za a kaita asibiti da wajen
magani,tace kazo yace ke gidanku tafi ki bani waje,Salma ta dawo da gudu tace yace
za a kaiki wajen magani,Ina kuka na hada zufa dama gani da kwailo, Bilkisu ta shugo
tace mufa yau zamu tafi zamu bar Miki Cele da Omaira,Nace bakwa kaunata tafiya
zakuyi ku barni a wannan Halin,Su Star duk na kirasu a sai ga Wise nace taho ki
gani Nawwar da shigowarsa kenan yace na shiga uku Kowa sai ya gani,Salma tace har
Auta,ya ja tsaki yace me yasa baki da tawakali daga ganin fa,wayyo a kaini asibiti
anki ba a Sona sabo da na haihu na tsufa bani da amfani a wajenka,Nawwar yace tashi
mu tafi Idan munje asibiti su cire miki tunda baza kice Allah ya yaye Miki ba,Ai
nace Allah tun jiya,yace muje,yace bari na dakko Abdullah,ni bazanje da shi bazan
sake bashi nono na ba.

Masu sharhi ayi ta yi.


na gode zanzo nayi replying.

AsmaBaffa
[8/22, 10:06 PM] +234 703 366 3239: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA

BOOK 2

81-85

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

*MISKI 3in1 Alfirdaus*🌹 Albishirinku💃 original miski daga *Egypt* miskin


da koda yaushe Kuna yabawa dashi yana dauke 1.*Musk oil* ana shafawa agaba bayan
gama al'ada inda hali za'a iya ringa sawa Koda yaushe yana maganin infection yana
gyara gaban mace sosai 😇
ko yaushe gurin yakasance cikin kamshi 😇 bayaga haka sunnah
ne amfani da miski
2.*Musk cream* Ana shafawa ajiki gaba daya musamman wajan cinyoyi yana sa jikin
mace koyaushe yakasance cikin kamshi kuma yana gyara fata, yasa tayi laushi
3.*Turaren tsarki* wannan turaren karshe ne 🔥 🔥 ba lallai se bayan gama period ba
koda yaushe zaki iya rinka tsarki dashi yana gyara gurinnan🙈 sosai, kuma ana shafawa
a hammata yana kawar da da wari karku bari abaku labari

Masu bukata ku ne wannan number


09065959708

Page naku ne

MASOYA WANNAN NOVEL


Asibiti suka tafi Jaririn yana wajen Nawwar, ko bra ban saka ba babu
dama,muna zuwa babu bata lokaci muka ga likita wata mace,likitar tace amma wannan
bata taba haihuwa ba? Nawwar yace ae,nace likita kin ganshi Kalli sosai na budewa
likita ta gani ta taba tare da matsawa sosai tace baki da matsala, ta min tambayoyi
na bata amsa tace Kisha ruwa me Dan datti ko wani magani na gargajiya? Na tuna nace
ni dai ranar suna na sha wani abu na garin zogale,yana da butaci? Nace ae,tace sai
fa an kiyaye Idan ana shayarwa kinji ko,yanzu hakuri zakiyi ki matse ruwan nonon
tass,nace zafi wlh bazan iya ba,likita tace Kai sai ka zuke ruwan nonon nan,Nawwar
yace na sha a cikina? tace a'a zubarwa zaka yi,ga magani Kuma ta rubuta musu
magunguna ta bamu shawarwari tace kuje Idan an matse ta sha magani, ya karba ya
siyi magungunan muka dawo,Muna dawowa yace muje toilet,wai kin ma yi Sallah? nace
Ina bana yi ai ka manta Ina kuka,ko Ina Sallah nace wlh bazan iya sunkuyawa ba,ai
sai kiyi a zaune,shi dole sai yaji ko na fara Sallah daga yin suna,nace bazan iya
ba fa,yace muje please,Jaririn ya kwantar muka shiga toilet na zauna Shima ya zauna
ya ajiye Bowl ya dinga zuke min ruwan nonon yana zubawa a bowl Ina kuka zafi zafi
kayi a hankali,sai da ya zuke shi tas sai da ruwan ya kare,yace Nima na zama me
jegon ai, naji sauki kuwa yace kiyi wanka ki fito kici abinci ki sha magani,nayi
wanka da brush da komai na fito na Dan shafa turare na Saka Riga yar kanti iya
gwiwa ce me dogon hannu da links ruwan ganye tana da botin a gaba jere, na gyara
gashina na dawo gefen gadon na zauna,sai ga Nawwar ya shugo min da breakfast na ci
sosai ya bani magunguna na sha,ya bude boturan rigar tawa guda uku,ya dakko maganin
da akace a shafa ya shafa min, y ce likita tace Kuma dole a ba yaro nono duka biyu
ba batun Daya na ciwo,nace to,yace Kai kina da raki wannan masifa haka, da Allah
yasa na tashi cikin dare haka Zaki hanani bacci fa,Ina magana Ina lumshe ido nace
bacci nake ji na kwanta sai bacci nono wal a waje kowa ya kalla ba gate.

Nawwar yayi dariya Shima ya jawo mayafi ya rufa a Kai na fige mayafin nayi jifa
da shi naci gaba da baccina,Ya tashi ya dauki Babynsa ya kaiwa Mami ta masa
wanka,Sai da Mami tayi masa wanka ta shirya shi ta shigo dubani taga nono bankar a
wajen Riga, dariya ta kamata,tashina tayi tace me tallar nono a bashi nononsa, na
kwantar dashi a gabana tace ba a bawa yaro nono haka ki tashi,na tashi zaune na
bashi ya sha abinsa har dayan ya sha kamar nayi kuka,ana ta shigowa dubani kowa
kallon nono yake ana tambaya
Yaya nonon?nace da sauki Kun ganshi Nawwar ya zuke ruwan ciki,Ya nonon nace da
sauki Kun ganshi kowa ta gani.
Bilkisu tace shegiya wai har mu da ake boyewa Abu suna ta dariya suka ce su da
dare zasu tafi kwanan hanya zasuyi,nace ai zan dawo boye abina bari na warke
Salma ta shigo ta leka tace ah nono yayi lafiya Muji ta latsa tace da sauki
sosai ba irin dazu ba runduna guda ba,akayi dariya tace Allah kamar kan maza masu
Tara suma dirkaniya.
Auta ne ya shigo yace fito mu tafi school Aunty ya randar taki,nace Auta sai na
fadawa Nawwar , yace mu da Kiran mu aka yi mu gani sai ace munyi laifi muje Salma
suka tafi.

Ahsan sai da ya huce gajiyarsa sannan ya mike yaje yayi wanka tare da tsarkake
jikinsa ya fito ya samu Cele tayi bacci tuni,baccin wahala,a hankali yasa harshensa
a kunnenta ta bude idonta a hankali,ya Dan dagata ta kurma ihu ba Shiri ya saketa
tana cewa zafi fa haba,hannu ta Mika masa a hankali ya Dan dagota tace wayyo Mai
dani Mai dani,ya kwantar da ita yana ta tuntsira mata dariya yace har mun tare a
gidanmu ya hada da Hausa da larabci,kwanciya yayi a gefenta yace wai ya akayi kika
yarda ne? Cele ta harare shi tace to ni Maheerah ce da zan zauna Ina azabtar da Kai
kauna ce ta sa fa, Cele tayi karya, Ahsan ya kwanta a kanta ba tare da ya sakar
mata nauyi ba wani sabon sha'awarta yake ji amma yasan ta ji jiki dole ya kyaleta
sai gobe,juyawa tayi sai tayi ruf da ciki Babu Kaya jikinta sai bargo,Bargon ya
Bude a hankali ya zare wandonsa Shima ya wani kwanta a bayanta sosai kamar ya samu
katifa sai dai bai saki nauyi ba,Cele taji Antena a bayanta ta zaro Ido,tace Salma
Zaki ci ubanki wlh bazan ba Auta ba ke Zaki Kai kanki wlh tunda kika bata min
shirina sai na bata naki sabo da ke zan dawo gobe,Ahsan sai sideta yake yana
lallasheta,Cele tace na shiga uku sai kace kare ya samu Kashi,juyawa yayi ya kwanta
tare da jawota ta koma jikinsa gaba daya ya ja musu bargo,Dukiyar fulanin Cele ya
sha tabawa da tsotsa kafin ya samu yayi bacci da kyar badan ya Kai zuciyarsa nesa
ba da sai ya Kara amma yana da tausayi haka ya hakura Yace sai da safe.

Washe gari da Safe da asuba ya tashi yayi Alwala da brush Sallah yayi bai
tashi Cele ba sai da ya gama azkar dinsa wurin 9am sannan ya tasheta cikin sallon
masoya kissing din goshinta yayi a hankali ya gangaro idonta ta bude idonta a
hankali,Murmushi ta saki a kunyace ta sha kunu lokaci guda tace na tuna jiya ba
mutunci,daukanta yayi cak ta danji sauki,Idan zai gasata tace zafi zata Kone shi
Kuma baya so ya cutar da ita sai ya mata da me dumi sosai ta danji dama,wanka ya
mata yana kare mata kallo cike da shauki,ya gama mata tsaf, tayi na tsarkin, ta
gama duk abinda zata yi ta fito ta iske shi ya fita ,tana goge gashinta ya dawo
karbar towel din yayi ya jata ta zauna a cinyarsa,Cele tana zare Ido tace shike nan
ni da Antena mun kulla kawance kullum muna tare sai na jita, yau ni na shige su
zaki ci ubanki Salma,ba dama nayi motsi Antena tana kusa,Ahsan yana gama goge mata
akwatinsa ya mike ya bude ya zaro mata wata munafukar guntuwar riga da kyar ta Dan
haura Saman mazaunai,ta dakko bra ya kwace tare da ajiyeta gefe ya sa mata rigar
cif cif ita,jikin mudubi ya jata a hankali tana wata tafiya tace wash kana Jana da
sauri ta tsaya ta Kalli kanta komai shape ana gani nipples gatsal a waje,murmushin
dole tayi ta sa hijab dinta har kasa tayi Sallah ta idar zata tashi yace ta zauna
tayi azkhar sai da tayi sannan ya cire mata hijab din da Kansa,zama yayi ya taje
mata gashin ya gyara mata tsaf ta kama da ribbon dinta,turaruka ya bata ta shafa
lungu da Sako iri iri,harda wani misk a kwali me tsada ya Mika mata yace ta rike
nata ne ,tayi godiya ta ajiye,suna kwance a saman bed kamar zai cinye Cele haka
yake ji,Yaushe zan Kara? Cele tace sai an tare a gidan aure,lalala ya furta yana
dariya knocking aka yi,ya ja bargo ya lullube Celensa ya tashi ya bude kofar,Auta
ne, Ahsan yace yana zuwa ya sake rufe kofarsa ya lubbuwa Cele mayafin a saman
gashinta kan nata ma baza a kallar masa ba,Cele tace zaka tafi ne ai zamu ga
tsiya,Bude kofa yayi Auta ya shigo,Cele baccin karya tayi,Auta yace Cele Ina kwana?
Ahsan yace bata da lafiya kar ya damu su ba boye boye,Auta ya dinga dariya a ransa
yace ka birgeni Ahsan wannan sunna me karfi ce kayi,Ahsan yaji Dadi yace ei Allah
zai bada Lada,Auta ya sheke da dariya suka tafa,Ahsan yace abincin nan hotel din
yaga menu bai masa ba a kawo masa irin na jiya amma banda me yaji,Cele ya tasa wai
sai ta fadi abinda bakinta ke son ci,tashin duniya Cele taki tashi Ahsan ya gama
Tona mata asiri,Ahsan yace a kawo duka irin na jiya banda yaji a kawo masa da tea
amma ba Madara,Auta ya fita tare suke a motar da Salma,bata shugo ba tana compound
din wajen,Auta ya fito wajenta tayi tsalle ta Dane shi ta baya tace layin nan yayi
ba kowa fa ko kare,Kalli hotel dinma wani munafukin hotel,Auta yace na manyan Yara
ne

Auta abinda akace ya siyo ba shi ya siyo ba sai ya siyo fried rice and
chicken sai hadin salat,ya siyo tuwon shinkafa miyar ganye sai fruits salat, yana
dawowa Ahsan ya mikawa tare da key din motar ya juya tare da rike Salmansa suka
fito a kafa tunda motar ya kawowa Ahsan,Salma ta kalle shi tace unguwar nan mamaki
take bani ba kowa shuru,Auta ya fara fara Dan gudu yanda yake Exercise yana Dan
sarsarfa yace yau ni na manta ma banyi ba dadinki ya ja min,Dariya Salma tayi ta
tsaya har yayi mata nisa ta taka da Dan gudu itama yanda yake yi ta isko shi da
gudu yana ganin ta Kamo shi ya sake takewa da gudu ba sosai ba,tana dariya ta sake
dagewa itama tace sai na wuceka, tazo jikinsa suna dariya ta ture shi gefe ya
jawota jikinsa yana dariya kamar me yanda Salma ta dage tana gudu itama dariyar
take, hannu ya Mika mata ta rike suna tafiya a nutse a hankali suna Hira gwanin
birgewa,Kar muje Makarantar nan yau cewar Salma,yace to Nima yau bana son zuwa,sai
da suka yi tafiya me uban nisa a kafa sannan suka koma gida,direct garden suka nufa
Salma tana shagwaba Allah sai ka min rawa,Auta yace rawa ba kida,Salma ta tashi ta
dakko Bluetooth speaker ta kunna tasa kida suka warare uban kida,Salma ta nace tare
za suyi,yace to fara,kafada ta makale tace mu fara a tare,Salma tasa Auta rawar
dole wai Waka zasu bi,Auta ya dage suna ta faman shi da Salma tana koya masa haka
akeyin kalar wannan,yace ni ban iya rawar nanayen nan ba kamar wani Dan daudu,Allah
sai kayi yaci gaba suna ta faman,Mami ce ta rasa a Ina kida ke tashi a gidan ta
fara dubawa har ta zagayo garden ta hango Auta da Salma suna ta tikar rawa,tace
dama Basu tafi Makarantar ba Allah ya sauwake kuruciya kuwa ana zuba kuruciya,Mami
tace yaushe ne suka Saba haka ne ban sani ba tana kallo Auta ya rungume Salma ta
baya tana jikinsa hannayensa ta wuyanta ya dan rankwafa saitin kunnuwanta yana mata
rada tana ta kyalkyala dariya,Shima dariyar yake kamar zata goyashi haka suke manne
da juna,daukanta yayi ya shillata yayi tare da cafeta,kwacewa tayi ta kwashe da
gudu ta tsaya cak ta juyo ta rike kugu tana yanga tana bin kidan ta karaso gaban
Auta,Nawwar yana saman bene duk abinda suke yana kallon su,yace lallai kuruciya da
Dadi, yaki aikata komai sai wasan banza Auta ya fiye wasa sai kayi zaton yayi
hankali ashe Ina.

Tsayawa yayi a jikin bishiya yana waya Salma tazo a hankali ta rungume shi,da
hannu Daya ya rungumeta a jikinsa yana waya da Daya Hannun,suna facing juna har ya
gama wayar ya maidata jaka zata tafi ya sa hannu a kugunta ya dawo da ita
jikinsa,yace shagali bidiri zamuyi yau,Salma tace to muyi mana yace ba fa daga
kafa,tace ba dai zaka ji Dadi ba to kayi ba komai na yarda,Auta yaji wani sanyi
yace yau kice zamu rabarbashe Salma tace yes,ai ni nayi dace na samu mijina Dan
Asali,tauraro na dan gayune ga kyawun fasali,ai da gani yankan nama yafi kuli
wlh,ga nutsuwa ga kyawun hali,Auta ya Kalli Salma yanda take zaro kalamai fuskarta
ya shafa a hankali cikin Salo yace Idan so haka yake to gaskiya soyayya akwai dadi
sosai, kaunarki nake kewarki nake Auta ta,Salma ta sake shigewa jikinsa tace Allah
birgeni kake yi,Sarauniyata,gimbiyata,Yar matata kin tafi Dani,Salma ta tararrabe
fuska tace zanyi kuka kana sawa dadi zai kashe ni,a kunne ya rada mata kamar kin
samu jariri haka Zaki yi rainona ko? Salma tace bama dole kullum sai na shayar da
Kai fa Kai ai ka zama Jaririna,Auta ya jata suka zauna a kasan wajen,Nawwar ciki ya
koma Mami ma taga komai tayi tafiyarta,kwanciya yayi a wajen tare da dora Kansa a
mazaunanta yayi pillow da su tare da furta I'm Man of the Year na wannan shekarar
ni Auta nine,Salma tana dariya tace yeah.

Ahsan kuwa Cele ya taso ta mike da kyar jikinta duk yayi zafi kamar ta fara
zazzabi,Sexy ya kirata,Cele ta zauna da kyau yana mata sannu,tace mu ci muje gidan
kar Mami suga bana gida,Ahsan yace karki damu,ya bude abincin ya ga abinda Auta
yayi murmushi yayi kawai yayi Bismillah ya fara cin tuwon yaji ya masa dadi,Cele
kallonsa tayi burinta su koma gida Miracle ta sama mata maganin wannan wahalar da
take sha,komai sai da suka ci a abincin suna gamawa ya dakko mata doguwar Abaya
maroon and Silver ta shirya da kyar shi kuwa wata shaddar ya dakko sabuwa gadagal
sea blue ya Saka abinsa Cele tana kallo abin mamakin ya iya komai sai da aka koya
masa,yau ba hula sai gashinsa me yawa ya gyara sosai ya fesa turare,Cele ta manta
tana da aure ta dauki turarensa zata fesa ya kwace da sauri yace kina da aure kisa
kalar na matar aure ya bata wani marar karfi Wanda sai kazo jikinta zaka ji kamshin
ta shafa ya gyara akwatinsa da komai ya kwashi kudi Yan dubu dubu ya zuba a
aljihunsa,Hannun Cele ya rike ya dauki wayarsa ya musu Selfie yace washe garin
first night dinsa,murmushi Cele tayi tace kayi kyau muje,da kyar take tafiya sai
lallabawa take ya dauketa kawai kamar jajiriya suna dariya Cele tana jin kunya a
haka ya sata a bayan motar lokacin Hammad Yazo da securities dinsa suka fita daga
hotel din gaba daya zuwa gidan su Nawwar.

Suna zuwa suka yi parking Ahsan ya fito a nutse ya zaga ya budewa Cele kofa
tare da rike mata hannu suka fito,kin shiga yayi sai an fadawa masu gidan wai,haka
Cele tazo tana wata irin tafiya sabo da ta ji jiki jiya ta fadawa Mami,ni kuwa waya
ta kirani ta fada min,na shirya na fito Palo da Abdullah a hannuna,shigowa sukayi
dariya na boye ganin Cele ta tamke baki sanda zata zauna da kyar, Mami ta masa
sannu da zuwa ya gaisheta tace bari a Kira mazan,ta Kira Baffa,Papa da Nawwar duk
suka zo suka gaisa da Ahsan,Nawwar tsabar Islamiyya da yayi yana jin larabci ba
laifi sai naji suna ta yi,Ahsan yace a Ina yafi dadin zama zan siyi gida ne,sai
Nawwar yace ai nan garin yafi ko Ina dadin weather me kyau,Ahsan yace Shima garin
ya masa kyau gaskiya ba zafi ba rana sai ruwa,Mami dasu Baffa suka tafi suka barshi
da Nawwar suna ta faman hira,Cele tashi tayi ta lallaba daki na,na bawa Nawwar
dansa nace rike shi na bita ciki,samun Cele nayi ta dage Riga tana karewa Local
government Kallo,juyowa tayi da sauri ,dariya ta kwace min nace muguntarki ta jawo
Miki,Cele ta hade rai tace sai akace Miki wani abu ya faru ke fa Rabi dakikiya ce
Idan akace kauye tana jikinka to sai a hankali,Nace hmm nifa da ciwon nono na kwana
jiya sauki na samu yau da Nawwar ya zuke min ruwan sannan aka bani magunguna kin
gani Kalli na dage mata doguwar rigar dake jikina daga ni sai dan short wando Cele
tace haka ake Bude rigar tun daga kasa sai an dagota,ai Ina da wandona,Cele taga
nonon ba wani kumbura da yayi sosai tace ke dai kawai baki da dauriya,Kwana nayi
Ina kuka,ke Dalla matsa akan wannan shine baza ki jure ba kinga ciwon nonon wasu
kuwa,ni ban iya wata juriya ba kuka na zanyi,ai sai kiyi waje kika samu shi yasa
dama matan aure Idan mijinsu na kusa shagwabar tsiya,Yanzu Rabin Kauye ya za ayi ni
da na sani bance Yazo kasar nan yanzu ba wlh,kafin ya tafi wlh sai ya min
ciki,wannan da Alama bazai barni na huta ba takura min zaiyi, Star da tsegumi ta
zaci Cele a gidan ta kwana sai gata da safe wai dubiyar miracle tazo,Cele taki
kulata,Star tace ta balarabe ba magana ya juyan Madara?,Cele ta kalleta tace amma
Star Allah ya Isa tsakanina dake ban taba sanin baki da Imani ba sai yau,Star tayi
dariya tace ya aka yi Style nawa yayi ta tambaya tare da fisgo Cele ta jawota,Kara
Cele ta saki tace mene haka,Star ta kalleta tace baki gashi ba muje a koya Miki,ba
Yar iskar da zata kalle min jiki,Star tace ai kuwa Zaki ci ubanki wallahi bazai
kyaleki ki huta ba gwara ma ki taimaki kanki,can Kuma suka ji muryar Cele to a hada
ruwan zafin tana turo dan bakinta,Star tace tube to,wai ni sa'arku ce sai kace wata
yarku sai da ta gama masifarta sannan ta tube ta daura towel tace zanyi da kaina
kowacce tayi zamanta ta shige toilet din,ta zauna a ruwan zubur ta mike ta sake
zama a hankali har ta daure ta zauna sai da Cele tayi tayi gashinta sosai da kanta
ta sake wanka ta fito,Star ce ta turo mata wani magani tace ki sha wanna Cele tasa
kafa tayi foli foli da shi a cikin jarkar tace uwatas baza a sha ba,Star tayi
dariya ta dauke abinta tace kinwa kanki wlh,ni wannan Shaye shayen naku bazan iya
ba sai Kun kashe min kayan ciki da maganin banza,Nace kyaleta Star zata kawo kanta
indai balarabe ne watarana ma sai Niimarki ta kafe kaf,Star tace ke ya nono? Na
budewa Star nace kin gani na barin hagu ne,Star kalla tace a'a Allah ya rufa Miki
asiri,nace daga shi kiji,Star tace wannan Ina zai dagu shi abu kyam da su,Salma ta
daga shi nace,Star ta dinga dariya tace amma Salma ba karamar makaryaciya
bace,boyon nono ya kare Kuma,Rabi tace ai a jiya banji kunya uban kowa ya gani
ba,Ina kallon Nawwar ya gama fushinsa wai Ina ta talla da abu nace kayi ka
gama,Cele tana jinmu tana shiryawa har ta gama tace wai yau ya Banga Salma bane tun
dazu suka siyo mana abinci suka taho ko akwai school ne? tana can wajen Auta ba
wata Makaranta da suka je dawowa gida suka yi yanzu soyayya ce a gabansu,Cele tace
hmm kawai tace zuwa yamma zan dawo ai Rabin kauye wallahi ki barni da Salma,Nace
Dan Allah karki sa mata,Cele tace ai in kika ga ban sawa Yar nan ba to sai in
mutuwa nayi ko bata sha ba Kuma Idan kika fada mata wlh yau zamu tafi Kaduna komai
dare bazan sake kwana ba,Star tace ni da za ki bani kwangilar ma ai duk lemo zan
hadawa mutane gidan nan kowa ya sha har su Mami da Papa,Baffa ayi ta harka ranar
kamar gidan Yan iska,Cele tace ai ni na fi so na sawa waccen tsohuwar marar miji
Iyamami mu gani ko har yau sinadaran jikinta suna aiki,dariya mukayi nace wlh baza
ku sa musu ba wannan ai mugunta ce kede kin sawa wata mugun nufinki ya dawo
kanki,Cele taji haushi ta fita sai kitchen tace da rana Salma zata yi lunch ta hada
juice kadan ta zuba maganin sha'awar a ciki ta boye yayi sanyi a fridge ,ta koma
dakina tace ai jiya ni naga Antena Original din,Ya zafi? Star ta tambaya,Cele tace
habawa ba a magana Allah ya kiyaye gaba kawai,Star tace ai kuwa bazai kiyaye ba
anjima ma yi zaiyi wlh maza ba ruwansu,Cele tace haba haba dai Idan kuwa ya sake
yau kawai Idan Kun ganni ku kirani da matar mahaukaci,Star tace an gama Rabi ki
rike sunan,Maganin ta sake mikawa Cele tace wlh Bai da illa da tsada na siya kawai
Niima zai saukar Miki yana gyara kuma Local government Dan wahalar da kike ji zai
rage,Cele tace kin tabbata Idan naji ba haka ba Sai nazo har gidanku naci ubanki ba
ruwana da cikinki,daga abin arziki cewar Star,Salma ta karba ta sha,ni kuwa nayi
shuru,Cele tace mene ne sarkin kwailo? Nace na fara Sallah fa tsoro nake ji Nawwar
ya gani cewa zaiyi mu tafi gida boyewa zanyi na dinga yin Sallar a boye ,dariya
Cele tayi tace wallahi sai na fada masa kinji na rantse,,Na hau rokon Cele karta
fada daga yin suna.

Ahsan ya matsu Cele ta fito su tafi a matse yake shi Kam ya dandana yaji
Dadinta bazai iya hakuri,yace da Nawwar ya kirata su tafi bacci zaiyi,Nawwar ya
leko yace kizo Cele wai ku tafi bacci zaiyi,Cele tace Ya ilahi yaje yayi baccinsa
mana wannan wacce masifa ce haka shike nan kullum kana kugun mutum ni wlh bazan iya
masifar ba,tun Kana hakuri sai an kureka,bazan iya wannan rayuwar ba Babu dama ka
huta haka akeyi tsakani da Allah,Dan Allah Yaya Nawwar kace ya bari ayi lunch ka
taimaka min wannan bala'in nasa ya isheni,Nawwar a ransa yace Allah yasa ba irin
Mijin Mami bane wannan irin magiya da Cele take masa da gani bata hayyacinta sabo
da tana da juriya ita,Nawwar ne yaje ya lallaba Ahsan ya bari suyi lunch,baiyi musu
ba yace to,Cele bacci ta kwanta tana yi na gajiya,Wise ce ta shigo abin dariya ya
bata tace Salma shegiya dazu ma rawa ta dinga tika ita lafiya garau,Cele ce ta
Farka tace haba harda rawa? tace ai speaker ma ta sa suka chashe da Auta,Cele tace
hmmm zata gane kurenta,Wise tace Nima wlh so nake a gama da yarinyar nan,Salma tace
na Kara Hada juice da maganin yana fridge,Wise tace Allah yasa dai ba shi aka bawa
Ahsan ba naga yana ta Shan juice,Cele da uban wani tsalle ta tashi ta fito ta Daina
jin ciwon ma,kitchen ta duba taga nata yana nan yanda ta ajiye sai ta dauke
abinta,A hanya suka ci karo da Mami,tace yawwa Cele Dan zuba min juice din nan yayi
min kyau ke kika hada? Cele tace ae dazu nayi shi ta koma kitchen ta dakko cup ta
cikawa Mami taf tace Baffa yana nan Mami? Tace ae ai yau yace ma bazai je wajen
aiki ba,Cele tace to dama bamu gaisa bane zanzo anjima na gaida shi,Mami tace to
tana Shan juice dinta hankali kwance har Hamra tana cewa ta San mata ta hanata ta
koma sashen Baffa ta shanye abinta tas ita kadai,Cele dariya take ta shiga dakina
tana rike ciki,tace ke Surukarki yau zata ji kidan Antena wallahi cewa tayi na San
mata zata sha yayi mata,ba yanda zanyi na hanata to nace an sa me a ciki,Star tace
bari na tashi na bar gidan nan tsofaffin gida na Abu haka,Wise tace bashi fa da
wani karfi Mami ta Saba dadinsa Zata ji ita mene a ciki,ni wallahi Papa ma da
kudinsa yake siyo mana yace na sa a kawo ai enjoying akeyi Miracle ya nonon? Nace
Wise da sauki bude ki gani tace ai naganki fes da sauki,Nace Ni fa family planning
zanyi wlh bazan iya wannan haihuwar akai akai ba,Wise tace da haka Zaki zauna ki
huta gaskiya tukun ki dauki mataki,tace kinga magun guna da nace likita ta rubuta
min na planning,tace ae wannan na masu shayarwa ne kullum Daya duk ta karanta min
dokokin,ai da shirina a kusa na shirya tsaf.

Mami kuwa tana can wajen Baffa abinta ta mike ta sawa kofar bedroom key,ta dawo
ta kwanta kusa da Baffa,Baffa ya kalleta tana faman makale masa,yace lafiya
Madam,tace uhm kadai bari daga Shan juice na fara jin yanayin bukata,Baffa yace
bana son wani zance ko dai wani maganin ku na mata kika sha? Mami tace da uwar
ranar nan zan sha magani sai kace yarinya,Baffa yace a takaice dai kice Mijinki
kike so? Mami tace sosai kamar ba gobe,Baffa ya ajiye wayarsa tare da zare glass
suka fara sarrafa juna,Yayiwa Mami harka iya harka duk wani kokarinsa yau sai da ya
kure shi amma Mami tace ban gaji ba kamar ba ayi komai ba fa,Baffa yace wai wai
bari na huta jinin tsoho ya dawo jikinsa,Mami tace wanne irin tsoho ni ba tsoho
bane kai a wajena sai da suka ci abinci suka ci gaba,sun gamsu yafi sau nawa amma
Mami tace Ina,Baffa yace to abu Kuma ya zama sai Kalu Innalillahi wa
Innayhirajun,Mami bata da karfin jini ya kwasheta da yawa maganin,kamar zata yiwa
Baffa kuka ita aci gaba,Baffa yace shike nan tawa ta Kare yau ruwan jikina zai
tsotse to wallahi sai na huta,Mami tace to suka yi ciye ciyensu Baffa ya dawo yace
daga wannan shike nan ko kin dawo dai dai ko baki dawo ba bazan iya ba Kuma,suna yi
Mami tace Bai Isa ba yace to ki cika da salatin Annabi Allah ya bamu alheri ni na
fasa hutun ma gidan zan bari Kuma ki sani nayi na sati guda yau kin shanye abinki
na sati daya ke da ganinsa ma sai bayn sati daya ya mike ya shiga toilet,Mami ta
kwanta tace wannan lemon ba lemo ne na Allah da manzo ba karya yarinyar nan
take,amma yarinyar nan anyi Yar banza kwadayina nane ya ja min,dama ka guji cin
kayan matasan mata irin wannan,su kuwa sai kace Inji hak suke sha wannan ai guba
ce,Baffa ya fito a wanka ya samu Mami tana zance ita kadai ki tashi kiyi wankanki
ba samu Zaki sake yi ba,Harararsa Mami tayi tace ai Kai dama ka rube rubabbe ne Kai
baka iya komai ba,Baffa yace naji komai na dauka shine,ya ma yaran nan suke ce mata
yawwa akan wannan kice bani da Antenar gaba daya ma bazan damu ba,ya gama shirinsa
yace kinga tafiyata sai kace doki nayi yafi a irga a lokaci guda duk rashin
hakurina Ina zan iya haka.

Salma ce ta shigo nace Ina Autan naki? Tace yanzu na kwantar da abina bacci
yake,Cele ta jawo juice dinta gaba taki cewa Salma gashi,Salma tace ba tayi Cele ya
kwanan amarci? Cele tace in Zaki sha ki to ki sha mana na hanaki ne ni,ai na sani
ba rowa wlh kinyi a rayuwa Cele, Salma ta dauka muna gani ta fara sha tace na
shanye? Cele tace shanye mana, Salma ta durfafi Abu, nace Salma ki ajiye lemon nan
wallahi maganin sha'awa ta sa ciki da shegen rawar kanki, Salma ta Bude baki tayi
toilet da gudu tana kakarin amai Amma bata yi ba,ragowar ta zubar a toilet,Cele ta
dinga dariya tace Alhmdllh Salma a tafi wajen Auta,Salma tace Allah ya kiyaye
karfin jini ne Dani wlh ba ko wanne magani ke daukana ba,ni magani ma ko na bacci
ne ba ko wanne ke sani baccin ba,Cele tace to ai shike nan ,Salma ta zauna aka ci
gaba da hira ko a jikinta,ta fara jin sha'awa sai tayi shuru ta fuske tsabar iya
munafunci Salma bata tashi ba Kuma bata nuna alamar wani abu ya dameta ba gashi
Kuma tanaji kamar hauka.
Cele ranta ya baci kamar me ganin Salma normal,Salma tace bari na ebo mana
abinci,ta mike ta fita tana shiga kitchen tace wayyo wajen Autana zan tafi,amma sai
da ta Kai abincin muka ci,Ahsan yace Cele ta fito su tafi,Cele ta mike tana kallon
Salma tana tafiya tana waigen Salma,Salma tace awai na fada muku karfin jini
gareni,Cele tana tafiya na Kalli Salma Nace kina jin wani abu ne? Salma tace ba
abinda nake ji ni kalau nake,nace Allah ya Miki baiwa har su Star sunyi mamaki
matuka haka har Salma ta daga wayar karya tace Auta yana Kiranta ta tashi,ba Wanda
ya gane Salma taji wani abu.

Tana tafiya ta koma can part dinsu tana shiga bedroom wanka tayi ta fito,Auta
yace wannan wanne irin wanka ne mintu nawa kacal har kin fito Salma tace Kai dai ba
kayi naka ba ai shike nan,Kitchen ta koma cikin tarkacen da ba a taba amfani da su
ba ta samo katon Bowl sabo da aka ajiye su,ta ajiye shi a kasa ta shiga ciki ta
zauna tace yawwa wannan gashi cikin surri,ta Ebo gishirinta ta zuba a ciki ta nufo
dakin Auta Kam Kam da Katon Baho,Auta ya bita da kallo ta shige da abinta toilet ta
fito tana goge hannunta tace na wanke shi tas na zuba gishirin a ciki zaka Ganshi
Incase of ko na fita a hayyacina,,Auta yace me zai faru Kuma haihuwa Zaki yi
ne?,daure da guntun towel dinta tazo ta karbi wayar Auta ta ajiyeta a gefe ta zauna
a cinyarsa suna facing juna,tace wlh ban San me nake ji ba yau amma Cele tace
sha'awa ce na sha,kika sha a Ina? a lemo suka bani na sha Salma ta saki kuka tace
wallahi wani abu nake ta ji ni ban taba jin irinsa ba,Auta a ransa yace ubangiji
Allah kayiwa Cele Albarka Allah ka zundumata a Aljanna ni wannan zuwan na Cele ni
ta yiwa shi,zuwan Cele alkhairi ne kullum yarinyar nan aji take faman ja min na
rasa yanda zanyi da ita,kullum ta kalallameni ta hana,sau biyu muna Sallar Nafeela
zanci amarci ta hanani,Antena kullum bata kwanciya,ni da nasan da maganin da tuni
ma na bata da kaina ni Kam,towel din ya zare mata gaba daya,ya fara kissing dinta
duk ta haukace tace banji kiss din yana Kara ba ai sai naji sauti sannan nasan ana
abu,ta fara yiwa Auta wani kiss Wanda bata San ma ta iya ba,Auta ya kwanta tana
samansa ta turmushe Auta yana ta shiwa Cele Albarka a ransa,Auta jikinsa ya dauki
mazari sai tsuma yake ya maidata saman gadon shi ya koma Samanta zai cire kayansa
Salma ta jawo hannayensa tace Autana wayyo nan Kai fa suke Kira ta dora a saman
boobs dinta yace to Idan ba a cire kayan ba ta yaya za a Miki,Salma tace yi
sauri,ya cire rigarsa tace Ina son jikinka tana shafawa,Auta yace yau nake Auta
sak,ya fara ciki cikin cire shegen wandonsa na gayu gashi tight a farfashe,Salma
tace Wanda ya kirkiri wandon nan Allah ya kwashewa babarsa Albarka Dan Iskan bature
ai bashi da basira shi da zai tsara muku buje,Auta yaci dariya yau bature me wando
yaci zagi wajen Salma,ta Kalli Antenar Auta tace baza ta shiga wajen nan ba gaskiya
Auta kaga yar kofar ta wangale masa,Auta ya zaro Ido yace ni dai wannan ba Salmata
bace, tace Allah itace harda girgiza kirji ta jawo Autanta,Salma yau kamar ta taba
bariki,Auta wani zazzafan salo yake mata na musamman,Suka haukata kansu Kukan Dadi
suke Auta ya koma kamar wani Zaki amma Salma bata ji Tsoronsa ba kawai komai bashi
take yi,Auta yasan duk karyar banza ce Idan ya fara sai tayi kuka shi yasa kar ta
tona masa asiri kawai ya kunna kida sosai yanda baza aji komai ba sai kida,Salma
tana faman furta Ina sonka mijina tana kukan Dadi,sai kace jariri haka take bawa
Auta boobs shi Kuma yayi lamama sai zaro zancen iya shege yake yana sa Salma a wani
Halin,Kalmomi yake fada masu nauyin gaske kuru kuru,a hankali zai shigeta amma
Salma harda zuga auta cikin rawar murya ta furta go deeper,harder, faster and spark
my head,Make me Moan please,Auta ya girgiza Kai magana ma ta gagare shi yace an
gama ka da kyar ai kuwa yana tashi dama tuni tayi wet tun kafin ma su fara
komai,Shi ba taba Yi yayi ba yaji zafi Shima Kansa sai da yayi Kara kafin ya samu
ya fasa Salma,Salma ihu ta tsandara duk wani dadi ta daina jinsa,ta saki ihu kamar
wani inji ko tsayawa ta huta bata yi,Wayyo Baso,Basooooo ...Baso ...wayyooo Yan
uwana na Ringim zai kashe ni,zai kashe ni,Nawaf Allah ya Isa tana ture shi dukan
kirjin Auta takeyi ko motsi baiyi ba,abinda ya kawoshi kawai yake aiwatarwa shi
kukan ma sai yaga kamar Dadi take ji yana Kara masa kaimi ne,gashi da safe sunyi
romancing ya kawo yanzu Kam bazai zo da wuri ba,Salma ta jawo wani novel Kato na
turanci da Auta ke karantawa ta dinga kwada mata kirji sai da tayi fata fata da
littafin nan a jikin Auta,Auta shi ko a jikinsa kalamai masu Dadi yake furta
mata,Salma tun tana masa bore kawai ya danne hannayenta shike nan sai ihunta kamar
zata tsaga gari,Kuma ga kida na tashi,Baffa ya fito zai shiga mota yaji ga kida
nayi ga Ihun mace Kuma,Baffa yace wata wakar da su Auta suke ji ba kan gado ba
tsari yanzu wannan Waka da me tayi kama a dinga maganganun ana ihu ga uban kida ko
Dadi Babu Kai kuruci dangin hauka ya fita,Duk ihun Salma indai mutum ya fito sai
yaji amma kowa tunaninsa a cikin wakar akeyi,Nawwar ya fito zai fita Yana ji ya
tantance wancen ihun Salma ne ba kida ne kadai ba,tsoro ya kama shi yace karfa Auta
ya kashe yarinyar can,Nawwar ba ruwanka wata zuciyar tace yayi tafiyarsa,Mami dai
ita ta gaji bacci yayi gaba da ita tuni.
Auta yau ya gurje Salma tas sai da ya gamsu matuka sannan ya sakar mata
nauyinsa ya rungumeta,Salma tana uban kuka tace Dan iskan Bawa ai sai ka fito ko,
ni din kike zagi ya furta yana murmushi tace ae din tana hawaye,yana sani da zai
zare jikinsa ma ya sake mata mugunta ta fashe da sabo kuka,Sorry cewar Auta ta dake
shi a kirji wlh bazan taba yafe maka ba ko kabarinka yana ci da wuta,Auta yayi
dariya yace yau nifa a nishadi nake ko me Zaki min bazan ji ba,Kwarto,Maye,yace ae
mana indai na Salma ne ba ai shike nan,na Daina sonka duk yabonka da nayi na kwashe
abina baka da komai,Auta yace gaskiya nayi ragargaza yau har da Dan jininki,Salma
ta fara sabon kuka,yace shike nan Salma kin shiga uku Kuma dani,Salma tana ta kuka
yace muyi abinmu a sirri ko? taki kulashi tace ni ka Kira min Aunty Wise,yace wlh
ba wacce zan Kira baza ki tona mana asiri ba su dinga tsokanata haka kawai kina nan
ba shiga ba fita,a sakko Dani kasa inji Salma,Auta ya dakkota ya kwantar da ita
kasa,sai kace zata mutu,tace bazan iya da Kai ba Auta hariji ne Kai ka auro
wata,Auta yace me zanyi da mata biyu ni Basu dameni ba wlh bani da buri tsab Zaki
iya,tace bazan iya ba nasan ma mutuwa zanyi indai haka zaka dinga yi min.
Auta dakin ya gyara da bed din ya canja bedsheet Salma ta daga Kai sama sai
hawaye ratata tana Jan majina tace ka maidani gadon Auta ya gyarata ya sa mata Yar
rigar bacci yace kafin ki huta ayi wanka,tace kayi min yanzu ni kar wajen yayi
tsami na Kara shiga uku,Auta ya dinga dariya Kuma taki Daina kukan,tace Allah ya
tsinewa Cele,tunda tazo naga garin nan yayi duhu gidan nan har hayaki ya dinga yi
alamar bala'i ta sauka,na rasa dalili ashe zuwanta ne,ba irin mugayen mafarkan da
banyi ba tun zuwan Cele gidan nan nake muggan mafarkai ashe ga fassararsa tazo,Auta
yace ni kuwa haske ne Yazo na gani Ina ta mafarkai masu Dadi, Salma tace duk da Kai
mijina ne wallahi sai nace Allah ya tsinewa Mai karya ni yanzu bana ganin girmanka
ka sire min, ka kwance min Kuma fadanmu ya dawo sabo.
Auta yace yarinya sai na Kara yi tukun Zaki bayani wlh ki godewa Allah Idan yau
da dare na kyale ki,Sai kace wani bakin uwa ka dinga Abu kenan ta dinga juye juye
akan gadon tana cewa yaji a sakko dani kasa,Auta ya sake kinkimota kasan tiles.

Baffa sai dare ya Kira Mami a waya yace kin warke na dawo gidan? dariya Mami
tayi tace au Idan ban warke ba baza ka dawo ba? Baffa yace sai na kwana a office
yafi min,Mami tace to da nayi bacci na tashi Alhmdllh Babu sai kadan,yace iceko
Zaki iya daurewa? Mami tace ae yace to yawwa gani nan a shirya min abinci me rai da
lafiya ruwan jikina ya dawo,Mami tayi dariya tace Kai Auta ya gado wlh a abin
dariya ta kashe wayarta.
Auta ko wanka baiyi ba ya zira jallabiya ya fito ya Kira Hamra a nutse tazo
inda yake tsaye a compound tace Auta ya akayi ne naga baki yaki rufuwa,Auta yace
kinga kece Yar uwata yanzu a gidan nan bani da kamar ki,Hamra tace ae,yace abinda
zan fada Miki kawai shine kiyi aure da wuri da gaggawa,Salma ta kwashe da dariya
tace to Auta kalau dai? Auta yace kawai na fada Miki ku dinga yin aure, ke in ana
Sallah ba a magana shawara na baki kiyi aure kawai,tace to na gode ai zanyi
inshallah,ya tafi ya Kara gaba sai wajena Ina kwance ya shigo yace me ciwon
nono,nace Kai ka daina jawo min tsiya ya kusa warkewa yace mu gani? Nace baza a
nuna ba,yayi dariya yace na dai gani jiya Nawwar yana ta jin haushi na nace nifa
bani nace a nuna min ba,nace Kai rabu da shi azaba ta isheni, ya akayi ne Auta Ina
Salman? Auta har zai ce bata da lafiya sai ya fasa yace sirrinmu ne ba ruwana tace
bakina Kanin kafata,dariya nayi sabo da nasan abin dariyar auta ban kawo komai
ba,Wise ce ta shugo ta kawo min abinci tace Auta kalau sai wani dariya kake Kai
kadai kamar sabon kamu,Auta yace a bar zancen dai ya juya ya fice,ya tafi wajen
Mami ya samu ta fito wanka yace Mami kwalliya kike ne,tace a'a wanka nake,dariya
yayi yace harda baka ma Mami ai shike nan,tace wato Auta yanzu kida ka sa a gaba ku
cikawa mutane gida da kida baza kuje Makaranta ba ko wlh zan fadawa Baffa ya Dan
iskanci an saka ku a school baza ku Maida hankali ba,Auta yace hutu muka dauka na
Honey moon,Mami yaushe zaki sallame mu mu koma gidan mu tun da an gama wancen,Mami
ta kalle shi tace to ba yanzu ba,yace ai ga irinta nan ba dama muyi Abu sai a sa
mana Ido mu wlh gidanmu zamu koma,Mami tace to Idan Kaine da kanka sai ka tafi,yace
please Mami,tace ai bance baza ku koma ba Auta zaku koma ba sai ka tambaya ba,to
yace ya juya ya tafi cike da nishadi yau sai gashi a bangaren Iyamami wai yaje
gaisheta,Iyamami ta zaci kalau kalau harda murna tace ai mun shirya yanzu da Mijin
nawa ko? Auta yace ae mun shirya amma ki gyara halinki Idan ba haka ba kishiyarki
ta kwace ni ,Iyamami tace wane mutum da tsohuwar Zuma ake magani,Auta yace ke baza
ki tareni da Surutu ba ta karfe na tana can ya fice ya barta.

Cele kuwa Ahsan sai da ya lodar musu kayan ciye ciye suka koma hotel,wanka yayi
sannan tayi itama yana zaune yana latsa waya ta fito,wayar ya jefar a saman bed
yazo ya rungume Cele a hankali ya janye towel din duk karfin zuciyar Cele sai da
tayi Kwalla taga azaba tana tunkarota Kuma Ahsan ba hakura zaiyi ba,kokawa ta fara
yi da shi Cele ta fara cewa ka sakeni zan zageka,Auren balarabe ba Dadi ba
armashi,ta fisge ta ja gefe ta rabe a bango tana zaro Ido,yana ta kowa ta fece ta
koma Daya barin tana cewa tsakani da Allah ai ba haka ake yi ba sai ayi Abu salamun
salama,Salamun Salama Ahsan,Ahsan yace ae Salamun Salama wai zaiyi ya tafi ya damko
Cele ta saki kururuwa a hotel din da ba hayaniya,Cele ita wai da karfinta zata
kwaci kanta ita ga me ji da karfi Ahsan riko kadan ya mata ta kasa komai tace ashe
ba Salmanu bane,dariya yayi ganin ta kasa kwacewa yace kyaleki fa nake yi ni bana
kokawa da mutum,Cele tace Idan da gaske ne ka sakeni mana yanzu,yace ai banda akan
wannan abin Ina sonki Ina son shi yasa ban iya hakura,Cele tace Dan Allah kayi
hakuri,kafada ya makale tace kar muyi haka dakai Ahsan,yace haka nake so muyi,tace
to tambadadde Kai kamar an kifa hular kwano,me zokalar Antena Dan tijara wato
tijarani zaka yi to wlh baza kaga bayana ba sai dai Local government taga
bayanka ,na taba ganin Antena haka a duniya ta dinga Abu sai kace farfelar jirgi,
wai fankar dake wanawa a jirgi helicopter, Ahsan ba sani yayi me take nufi ba, ya
dauketa taki tana wutsil wutsil tana masifa tana cewa zai kaini kan gadon jaraba na
shiga uku ta dire a kasa tana tirjewa yana Janta a hankali shi dariya ma take bashi
kamar yana Jan gardamammen rago haka suke da Cele shi Kuma bazai iya hakura ba ko
me zata yi,Cele tace zanyi tsinuwa zan tsine maka,sakinta yayi ya dauketa kamar
tsinke,tace kaka kazo ka tafi da gawar Celenka Balarabe ya kashe ni an gama,na jawa
kaina.
Cele ta roke shi ya bata waya ya Mika mata kuwa tana hannunsa,tace gwara ko
Rabin kauye na barwa Wasiyya,Wayar ya kwace ganin tana bata masa lokaci.

Su Dagaci suna zaune a gida suna cin masara dafaffiya Gaji tace gobe I yanzu
muna gidan Rabi,Mairo ce ta shigo tsidik tayi sallama da akwatunanta biyu na kaya
da yarta Madina a bayanta,Ido suka zazzaro suka mike tare da hada baki suka ambata
Mairoooooo ......

AsmaBaffa🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2 🌼


MATAFIYA

BOOK 2

86-90

Official
By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya
mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce,
kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan
kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da
surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿
🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da
matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai
dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki
yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane
irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba
su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta
humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza
da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in
abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu
shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano
amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna
bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai
kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi
kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari
DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
*08089965176*
*07084653262*

Page naku ne
Ummu Shureim
Pretty
Nina
Oum Arifullah
Mmn Zee
Ummita

Mairo suka furta gaba dayansu,Mairo ta tsaya tana kallon su daga baya
durkusawa tayi ta zube gwiwoyinta a kasa tana hawaye sosai,tace Dan Allah Abba
Gwaggo ku yafe min,Dagaci yace Mairo me yasa kika tafi kika bar gida tunda kaddara
ta Riga ta afka mana Kuma ba kowa ya jawo ba face mu muka jawa kanmu domin duk mai
aibata Dan wani burinsa yaga masifa ta fadawa wani musulmi to Kansa yake wa karshe
Kansa zata fada,duk hakki ne ya ja mana hassada tayi mana yawa burinmu kar wani
yaci gaba sai mu,mun zalunci Rabi tun tana karama har ta girma ba abinda bamu yi
mata ba gashi duk tsiya Yanzu a karkashinta muke, Rabi ita ce cin mu itace Shan mu
komai namu Rabi ce,shi yasa aka ce Idan ka haifi da baka San wa ka haifawa ba
tabbas iyayen Rabi mu suka haifawa ita,Dagaci ya bawa Mairo labarin komai tun daga
barinta gida,Itama Mairo ta basu labari tun daga barinta gida zuwa zaman
saudiyyarta.

Dagaci yace to mene amfanin wannan tafiyar taki to Allah ya taimakeki kinje
kinyi aikin hajji kaddararki ce Allah yayi sai kinje yanzu gobe da Asuba zamu tafi
wajen Rabi ta haihu,Mairo tace zanje Nima,Mikewa tayi ta rungume Gaji,Gaji tace ai
kin bani haushi mene na barin gidan Wanda ya Miki cikin Yazo da Kansa ya bamu
labarin komai Bai dade da zuwa ba muka ji labarin yayi aure dama zuwa yayi ya
aureki Kuma aka ce kin gudu wlh baki gani ba ya dinga kuka yana bada hakuri ya tuba
sosai me rufin asiri kin kudu kin wa kanki, iyayensa ma sunzo da shatara ta
arziki,Mairo tace na yafe masa duniya da lahira Nima Allah ya yafe min bari na yaye
Madina na Kai musu abar su,Gaji tace Idan yace zai aureki fa? Mairo tace har Abada
ai bazan iya zama da shi ba Idan na tuna Raina zai ta baci,Mairo tayi murna jin
Gaji zata yi aure,Dagaci ya Kalli Madina yace gata kuwa kyakyawa sai dai kaico ba
Yar sunna bace Allah ya rabaki da gorin mutane, gwara a bawa ubanta can ya karata
bari ta Kara wayo muje har gida a Kai musu abinda dansu ya shuka gashi ya nuna ya
girbi abinsa.

Auta part dinsu ya koma abinsa cike da murna ya dauki Salma ya mata gashin da
take ta fada masa,nan ma kuka ta sha shi,ya shirya abarsa cikin doguwar Riga yar
kanti me siririn hannu yana gamawa ya faki idonta ya dumbulu na shanunta,Salma sai
da ta zabura ta make shi suna dariya,Sannan ya wanke bedsheet din ya shanya yayi
wanka abinsa tare da tsarkakewa ya fito ya tsaya a jikin mudubi yana kallon Kansa a
mirror yace ya na ganni kamar mace me ciki irin wannan ja Dana Kara yau,Salma inda
ya ajiyeta a bakin bed din tana nan a zaune kamar gunki bata cewa kala bata kukan
Kuma,Auta ya furta yes Auta yau kayi rugurguza ba irin Yaya Nawwar ba sai da aka
Nemo masa magani, sanyi ya gama da shi,amma yaron da ake rainawa ko babba bazai ja
da shi ba,ya juyo ya Kalli Salma yace ko ya kika ce ya kika ji lafiyar tawa? Salma
ta dauke Kai gefe can tare da hade rai,Auta kuwa kasa kasa yake magana Wanda shi
yasan me yake cewa banda jin kunyar ya mace gaskiya ba raini.

Salma tayi shuru da bakinta yace yau ba magana ne? Shiryawa yayi yace na wuce
sai nayi Sallar Isha zan dawo,gabanta ya dawo ya durkusa tare da dora Kansa a
cinyarta,baki ce a dawo lafiya ba,ni na aikeka cewar Salma ta furta da masifa,Allah
ya huci zuciyarki My love farin cikina,ya mata kiss a kumatunta ya tashi ya
fita,har ya fita ya dawo yace me kike son ci? Salma tace duk dai bana son cin komai
ka siyo min tsire cikin nawa ma ba wani karba zaiyi ba amma ka hado da fruits
Salat,da Yar yogurt,nasan ma kadan zan ci Amma dai ka karo da Chips tunda naga ba
wani Abu me nauyi bane sai kazar nan da ka siyo min rannan to shike nan ka kawo na
gwada ci,Auta yayi dariya a ransa,a fili yace ai nasan baki da ci bare yanzu da
kike cuta,tace uhm ka hado da Ice cream, Auta Ido ya zaro yace to an gama.
Salma tashi tayi ta gabatar da Sallar magriba ta koma ta kwanta ba bacci tayi
ba.

Auta kuwa ficewa yayi suka hadu da Nawwar a hanya Nawwar ya bishi da kallo yace
Surukin Baso wannan farin cikin fa? Auta yace to kafi so nayi ta bakin ciki shike
nan bazan yi farin ciki ba a gidan nan sai anji ba'asi,Nawwar yace tunda zaka kashe
musu yarinya ai dole kace an sa ma Ido,Auta dariya yayi yace yanzu dai daya muke
dakai abinda kake yi shi nake yi,Nawwar dariya yayi yace ai tunaninka yanzu Kai
Daya muke? Auta yace Inshallahu kuwa,tsaki Nawwar ya ja ya wuce abinsa,Auta mota ya
shiga tare da barin gidan
Auta a titin ma yace yau tukin angwaye zanyi zaku ga gadara sai ya hau tsakiyar
titi ya dinga tafiya kadan kadan me Keke ma wuce shi zaiyi,ya tare hanya shi bai
tafi ba shi bai tsaya ba ana ta masa horn ko a jikinsa sai dai a kauce a wuce shi
ga mutane da rashin hakuri wasu har da zagin Auta,har yaje ya gama abinda zaiyi
yayi siyayya ya dawo ya kawowa Salma duk abinda tace a siyo mata,tana saman Sallaya
sai da ta idar sannan ta cire Hijab din tana shagwaba tace a bani yunwa nake ji,Ya
dakko plate ya zuba mata komai ya dauki tsire Salma tace da kazar zan fara,ya ballo
kazar ya sa mata a baki ta yaga tace bana jin dandano sai dai na cusa ta haka,ta
lumshe ido tana yatsina tace hakora na ciwo duk sun ji jiki su ma,Auta yana dariya
ya dauka zai ci ta kwace tace baza ka ci min ba ai dai ka samu naka rabonka a
jikina ka ko shi to ni kadai na isheka ko ban Kai ka koshi ba? Auta yace kin Isa ni
na Isa nace kin Kai, sai dai ai Antena kika ciyar ke,Salma tace to baza ka ci ba ta
kankane sai Abincinsa yaje ya ci ya kyalewa Salma nata taci ta rage ta Kai kitchen.

Cele tana masifa tace shike nan yanzu zanyi hatsari a Local government,anfi
karfina lallashinta ya dinga yi bai mata dole ba,harda cewa ki tausaya min Babu
wajen wacce zanje Idan ba ke kamar zai mata kuka,Cele tace ni baka tausaya min ba
sai nice zan tausaya maka,yace ai gwara ke naki da sauki a kaina,ya dinga rokar
Cele,Cele tace ya zanyi ka hana ka shiga uku a lahira, kadan zaka yi Idan ka wuce
misali walla ...baki ya rufe mata da nasa yana kissing dinta wai kar ta rantse,tace
ya haukace matar mahaukaci ta tabbata shike ,Ahsan yace kiyi kalaman jiya tace yo
ai sai ana jin Dadi ake fada yanzu sai dai na wahala,ya damu shi ta dinga magana
tace to ta fara yana kissing dinta a nutse ta furta Wicked ,ta lumshe ido lokacin
da yake sarrafa boobs dinta yanda yaga dama tace Disaster, uhmm problem Ahsan yayi
dariya ya fahimci tsab ba na dadi take fada ba,yaci gaba da sarrafa Cele tana cewa
Trouble,yanda yake tsotse mata jiki dole sai da jikinta ya karbi sakon Ahsan,a
nutse yake mata sucking Cele tace to na fara jin dadin,wai shi dole ne sai Anji
dadinsa,yana nisa Cele har da kukan Dadi tace uhm uhm Cele karki kiji Dadi mana
baki niyya ba, Ahsan kuwa sarrafata cikin salo da kwarewa har ya samu ya shige ta
ya ci gaba da gwangwajewa, yau ma haka ya gwangwaje da Cele,kuma tayi dauriya bata
yi kuka ba amma tafi jin zafin na yau ma akan na jiya sabo da bata warke ba ya
sake, A ranar ta masa wayo tace Umma tace ka tafi Kaduna can zaka zaga dangi kaga
kowa sai ka Kai lefe zanzo na sameka,Ahsan yace ba matsala mu tafi tare, tace ai ni
jinyar Yar uwata nake Rabi ga Omaira tana nan ku tafi tare Idan ka gama komai ka
dawo nan da kwana uku,Ahsan yace shi bai yarda ba indai hakane bazai je ba,Cele
tace na shiga uku a can ma cewa zaiyi tare zamu kwana,Cele tace to ka bari sai zan
tafi mu tafi gaba daya yace Yayi kyau,haka bayan sunyi wanka yace ta shirya su Dan
fita su ga gari shiryawa tayi cikin wata fitted gown ta dora After dress marar
kauri da kyar ya yarda ya hakura shi sai ta Saka nikaf, zata yi kwalliya ya hana za
a kallar masa mata,powder kawai ya bari ta shafa da lipgloss,Shi kuwa jallabiya ce
a jikinsa fara Kal cif cif shi,yayi kyau yana kamshi hannunta ya rike suka fito a
kafa,a hanya hannunta ta zuro ta kasan hannunsa ta sarkafo damtsensa da hannunta
daya suna tafiya suna hira sai da suka yi tafiya me uban nisa suka bace a hanya
suka kasa komawa Hotel din,suka dinga dariya sai sunyi kamar sun gane sai su tsinci
kansu a wata unguwar,Cele taxi ta tare musu ta fadi sunan hotel din sannan suka
samu aka dawo da su.

Washe gari shuru ba a ga Salma ba babu alamarta,Auta ne ya shigo part din Mami
tace wai Salma kuwa kalau take? Auta yace Malaria ce ta mata karfi amma na kaita
asibiti taji sauki ma,Dan iskanci har kuje asibiti baza ka sanar mana ba ai ko ya
jiki ayi mata yace ta fa warke anjima kadan za ku ganta,tace to ba damuwa,Cele tazo
gidan Ahsan ne ya kawota da driver dinsa ya sauketa kafin Yazo daukanta,tana
shigowa suka gaisa da Mami,Mami taga Cele da fruits a ledoji ta ajiyewa Mami a
gabanta tace gashi inji Ahsan,Mami tace angode, Cele tana tafiya Mami tace uban
waye zai sake cin abin hannunki ba ni a ciki mijina ma bazai ci ba,ta Kai fridge ta
ajiye ta fice ma Daga part gaba daya,Cele ba knocking ba komai ta banko kofar ta
shigo ta samu muna kissing din juna da Nawwar,Kin fita tayi na mata Alama da hannu
ta tafi tace wlh ba inda zanje ke kwananki takwas da haihuwa fa,Nawwar tuni ya
janye jikinsa tun shigowar Cele,tace wallah Nawwar ta fara Sallah na rantse da
Allah karya take maka a boye take yi, Nawwar murmushi yayi yace tuntuni nake
zarginta,nace to ta fara Sallah,hararar Cele nayi,Nawwar ya mike ya fice,nace kinji
Dadi to duk bakin cikinki sai nayi arba'in,dariya Cele tayi ta min gwalo tare da
zama a saman bed din sai ga Star da Wise sun shugo,Star ta mikawa Cele hannu tace
Yaya kike Amarya irin wannan kyau haka,Cele tace na gode Makarantar taku kuka je
ne?
Star ta Kalli Cele tace Makarantar mu ta matan aure? ae ita nake nufi,Wise tace
ai sai weekend muke zuwa a gidan Miracle ake mana yanzu mu kadai muke zuwa Babu ita
tunda ta haihu,Cele ta furta tace da anan zamu zauna ai da na shiga amma nasan
bazai yarda ba cewa zaiyi a Saudi zamu zauna sai dai muzo hutu,Idan kunzo hutun ai
Zaki iya zuwa,baki da matsala mijina ne fa Malamin muka fara dariya,Star tace kar
ma kice Zaki gaishe shi Shima mugun Dan hannu ne, ko mu ba gaisar shi muke ba munyi
wutar gaske muce malam ya garin cewar Wise,Star tace ni kuwa watarana Idan bashi da
lafiya Ina gaida shi nace ya jikin to Miji ya zama dole,Cele tace Makarantar
kangararru ce kuce,Star tace na can ciki har ya gaji damu yace baza muyi hankali
ba,Mayafin Cele ta cire ta ajiye gefe tace iyayen Haram Haram ba a nan da yanzu ya
lullube ni sai kace wata Alawa.

Na Kalli Cele nace Matar mahaukaci wannan walwalin amarci haka,dariya tayi ba
Shiri tace to karya ne bai sake yi ba,nace wallahi karya kike ai kina shigowa naga
tafiyar ta koma gidan jiya mu fa Cele sai dai mu Kalli mutum kawai amma indai Sabin
shiga ne ana taba local government muke ganewa,Star tayi dariya tace Rabu da
banza,Cele tana ta dariya tace wlh ni kunya ma kuke bani ku sai naga bakwa
ji,Larabawan nan da naci suke,Wise tace har na nan ma haka da yawa suke ke ki kula
da kanki,Salma ce ta tayi sallama ta shugo sanye da Katon Hijab har kasa

Babu alamar an mata wani abu tazo ta zauna zata yi ihu tayi famu sai ta wayance
ehooo jama'a kaga danmu ya Kara girma ta gangara gefensa ta kwanta so take ta huta
amma Salma wai ta jawo shi gabanta tace Aunty Rabi kinga Nima da Nonon nawa da ruwa
da na tayaki bashi,nace a gidan uban wa kika ga ana haka wallahi ko da wasa karki
fara ko shayarwa kike an hana ba dalili ba komai Idan yaran suka taso suna son
junansu fa kinga ai kin cuce su kin shayar da ko wanne so Tari wasu suna wannan
shirmen bama a so a canjawa yaro nono Idan ba dole ba Wanda ya Saba sha shi ake
bashi,Salma dariya tayi tace na sani ni fa wasa nake Miki yaushe zan bashi abin
Autana ai ko rokata kika yi bazan bashi ba,Cele ce ta Kalli Salma tace Yar iskar
yarinya sai balaga Auta shashasha ya kasa mata komai,Idan bashi da lafiya a bashi
magani kullum bakinki zakwai,Salma dariya tayi tace rainona yake sai na Kara girma
komai ya gama nuna yayi girma,Cele a ranta tace wannan karon Autan zan bawa ya
sha,Zaki sani muryar Salma ta tsinta tace Aunty ya kwanan amarci ke kullum garau
dake har yanzu bai ce komai bane,Cele ta bude baki tace wai ni sa'arki ce ne,Salma
tace to ai gani nayi abinda kuke yi dai Nima Ina da me min maybe ma Idan muka tashi
yin namu mufi naku Kokari,Cele tace karya kike Yar nan gyara zancenki wane mutum,
ke kin Isa Auta ya ja da balarabe,Ke yanzu Idan Ahsan ne ya kamaki ai sai gawarki
ki kiyayi kanki bakin rijiya ba wajen wasan makaho bane ni kaina da ya nake kaiwa
bare ke.

Muka kwashe da shewa Cele ta tonawa kanta Asiri,Salma tace ai Allah nake ganin
kamar Auta zai fishi kwazo kin san dake su Basu fiye karfi ba ni kuwa ba sanin abin
nayi ba,Cele tace dake ance Miki abin a karfi yake,ai baiwa ce wannan sai Dan baiwa
ke da kike da yaro,yarinya harka sai da balarabe wani abin Idan aka Miki baki San
sanda Zaki ji kin fara fiffike ba kin fara tashi sararin samaniya ba ,ke ki kiyaye
kalar nawa ba a ja damu kwabarki ce zata yi ruwa,Salma tace ai duk abin Namiji sai
dai bai samu zakwakura irin bu mu ai duk sanda muka yi ras zaku ganmu,ni kwance
cikin makara kika ganni dan ubanki ko a asibiti kika ganni ranga ranga ana Kara min
ruwa,Salma tace ashe kunyi ku? yaushe? Muka kwashe da dariya Cele da Salma,Salma
tana ta rainawa Cele hankali,Cele zuciya ta kawo mata wuya Ina dariya Ina girgizata
ina cewa take a chill pill please,Cele tace Salma kin jawa kanki sai an kaiki
asibiti an Miki dinki,Salma tayi dariya tace Auta me tausayi ne da hakuri ta Ina
zai min da zafi sai kace wasu Yan kauye,sanda ma zamuyi Sani zaku yi sai dai Muji
naku mu ba me jin kanmu,haihuwa ma Idan muka zo Babu Kiran sunan Miji ba ihu da
shake wasu.
Nasan da ni take nace kanki ake ji Salma Allah ya bamu rai da lafiya zamu gani.

Cele tace badan Auta ba Babu kyau kallon tsaraici wlh da sai nayiwa yarinyar
Zigidir yau,Salma a ranta tace wai da asiri ya tonu wajen ba kanta,a fili tace uhm
Cele tamu ke dai kice kina min bakin ciki kin ganni fes ke kuwa waje ya
ratattake,Cele Saman bed din ta haura nace karku kashe min yaro na,na janyo Dana
Cele tace ta dauki Salma ta direta a kasa da karfi Salma ta dafe bango sai kuka
wayyo na shiga uku ta fama min kafata,kuka sosai nace Cele mene haka Dan Allah tace
Ina zargin yarinyar nan wlh ba wata virgin bace yanzu ni na San jiya sai ta Kai
kanta tazo tana cika min baki,Cele tayi dariya tace karya take wlh ba kafarta ba
can local government ne,Salma tace Allah kafata ce,Star tace rufe mana baki
gulmammiya Auta yayi,Wise ta kyalkyale da dariya tace ai daga jin Zancen Salma na
gane ta wlh sabo da ai tana iskancinta amma ba irin wannan ba baro baro ba, inyeee
Yan Yara ashe an San harka na furta Ina dariya,Salma fuska ta rufe tace ni Kun sa
ma naji kunya ya za ayi ace Ina karama yau ku ganni haka indai anyi,Cele tayi
dariya tace lallai kina da ki fadi Salma,Ana yin Sallar Isha sai ga Auta ya shigo
yace Autar Auta Salma ma wai naam Autana,yace taso mu tafi ki kyale tsofaffin
nan,dariya mukayi Star tace Kai yaro yanzu fa ka fara,Auta yayi dariya yace
soyayyar? muka tsaya muna mamakin muna mamakin munafuncin su Auta,Salma tace
targadena ya dawo na kafa tana dingishi,Yace sai mun koma wajen me gyara kenan,tace
ae yace to sorry ya dauketa cak ya juyo yace Cele zo ki Bude min kofa,ashar Cele ta
dura musu,Wise tace ni Dana ne ta mike tare da bude masa ya fita, Mami suka wuce a
Palo yace Sannu Mami Dan bude min kofar,Mami tace sai dai kuwa Idan baza ka fita
wannan wanne irin iskanci ne a gabana Auta,Auta yace Lalura ce tasa Mami na fada
Miki zazzabi take Malaria ta mata mugun kamu,yanzu ma Wise ce tace nazo jikinta
yayi zafi,Salma ta fara rawar sanyin karya karkar a lullubeni da bargo Auta ya bude
kofa ya fice da ita Suna fita suka dinga dariya kamar me tana dauke a hannunsa sabo
da dariya kamar zai fadi da ita,Kicibus suka yi da Baffa da Papa sun shugo suna
hira,kamar basu gani ba haka suka yi.
Papa ya Kalli Baffa yace kaga kuwa me na gani? Baffa yace a satin nan ai zasu
koma gidan su,Shima Nawwar yace Rabi tana cika 2days zasu koma gidansu nace a
gaishe su, Papa ya manta shi rashin kunyar da yake tsulawa amma harda cewa yaran
zamani basu da kunya.

Auta bai dire Salma ba sai a saman bed ya kwantar da ita ya zauna a gefenta
hannunssa Daya yana saman gashinta yana shafawa bayan ya cire mata hijab din daga
ita sai bumshort da guntuwar riga me gajeren hannu purple,hannunsa dayan Kuma ya
rike yatsunta yana murzawa a hankali yana wasa dasu,Ya kafeta da mayun idanunwansa
itama haka basa ko kyaftawa,Lips dinta ta Dan turo kadan tare da dora yatsanta a
saman lips dinta tana nuna masa wai ya mata kiss,Auta ya wani lashi labbansa jajaye
cikin salo sannan a hankali ya fara kissing din Salma jin zai zurma ta ture shi
tare da dukansa a damtsensa tace kadan fa nace tana Harararsa da wasa,sorry ya
furta yana dariya.
Hannunsa ya Dora a gefen fuskarta yana shafawa jikin hannunsa gaba daya ya
kwantar da shi a saman Boobs dinta yana fakewa da shafa fuska yana shafe kirji.

Cele kuwa Ahsan ne Yazo daukanta ta mike tace to mu Kuma haka Allah yayi damu
zamu tafi turaka,Nace wlh badan Omaira ba to ba uwar da kike tsinana min an wani
bar min ke kullum Miji sai sanda yaga dama zai kawo ki,dariya nktayi domin tuni su
Star su sun tafi sai Omaira dake zaune tana ta faman chat,yanzu bata zama cikin
mutane kullum tana dakinta tana faman chating ko waye oho,Cele tace ke Omaira wai
da uban wa kike waya kamar bakya gidan nan,dariya tayi tace ke dai bari wani masoyi
nayi tun bana sonsa har sonsa nake kadan yanzu,Cele ta zaro Ido tace Allah yasa ki
gama bata lokacinki ki hadu da gurgu ko wani me mummunar kamar wannan ai ganganci
ne,Cele tsabar mugunta sai ta fisge wayar tace na kwace ta baza ki kawo mana Dan
online gida ba Yan Iskan Yara fitsararru Kar muje ya lalataki a waya ya fara cewa
ki tura masa tsaraicinki yanzu mutane sun lalace haka wasu ke yi,Omaira ce zata yi
kuka tace gaskiya ki bani waya ta,Cele ta murtuke fuska tace zoki kwata Idan ke
kina jin karfinki ya Kai,Omaira ta kalleni tace Aunty ki mata magana ta bani
wayata,nace ke Cele wai mene haka ki bata wayarta mana,Cele ta kalleni tace Allah
Mrs Nawwar to zo ki kwatar mata,Ina shafa turare a jikina na Saka kayan bacci,nace
wai tunaninki kinfi kowa karfi ne,naje zan fisgi wayar,Cele ta dauke Hannun tana
dariya tace Rabin kauye ki kiyayi Cele kinga ke me jego ce,ganin Cele Ahsan ya mata
illa ba uwar da zata iya,riketa nayi ta zura wayar a bra dinta,lallai sai na karba
muka fara kokawa Cele tayi tayi ta dagani ta kasa tace shegiya Ashe dai kina da
karfi,ni kuwa na dake duk na gajiyar da kaina kokawa da Cele ni na Isa ma na gwada
dagata yanda najita a dire ta kama kasa,tace Dan dai kokawar bata fada muke ba Rabi
wallahi da tuni na zubar dake a sume gwara ki kama kanki,Haushi naji na fara
kokawar da gaske na hankada Cele ta bugu da bango tace Kai Kai kika buga min Kai
amma na kyaleki ai me jego ce amma nasan karya kike ki kwaci wayar nan,da masifa na
cakumi kirjin Cele,Nawwar ne ya shugo yace Kai mene haka da girmanku sai kace
Yara,fisgo ni yayi na koma nace ni zata rainawa hankali kafin a haifeta aka haifeni
ta maidani sa'arta,Cele tace au Rabi wai da gaske kike fadan? kwalarta na ci nace
bata wayarta,Cele hannuna ta kama ta rike ta karfi ta cire ta Dan Murda kadan na
saki ihu uuhhhh zata karyani,Sakina tayi Ina juyowa na daga hannu zan mareta Nawwar
ya rike Hannun,Kamar zan tashi Aljanu haka na fara dube a dakin ko zanga abin
kwalawa Cele,Cele ita kallona take yi tace Rabi haka kike da zuciya dama tab? to
gaskiya zan fada Miki Avoid me Rabi duk ranar da kika kaini bango sai nayi raga
raga dake,naga Alama har yanzu baki San wace Cele ba ban taba fada a gabanki
ba,Rabi zata yi magana Nawwar ya mata tsawa tayi shuru,tace kinga banbancina dake
kina jin magana ni kuwa bana ji,ke baki ji kunya ba Rabi gidanki fa nazo,ki kiyaye
fada da Cele ba dadi ba a cin riba ki tambayi Omaira kiji,Rabi zama nayi zuciyata
tayi sanyi nace ba Kya jin magana kin fiye jan fada ki bata wayarta shine Zaki fada
min magana ke girmanku ne wannan ki dinga cin zalinta,Omaira ta Bude baki zata yi
magana Cele ta nunata da yatsa da masifa zan Miki Kwari zan Miki Kwari ki kiyayeni
Yan biyu ce ni ya zu na Miki Kwari Yar iska Yar gidan Abba Wanda baya son Yaya
mata,Dariya ta bamu har Nawwar ta zaro wayar tace ungo gashi nan,har tabarrakin
Ahsan ta kwaso munafuka ta sha min dadin jikina ta kawowa Omaira naushi ta janye
hannunta,kallona tayi tace ke kuwa Rabi kika sake sai na tsumburar dake kin dinga
kankancewa kenan ai tunda na fiki karfi to nasan Kwarin Yan biyu ma na fiki iya
shi,Wlh kinci darajar danki ke mejego ce duk naji kema da karfinki hmmm ta juya
tace na tafi sai gobe,nace Indai baki zo da wuri ba kawai ki koma gida bana son
zaman kullum sai kinga dame kike zuwa,tace uwarki Rabin kauye da karfi,Omaira tace
wai wai wallahi kin ciri tuta lallai Cele tana sonki Aunty Rabi tab ai da wani ne
sai a shekara fadan nan bai mutu ba wallahi Kuma sai tayiwa mutum duka ai bala'in
Cele har mamaki yake bani,Nawwar yace dama gida indai suka hada masifaffu to sai an
dinga chasuwa wasu ko sha'ani suke yi to basa gamawa lafiya ku dinga hakuri,Omaira
tace duk gidanmu masifaffu ne wlh inda kasan gado kowa haka amma Kuma kafin muyi
fada a junanmu ana dadewa in Banda Cele da take ketawa kowa,watarana kamar bata da
Kai,nace ke zanci ubanki Celen kike cewa bata da Kai,tashi ki tafi ko na Miki
Kwarin Nima,Nawwar yace yanzu fa kuka gama fada duk Kun dawo kan yarinya ba inda
zata je muna hirar mu,Ya hanata tafiya suka dinga labari da Nawwar, tana bashi
labarin Samarinta data damfara kudi,Nawwar yace dole Baso yace kinfi karfinsa,Waye
Baso? Yayan Salma,tace oh Wanda Yazo ranar suna mutumin nan Dan duniya ne daga na
kalle shi ya daga min gira harda min fito,muka sheke da dariya,Omaira tace wallahi
Nima na rama na masa fito na daga masa gira,Nawwar yace shi yasa yace kinfi
karfinsa ashe da dalili,nace ai kuwa suna yanayi da Salma ta dai fishi haske
ne ,Nawwar yace ai akwai hankali Baso ga tausayi,ga iya kula da mutane,Omaira tace
ai Allah? na ganshi kamar masifaffe a haka,Nawwar yace ai sanyin Hali ne da shi ya
dinga gayawa Omaira karya dan ta so Baso,yace ai yatsa aka sa masa a baki bazai
ciza ba,Dariya nake kawai a Raina ni dai Ina jinsu,Yace ga taimakon bayin Allah da
talakawa,kinga gidan da ya gina ai Omar akwai zuciya,Ni nayi Miki sha'awarsa ma
Omaira da Zaki aure shi da kinyi dace, dama ya fada mana yana ganinki yaji ki har
cikin ransa,Omaira tace Allah sarki ai kuwa ya hadu wlh,Nawwar har da bata labarin
mahaukacin da Baso ya kula da shi har warkewarsa,Omaira tace to wannan Idan ka aure
shi wani naka ma sai ya huta,Muka hada Ido da Nawwar,yace Idan Zaki iya dan
saurarsa muce ba matsala ya fara zuwa zance,Omaira tace Kai Yaya Nawwar kawai Kuma
sai ace ni nake sonsa,Nawwar yace ai baki gane ba,baza ma muce kin san zancen ba
kawai zamu yake shi Yazo ne,Omaira tace to Idan mun daidaita shike nan,Yace yawwa
Omar da Omaira ya kika ji tayi dariya tace har na fara missing din Umma zan tafi na
barta,Muka yi dariya tace sai da safe bacci zanyi,nace sai a Kori na chating tace
ga dahir was zai tsaya a kila wa kala ta fita.
Key Nawwar ya Saka a kofar sai da gabana ya fadi nace ya ka sa key yace sarkin
tsoro ni ba abinda zan Miki bacci zanyi a nan zan kwana ya cire kayansa ya shiga
toilet wanka yana ce min kawo min abinci,naje kitchen na zubo masa.

Ganin dare baiyi ba Nawwar ya Kira Baso da Kansa ya tsara Baso yace ga wata dai
dai kai kazo,Baso yayi dariya sosai yace to ni wai dole ne sai Kun min matar ko na
ganta ai sai mun daidaita,Nawwar yace ai shi yasa muke so kazo ka gani ko zaka dace
wlh tayi,Baso yace full option ce kace? Nawwar yace sai Wanda ya gani maza suna ta
zuwa sun mata caaaa,Baso yace ka gane ko ka Dan min keeping dinta aside ko ya kace?
Nawwar yana dariya a ransa yace ai Karka damu ka samu kazo kawai,yace weekend zan
shigo ba yaawa ni ma na matsu na fara koton nan,tattabaru ma kana gani kullum a
koto suke sai ni gandandan Dani Ina zaune Babu yar wata ta yin ae yane ai kaga ba
magana Oga,Nawwar yace ya dai kamaceka,yace chansa Oga sai nazo ba yaawa.
Ni dai Ina jinshi Ina ta dariya nace tab Omaira ta shiga uku Chansa kadai ta
isheta,Nawwar yace ai zata iya dashi dai dai take da shi naga bata jin magana
itama,Dariya nayi ya dauke Jariri ya kwantar dashi a gadonsa dake gefe yace Yau
babanka ne zaiji dumin Matarsa,Nima a bani nonon da ake ta talla da shi kowa ya
gani,dariya nayi ya maidani jikinsa,ya min rada na fara dariya zan gudu ya
makalkaleni yace bafa wani abu zanyi babba ba,kawai ki sa na samu Salama, nace to
Ina murmushi,yace sai kyau kike kina bulbul ni an barni a watse.
Kuyi hakuri bacci nayi na manta Allah🤣🤣🤣🤣

AsmaBaffa
[8/30, 10:20 PM] AsmaBaffa: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2 🌼
MATAFIYA

BOOK 2

91-95

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya
mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce,
kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan
kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da
surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿
🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da
matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai
dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki
yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane
irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba
su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta
humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza
da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in
abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu
shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano
amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna
bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai
kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi
kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari
DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
Use*08089965176*
*07084653262*

Page naku ne
Maman Afrah
Mmn Zee
Maman Queen
Nafee
Nafisat
Fiddausi A Nagwaggo
Fancy collection $ Graphi
Dan Mai goro
Oum Ibrahim
Oum Zahra

Mun gama jin dadinmu da Nawwar munyi bacci ma wai su Gaji sun zo gari,Nawwar
na tasa nace Baby na jijjiga shi ya bude idonsa nace ka tashi wai su Dagaci suna
tasha yace da Daren nan bari a Kira Auta,nace Auta ana takura masa da yawa
gaskiya,yace to driver baya nan,ya Kira Auta a waya Kiran duniya yana kallo yaki
dagawa ya sake shigewa jikin Salma,har tace ka dauka mana yace ko mutuwa akayi wlh
naji da safe ba inda zanje kawai Dan kazo a karami shike nan,Nawwar yace bari na
taso shi,ya fito ya nufo part din Auta dukan kofar duniya Auta yaki tashi da Kansa
ya hakura ya tafi dakko su har can,suka zo har Dagaci a Daren na fito muka gaisa na
kaisu masauki nasa aka basu abincin su dama nasa anyi musu da dare,nace kuci ku
huta da safe sai muyi hira,Gaji tana mamaki tace oh ji gida wai Rabi kece kika yi
baki kike surutu haka wai,Mairo dai bata ce kala ba sai Kallona takeyi ita Kam
yanda na mata mugun kyau kamar bata sanni ba,sai daga karshe tace Rabi Idan ana
Neman kudi to a Kalli jikinki,naga wata me kama dake muka dinga haduwa a Kaduna
amma masifaffiya wlh sannan na ganta a Makkah,Nace Cele ce yar uwatace Yan biyu
nace,Mairo tace haba Babu banbanci fa kamar tayi yawa,nace wlh dai sunanta Rufaida,
Dagaci yace Masha Allah ya tafi dakinsa da Abincinsa Gwaggo ta mike ta bishi yaran
Kuma dakinsu daban.

Anci sa'a Ahsan ya kyale Cele yau ta huta bacci suka yi kawai da safe da wuri
ya kawo ta sabo da ta fada masa me nace Ina korafi, Cele tana zuwa ta samu su Mairo
dukkanmu a Palo har Mami,ta shigo muka gaisa ta gane Mairo ta gaishe su,nace gasu
nan Cele sune na gabatar dasu a wajenta su,Omaira tana zaune Mami tace Omaira kuyi
girki yau masu aiki zasu je hutu kwana biyu zasu dawo,da sauri Cele tace ni
zanyi,Mami tace Dan Allah ki bar Omaira tayi ita Mami tsoron cin kayan Cele take
yi,Cele ta dage ita zata yi, Mami tace to karku dafa Dani nikam zanyi nawa a
bangarenta
Sabo da me Mami me Dadi fa zanyi Mami tace a'a ni nake wa Baffa girki da kaina
ku dai kuyi kuci naku,Cele tace to ko lemo fa zan hada me Dadi wlh na kawo muku da
sauri Mami tace dazu nayi wani yana fridge Dina kar kiyi dani,Cele bata gane Mami
tsoron cin kayanta take ba ita tsakani da Allah take fada mata amma tace Sam kar a
sake a dafa da ita.
Iyamami ce ta shugo wai tazo daukan jariri amma ganin su Mairo nan da nan ta
hade rai tana jin haushi su an dame su sai hararsu take yi,da suka gaishe ta ma da
kyar ta amsa,Cele ta kalleta kawai tace lallai matar nan bata ji warning Dina ba
kenan,taje tayi girkinta ita da Omaira suka gama lemo ya dau sanyi ta ta ebi cup
biyu a juck ta zuba maganin a ciki ta tona,ta shirya abinci a tire ta Kai bangaren
Iyamami,Iyamami gani take isarta ce ta sa aka kawo mata ta Kira Sabreen tace suzo
su ci suka farwa abinci suka ci suka shanye lemo tas
Cele ta ebi wani lemon Shima ta sa maganin tare da zubawa Gwaggo da Dagaci tace
yawwa gwara ke da Mijinki ku ajiye tarihi a Anambra,Tunda na sha wahala duk Wanda
naga dama sai na zuba masa.
Nasu ne kawai bata sawa ba Salma tana can tayi girkinta na musamman tare da
Auta suka yi abinsu.

Iyamami tayi Sallar azahar ta kwanta zata yi baccin rana tace oh yau Kuma
tunanin Malam nake Allah sarki Malam ana kabari Kashi yayi fari,sai na tuna sanda
Ina budurwa,Sabreen ta kwalawa Kira ta shigo tace zauna in baki labarin Aure na tun
Ina budurwa,Sabreen tace ni bacci zanyi ki bari sai gobe,Iyamami tace bafa ku kadai
ne Yan soyayya ba soyayyar nan ba wacce bamu yita ba,Sanda muka hadu da Malam a
gona ranar ban iya kallonsa ba sai wajen Babana yaje kin san sunansa Tanko shi da
ya tasa Umaimatu,Malam ya dage shi fa nan duniya ni yake so,Sabreen tace uhm sai
aka bashi ke ko? a'a ai sai da ya sha fama tun karfe takwas aka Saka aurena har
goma na dare ba a daura ba ana artabu,Iyamami ta daga duwawu sama ta Maida
abinta,bayan an daura a Daren aka kaini dakin mijina kuka na Shashi inda kisan ana
yankar naman jikina,to mazan da ba wayo Malam ba abinda ya min sai da muka kwashe
shekara ko shimfida bama hadawa Ina ma yanzu ne Sabreen ai da anga soyayya,sai yau
Idan na tuna asarar shekara guda Malam yayi ba tare da ya rike ko hannu na ba Ina
takaicinta da zan iya dawo da shekarata yau da na dawo da ita an rama min shekarata
guda da aka min asara,Sabreen tayi dariya kamar me tace Wai duk gigin tsufan ne
haka ko kuwa abinda nake ji kike ji,Iyamami tace me nake ji Dan ubanki da tsufa na
da komai me zan ji daga Ina baki labari karfina ai ya kare, Sabreen tace Ina da
wani Bazawari Kamal matarsa daya da yaransa uku yace Idan zan aure shi zai min
gidana daban Iyamami yau dai na gaji da zaman gida Namiji nake bukata yau ji nake
kamar zan haukace akan Namiji inshallah yau zance ya turo iyayensa su kawo kudi duk
da ba wani damuwa nayi da shi ba amma Ina so tubana ya dore gwara nayi auren Nima
indai akan Antena duk ake wannan tsiyar to zan aure shi tunda yana da ita kowa
Allah yayi masa tasa,Iyamami tace kiyi abinki nima da zan samu me so na auren zan
Kuma,Sabreen ta Bude baki,Iyamami tace to illar babu Wanda zan samu ya Soni fata
duk tayi yaushi a haka ma wai da hutu,tace Maida tsohuwa yarinya zan samu ko zan
Dan murje,Sabreen tace to da matsala wlh da walakin abincin nan da mukaci tabbas
badan Allah Cele ta kawo shi ba magani ta sa mana,tunda naga ta kawo mana yarinyar
da bata da mutunci ai nayi mamaki,Iyamami tace karki mata sharri yarinya tayi
hankali yanzu kawai abincin ne tayi shi da sinadarai masu Kara lafiya shi yasa ya
tashi garkuwar jikinmu data Daina aiki yanzu duk sun gyaru sun mike,yaushe Rabon da
naji irin wannan yanayin tun Ina matashiya yanzu kuwa sinadiran da suka suma a
jikina sun Farka dole nayi aure a gidan nan ki tashi ki Kira min yarana.

Sabreen dariya itadai kamar me tana jin sha'awar itama a haka ta Kira Papa,
yana zuwa Iyamami ta zauna tace dama Allah ne ya nufa zanyi aure,Papa ya bude baki
yace wanne tsinannen tsoho ne Bazawari yake zuwa zance bamu sani ba har kuka dai
daita wlh ba Dan Iskan da zai aurar mana Uwa,haba Iyamami ace aure kamarki me Zaki
da shi? kaddara ta ce Allah ya kaddara cewar Iyamami,Yace to wai wanne Dan iska ne
wannan? Iyamami tace talla na zaku dora a yanar gizo ko zan samu,Papa yace wlh Babu
lafiya sambatun tsufa kike yi,tsufan naki ta haka ya faro Allah ya kyauta ya tashi
ya fita,shi Baffa ma kin zuwa yayi Sam tasa a kirashi Papa ya fada masa yace ku
Rabu da ita Idan abin yayi yawa ma kaita dawanau,Papa yace wato Kam duk duniya ba
abinda ya dace da sunansa irin Dawanau,asibitin mahaukata Kai daga jin sunan tun a
sunan Dawanau kasan ba hankali a cikinsa,dariya suka yi,Sabreen kuwa ita sha'awar
tasa saurayinta ta Kira tace ya turo manya,ya dinga murna kamar ba gobe yace a
shirye nake gobe za a kawo kudi,tace a sa bikin sati biyu nima a shirye muke,yace
amma abin ya min dadi wlh dama na gama gina gidan,suna ta murna.

Iyamami tana kwance sai Kiran Malam take Malam....Malam


Cele ce ta zago tazo ta gani ta samu Iyamami tana Kiran Malam,dariya Cele harda
rike ciki,tazo ta zauna tace Iyamami zazzabi kike ne? tace Kewar mijina nake yi
Idan da dama Yar nan kiyi min hotuna ki sani a yanar gizo ko zan samu me so na,Cele
tace to tashi ki shirya.
Iyamami ta mike harda dakko sabuwar atamfarta ta Saka ta wani kifa uban gogoro
ta tsaya kyam kamar Soja ta zazzaro Ido Cele ta dinga daukanta da waya tana cewa
Kaiiiiii sai kace Yar shekara 30 kin ganki kuwa,Iyamami tace bana bukatar yabonki
kawai na samu dattijo me Dan Kwari ,Sabreen tana ta murna za a kawo kudinta itama.

Dagaci dai tunda suka ci suka koshi suka koma dakinsu,Gwaggo tace a gajiye
muke yau wallahi tafiyar nan ba kadan ba bacci zanyi,nace to ai ya kamata ku
huta,su Gaji su dake kalau hira muke kawai da su Gwaggo suna daki,Dagaci a hankali
ya Saka key yana wani sanda yanda ba me ji,ya dawo saman gadon yace kina jin abinda
nake ji kuwa Babar Mairo ?Gwaggo tace yanzu nake Shirin tambayarka dama, su gwaggo
sun Saba fetsararsu a gida,Dagaci yace nan a gidan mutane muke kar naji kince uhum
ranki zai baci,tace to dagaci suka dinga Abu daya an zaci bacci suke yi har wurin
magriba Basu fito ba Babu Wanda ya Kuma neme su sai magriba ya fito cikin shirinsa
na yadi me kyau zai tafi masallaci Shima ala dole ne Dan a gidan wasu yake shi
yasa,Gwaggo ce ta fito itama ansha Atamfa ta zauna,Cele tana kallon su tana dariya
a ranta tace wlh da ace Abba ma tare da Umma suke sai na saka musu,Ni dai ban yarda
da Cele ba Sam idonta na faka na bude Jakarta na dauke maganin gaba daya na boye.
Auta ne ya Kira Cele ta fita suna compound yace Cele tamu,tace kaga ka fadi
abinda yasa ka kirani Kai ya Sosa yace Salma taki yarda Dani ko first night har
yanzu ta Hana,Cele ta sha mamaki tace wai da gaske take dama? Yace ae da gaske take
mana cewar Auta,Cele tace Ina zuwa ta koma ta duba Jakarta ba magani tace wai Ina
maganina ne? Nace wanne? Karki Raina min hankali Rabi ki bani abina babu me bude
min jaka sai ke,Nace ni ban yarda dake ba Cele baki da tsoro muguwa kowa Zaki iya
sa masa,Dariya tayi tace Dan Allah ki bani Auta yace wlh baiyi first night ba Salma
taki yarda,Nace gaskiya tana zaluntarsa yarinyar nan a basu su sha su biyun,aka Dan
zuba a cikin cock,Na dauke ragowar na boye fafur na hana Cele maganinta sai hakura
tayi ta kyaleni ta kaiwa Auta,Auta yace na gode,tace Kai jeka ka jefa kwallo a
raga,Auta yace daga yau sunana Maradona, nine maradona ma yau kwallo sai ta shiga
raga,Auta ya tafi Yana zuwa Salma tana Shirin bacci yana shan abinsa a hankali
yasan dole ne ta karba halin Salma ya sani,ai kuwa tace bani na sha Nima,ba musu
yace gashi ta zauna a gefensa tana danna laptop dinsa tana Shan abinta har ta
shanye,15mnt Auta ya birkice itama tana ji amma tsoro ya hanata,Auta ya daure bai
kulata ba,Salma kanta ta Sosa ta dan doki kafadar Auta tare da girgizawa tace Auta
babban yaro,Auta me abin mamaki,ta sake gigirza Auta tace Auta babbar harka,uhmm su
Auta masu Antena Aunty zokala inyeeee,dariya ta kwacewa Auta sosai ya shiga
kyakyatawa,Salma itama dariyar tayi tare da furta your are always on my mind,Auta
ya shiga sarrafata sabo da tsoro har gardama tayi taki yarda,sai da taji Sako iya
Sako bata San sanda ta bada Kai ba,yau ma an sha kuka ba a cewa komai amma ba irin
na farko ba.

Dagaci yau ya ebi harka,Iyamami da Sabreen kuwa kwana suka yi rawar Banjo a
daki ba Miji.
Kwanan su Dagaci uku suka je gidan Rabi suka gani sannan suka tafi da sha tara
ta arziki.
Bayan tafiyarsu da kwana biyu Cele da Ahsan suka tafi Kaduna,ita Kuma Salma
mahaukacin gidansu da ya warke Yazo tare da Baso da Yan uwansa.
Suna zuwa aka sauke su na fito gaida su ni da Nawwar sai naga Alhaji Kutama
tsohon Wanda aka taba daura mana aure tun da ya tafi kasar waje bai dawo ba sai
takadar saki ya Aiko min da shi,suna kama da mahaukacin da ya warke da Alama
Kaninsa ne,Nawwar ya kalleni yace kin sansu ne nace ae nazo na zauna,Shima Alhaji
Kutama mamaki ya kamashi yace Rabi ko ba Rabi bace? Nace ita ce mana Ina yininku
muka gaisa yace me kike a nan? Nace aure na haihu ne nazo gidan iyayen mijina
wanka,yace wow masha Allah,Nawwar na kalla nace shine Wanda aka taba daura mana
aure baya kasar ya Aiko min da takarda,Nawwar sai kishi ya tashi ya wani canja
fuska yayi kicin kicin,Alhaji Mukhtar mahaukacin da ya warke yace dama itace baiwar
Allah kiyi hakuri,nace ba komai ni da mijina yanzu ai ya wuce,Salma tazo suka gaisa
Alhaji Mukhtar yace ga Yar Albarka itace ance me bani abinci Salma tayi murmushi
tace gaskiya naji Dadi daka warke bari na Kira mijina ta mike ta Kira Auta
Yazo,suka dinga kallon Auta Dan matashi an masa aure su Kam abin ya birge su,Alhaji
Mukhtar yace shike nan kunga sai ku girma tare da yaranku,irinku ne za a ga danku
kamar kaninku,muka yi dariya mukullum mota ya mikawa Salma yace yata ga
kyautarki,Salma ta karba jiki na rawa tace mukullin mene? Kar dai kace mota? Yace
itace na siya Miki,Salma murna da godiya dai ba a magana,tace Aunty ku tayani
godiya,dukkan mu muka masa godiya,Auta harda rungume Salma yana mata murna,muka
fito ganin mota galleliyar gaske fara sol cikin motar komai pink kalar ta mata,zata
Kai ta million uku,Salma ta dinga Murna ta mikawa Auta key din tace boye min,muka
kwashe da dariya Sabun shiga motar ma baza ta iya ajiye key din ba da kanta.
Baso ne ya ja Nawwar gefe yace ya maganar tamu? Nawwar yace tana nan tasan da
zuwanka Karka damu.

Bayan mun dawo Palo mun zauna dukkanmu Alhji Mukhtar yace Salma Ina matukar
godiya ke da Baso Allah shine zai biya ku bani da bakin gode muku domin a zamanin
Kaci nama Kuma ka bawa mahaukaci Shima yaci naman,duk abinda Kaci Mahaukaci sai
yaci ba ma Almajiri ko wani ba mahaukaci fa ai sai dai Allah ya Saka muku bani da
abin biyanku,yau Nima zan baku labarina kuji a takaice Wanda ko Baso ban fadawa
ba,Baffa da Mami muna zaune da su, ya fara kamar haka
Mun kasance mu takwas Babar mu ta Haifa mata shida mazan biyu amma dukkan mata
tun suna Yara suke mutuwa sai iya mu biyun maza Allah ya bar mata ni da Kaninsa
gashi nan Alhaji Kutama,bayan Babanmu ya rasu Mama itace gatan mu muna Yara lokacin
baza mu iya yiwa kanmu komai ba,gashi bata da karfi

Ganin zamu sha wahala baza mu samu ilimi ba ta fara sana'ar wanki da guga,tana
yin Kuma kosai a bakin Tasha da wannan sana'ar ta dauki nauyinmu muka yi ilimin
boko tun daga primary har degree ni da Dan uwana,Muna dawowa daga bautar kasa ta
tattara gadonmu da muka gada ta siyar ta bawa kowa kudinsa ya fara sana'a cikin
ikon Allah dukkan mu sana'ar kasuwancin ya karbe mu kudi kawai muke samu

Alhaji Mukhtar ya fashe da kuka da kyar ya saurara yaci gaba da labarin yace
Mama tana kallo muna samun kudin bata taba cewa mu bata sisinmu ba Kuma bata fasa
sana'arta da ta Saba yi ba,maimakon mu hutar da ita amma bamu yi Hakan ba,muna
kallo tana wahala dai amma sai Gini ma muka yi muka yi aure tana can gidan gado
Wanda aka mutu aka barmu a ciki gidane rubabbe kamar zai rufto.
Har muka Kara bunkasa tana sana'arta kyautar duniya Idan mun mata mu bata dubu
biyu,Amma bata taba complain ba sai dai tayi ta sa mana Albarka tana mana nasiha
akan mu dinga yin sadaka muna taimakon talakawa tana nuna mana halaye na kwarai
amma kwandalar mu ba Wanda yake ci to ita kanta bata ci bare Yan uwa bare Kuma a
Kai ga talaka daga mu sai matan mu sai yayanmu Sai Kuma dangin matan mu,har arziki
na yasa na Gina gida a Abuja katafaren gida haka uwata tana lalataccen gidan nan ga
karfinta ya kare amma tana sana'arta bamu dauke mata komai ba, Kuma Babar Matata a
gidana dake Abuja take zaune har Yan uwanta uwata Kuma tana nan tana fama.

Shi Kuma Alhaji Kutama Kano yayi gida sabo da sana'arsa gwara shi ma yana Dan
Kai mata shinkafa da galon din Mai watarana Kuma ya fini yawan zuwa ganinta sannan
yace Idan zata sha shayi taje wajen me shayi ta karba a ajiye masa list Idan Yazo
zai biya kudin,amma Idan Yazo gari me shayin ya fada masa ya dinga bala'i kenan
yana cewa shi ana Tara masa bashi da yawa,sai da ya zama Mama ta Daina karba ma
gaba daya,duk layin nan zaginmu ake ana tsine mana Albarka mun bar uwarmu wacce ta
sha wahala da mu.

Tun Ina zuwa ganinta bayan watanni sai na dawo ma sai na shekara bata ganni
ba,shi Kuma Alhaji Kutama yakan kwashe wata shida kafin taga wani,Idan muka je tace
ko baza ku bani komai ba ku dinga zuwa Ina ganinku Dan Allah ai naji dadi amma
bamu canja ba.
Yace haka muka kwashe shekaru masu yawa ba kasar da bama zuwa amma ita ko aikin
hajji bamu kaita ba Wanda nayi imanin da mata ta Haifa da taga gata duk da cewa
mazan ma da yawa akwai masu Albarka amma imanin mata na daban ne,kwallarsa ya goge
yace ana haka watarana gidan da take ciki ya rushe Allah yasa ta dan fito amma duk
da haka Gini ya zubo mata a kafa har bata iya tafiya sai Jan gindi,a haka Yan
unguwa suka nemi number ta,kasan mu Hausawa ko ya mutum yake da kudi to baya daga
waya sai yaga dama,Kiran duniya ban daga ba,haka ma Kutama bai daga ba,har wani
makwafciya tana da Hali maaikaciya ce itace ta bata daki a gidanta take zaune ita
take dawainiya da ita kafar taki warkewa,gashi mu bamu je ko ganinta ba bamu San ma
a wanne hali take ba,daga mu sai matanmu,tana can tana Jinya tana Shan wahala amma
wlh matar nan itace take mata komai inda kasan itace ta haifeta,Mijin matar Ashiru
Kuma yana bakin kokarinsa Shima,a haka kafarta har ta rube aka ce sai dai a
Yanke,Mijin matar har Abuja Yazo da Kansa ya sameni ya sanar min Halin da ake ciki
amma ban je ba sai dubu ashirin na bashi nace ka Kai mata aiki ya min yawa zanzo
ne,Mutumin ya tsaya yana kallona yace Alhaji Mukht baza ku gama da duniya lafiya
ba,tun kuna Yara ba abinda uwarku bata muku ba amma wallahi baku da Imani Kuma tun
a duniya sai kunga abinda zai same ku baza ku gama da duniya lafiya,wallahi duk me
wulakanta iyayensa baya kyautata musu to ya shiga uku bazai ga dai dai a rayuwarsa
ba,Uwa guda wasu ma nema suke Allah ya Basu su kyautata musu su nemi lahira amma ku
itace Abar wulakanta uwarku guda,tayi wanki da guga a kanku,tayi kosai har ta Kare
rayuwarta a tasha ta Kare sabo da rayuwarku ta inganta amma ita kadai gidan zama ya
gagari uwarku,dakin kwana ya gagareta,ga matarka ga danginta ga uwar matarka a
gidanka suna abinda suka ga dama,ku hau motar da kuka ga dama kuje kasar da kuke so
uwarku gini ya fado mata sabo da rashin kula gashi nan kafarta za a Yanke mata an
fada muku likita ya bada option za a iya kaita Germany ba sai an Yanke ba zata
warke amma Kana bani wani dubu ashirin ya watsar min da kudin ya juya ya tafi
abinsa,nasan gaskiya ya fada ban iya cewa komai ba.

Sai bayan sati daya naje na iske wai makwafcin da matarsa sun siyar da wata
kadararsu sun hada kudin sun kaita Germany suna can,Alhaji Kutama shi Nan take ya
shiga jirgi ya bisu can ni kuwa gida na koma naci gaba da aikina.
Alhaji Kutama yana can aka mata aiki bai dawo ba sai da ta warke ras amma tace
da makfacin kar ya sake ya karbi ficikar Alhaji Kutama,Alhaji Kutama ya dinga kuka
yana Neman afwarta da kyar tace ta yafe masa ta hakura ba komai,suna dawowa yace
zai dauketa ta koma gidansa Kano tace bata so ta gode gwara ko aikatau tayi ta ci
da kanta,tace Itakam Alhaji Ashiru da matarsa Fa'iza sune yayanta yanzu gidansu
taci gaba da zama,Alhaji Kutama duk sati sai yaje da shatara ta arziki yana ta bata
hakuri ko yaushe yana hanya yace ya tuba ya gane gaskiya wallahi matarsa tayi masa
nasiha ya gane gaskiya,haka da matar tasa suke zuwa ko yaushe har suka samu ta
hakura ta sauke tace zata bisu amma ita Alhaji Ashiru da matarsa sun Fi a wajenta a
hakan ma sai da Ashirun ya sa baki sannan ta bisu ta hakura suka koma part dinta
daban.

Alhaji Kutama yayi dacen mata itace ta maye gurbin bata barin Mama tayi komai
jin dadin duniya ta samu,Kuma kayan sawa komai tsadarsa haka za'a siyo da ita ko me
ta Saka sai an siyawa Mama na dai dai kudin,Aikin Hajji ma tare suka je itace ta
kula da ita,kasa kasa Alhaji Kutama yake samun lokaci su tafi da Mama ta ga
duniya,Katsam yace zaiyi aure lokacin da ya ganki kenan Rabi.

Mama tace wallahi Bai Isa yayiwa matarsa kishiya ba matukar tana Raye,yaje ya
taho da dangin Babanmu aka daura aure ba sanin Mama tace wallahi ba shi ba ita
sanda taji labari yana wata kasar ma tunda yaji haka shine ya rubuta takarda ya
bayar aka kawo miki,Mama ce ta samu suruka ta gari bata so a mata kishiya a bata
ran matar Alhaji Kutama kinji dalili,Alhaji Kutama shi matarsa Allah ya bashi ta
gari.

Ni kuwa Matata kawai danginta ta sani,bayan Mama ta koma Kano Alhaji Kutama
Yazo da Kansa ya dinga min fada ya kawo min babban Malami yayi wa'azi sosai a wajen
na dinga kuka na daga waya na Kira Mama tana dagawa da taji nine tace waye? Nace
Danki ne Mukhtar Dan Allah kiyi hakuri,tsaki ta ja tace nayi da nasanin haihuwarka
Mukhtar da haifar da irinka gwara Babu,irinka dai da na haife shi gwara na zauna
bani da yaro ko daya,mahaukaci ya fika amfani a wajena,Hankalina ya tashi muka tafi
can Kano Amma bata saurareni ba,a takaice naje yafi sau talatin taki ta yafe
min,Matata Kuma ko a jikinta,wataranar asabar na sake tafiya a Kano domin Neman
gafararta shine nayi hatsari na haukace na bazama duniya,Babu Wanda ya sake
ganina,ni nasan hakkin mama ne ya bini duk da cewa kaddara ko ba komai takan fadawa
Dan Adam amma ni nasan hakkin Mama ne,Jama'a muyi kokari mubi iyayen mu mu kyautata
musu.

Alhaji Kutama yace bayan an neme shi an rasa Mama Kuma tafi kowa damuwa tayi
kuka kamar zata mutu ta dinga cewa na yafe masa duniya da lahira,Allah ka yafewa
Dana Mukhtar tana kuka kullum tana masa Addua ba dare ba rana har ya warke ya
bayyana tafi kowa murna,ni naci gaba da kula da dukiyarsa har ya bayyana.
Bayan ya dawo Kuma matarsa bata so taji yayi zancen mama sai dai iyayenta da
Yan uwanta so take ya sake juyawa Mama baya shine ya saketa kawai ya karbe yaransa
hudu maza biyu mata biyu suna gida ne sabo da Babu amfanin zama da mace irin wannan
face ta kaika ga halaka, babbar ribar Namiji a rayuwa yayi dacen mata mata ta
gari,kuyi kokari ku dinga nusar da mazajen ku Idan zasu kauce hanya.
Labarin ya bamu tausayi matuka haka muna ta tattaunawa Baso ya silale ya ja
Nawwar, Nawwar yaje ya Kira Omaira yace tazo Baso ya a Kiranta a palon Mami,taci
kwalliya cikin doguwar rigar material golden tasha kyau tayi Sallama ta shigo.

Cele kuwa gidan Kaka ta fara Kai,Kaka ya ishi Ahsan da tambaya Yaya Shari
mansir? Ahsan yace lafiya,Shari sittin fa ka bi ta can? ya ka baro shi?Ahsan ya
sheke da dariya yace lafiya,Yace ya kuwa kantin Yabalash?yace an tashe su,yace
Allah sarki,to Darul tauhid hotel fa ana nan ana ta hada hadar dana sani? Ya aka
baro dakin Allah? Bakiyya tana can da bayin Allah kwance ciki? Ahsan da ni muna ta
yiwa Kaka dariya na rungume kaka nace I miss you Kaka,Ahsan harda rada min
Haram,yasan halin Kaka Idan yaji shi sai yaci ubansa sol ba kyale shi yake ba shi
yasa sai rada yake min,amma duk da haka Sai da Kaka yace uban me kake rada mata?
Ahsan sun dade a can sannan sai gidan Umma,Umma ta dawo daga Unguwa taga motoci
harda securities sun tsaya a kofar gidanta,Cele ce ta fara fitowa tace Umma sannu
da zuwa muna ta jiranki, Cele ke da waye haka? tace Umma Ahsan fa,Baki ta bude tace
har ya Kai haka dama,Ahsan ne ya bude ya fito,Umma ta saki baki tana Shan kallo
tace yo aini wannan sai naji tsoron haskensa ke Cele bakya jin tsoro,Cele tayi
dariya tace Umma tare ma muke kwana a can ta fada direct,Umma tace to
fitsarriya,dariya Cele tayi tace ai gaskiya ce a ranta Kuma tace wayyo Umma Dan
baki ga Jan Antena bane ni nake ganin me nake gani,a fili Kuma ta rike Hannun Ahsan
tace zo muje Alhaji Ahsan me komai dozin.

Su Raheemah sai murna suke suna kus kus akan haduwar Ahsan, Rahma tace za a ga
yanga a Makarantar mu Yayar na auren balarabe wallahi na Daina kula su Iklima,Umma
tace to me zai ci? Cele tace har tuwo yana ci Auta ya min maganinsa, Ahsan dariya
yayi Cele ta mike ta tashi ta kawo masa lemuka da ruwan roba dake Miracle komai
available baya yankewa a gidan,Ga Umma tana ta koyar motarta ita da su,Ahsan ya
Kalli Umma har da zuwa ya durkusa a gabanta ya dora Kansa a cinyar Umma wai Yazo
Neman Albarka,Umma kunya ta kamata tace mu bama haka,Cele ce Kuma ta zuga shi wai
yaje a sa masa Albarka tun a mota ta fada masa wai haka suke yi,Umma ta mata tace
baza ki fada masa mu muna da kunya bama haka,Cele tace to ai kin zama Ummansa
kema,Ahsan dai ko a jikinsa ya dawo ya zauna,Umma sai kunya take ji tace kuje Wajen
Abba.
Suka tashi suka je can mamaki ya kama Cele ganin ana ta ginawa Abba sabon gida
me kyan gaske,Suka yi parking Abba yana wajen ginin ya bude baki ganin Cele ta fito
daga shirgegiyar mota ga wasu da securities,Ahsan yana fitowa Abba yace ta tabbata
ta tabbata Allahu Akbar ya daga hannu sama yana kabbara yace Allah na tuba Allah na
tuba ka yafen nayi butulci gashi tun a duniya Ina gani tun kafin Cele ta karaso
gabansa ya fashe da kuka,Cele tana zuwa ta rike Abba tace Abbakati namu lafiya? Wai
Abbakati bai San ma yayi dariya ba jin tace masa Abbakati,tace Abbatitiya yane gini
naga ana yi waye? Yace Yar Albarka Miracle washe garin ranar da kuka tafi aka kawo
kayan aiki,zanen gidan ma sai da na zaba tace ana gamawa zata siya min mota Kuma ta
bani jari million biyu,Cele tace taci ubanta baza ta karasa ba duk ta kwashe mana
ladan komai sai dai naji tayi wlh bata Isa ba sai dai na karasa maka gidan nan Kuma
motar ni zan siya maka na kaiku Makkah da su Umma haka naji har su Bilkisu ta canja
musu kayan daki,wai shi Nawwar komai bata yake ne Yar iskar yarinyar nan uban mene
a local government dinta Wanda mu Babu sai wadaka take yi,Abba yace ai Rabi har
local government ce da ita a gidan ubanwa zata mallaki local government,Cele a
ranta tace wlh na gane me yasa Nawwar yake mata komai Yar bariki ce Rabi sun gama
sanin kan tsiya,Nima zan dage bari na Saba na samu Ahsan na Maida shi cikakken
Sallamammen Sullutu,Cele bata San shi Nawwar dama can yana da saki hannunsa a bude
yake wasu banza ma taimaka musu yake bare iyayen Rabi,Su Star duk shine ya musu
komai.

Abba Bai San mene local government ba,yana ta murna yana ji a Kan farin cikinsa
har kokawa ake yi, na gane gaskiya mutum kawai yace Allah ya bashi masu Albarka na
gari ko mace ko Namiji,Shiga muka yi ciki Uwa tana zaune tana gyara tabarmarta data
ganmu sai murna nace lallai su Uwa an saduda an San darajar Kai,to kin San darajar
kanki mana tunda kema macece bazan ce kin San darajar mata ba tunda harda ke kina
cikin matan,mace bata son a haifo mata kinji kunya Uwa kin dinga cin arzikin mu
kenan,Har da jefar da Rabi to gashi tana muku gini tana saki cikin suturar da ku
kuka kasa kuka jefar da ita,Cele ta dafa kirjinta tace Wai Uwa ni Zaki ce Zaki
jefar an haife ni sai Kaka aka bawa ni ya rikeni rukon da ko Wanda ya haife ni
bazai min ba,Uwa wallahi gori sai in bamu hadu ba,Uwa tayi mukus tace Dan Allah
kuyi hakuri ku yafe mana gashi yanzu Rabi har abinci tasa an kawo mana ba abinda
bata kawo ba,Cele tace a'a duk dai Rabi muna tare Amma bata fada min ba uhmm to
nima zanyi nawa bari komai yayi settling,Ahsan ya gaida su,suka amsa da fara'a suna
jansa a jiki,mun Dade a gidan sannan nace zamu koma gidan Umma tayi mana girki Abba
da Uwa har bakin mota suka rako mu suna ta kallo,Ina fadawa Ahsan Rabi ce du tayi
ni banyi komai ba ta kwashe ladan,dariya yayi yace karki damu zamuyi musu namu na
daban ai abin alkhairi baya karewa a duniya ni San me za muyi sai lokacin Cele
hankalinta ya kwanta,Yace ga Kaka ma,Cele tace wannan kafata kafarsa rayuwa sai da
Kaka,bazan iya barin Kaka na tafi wata Uwa duniya ba,Ahsan yace duk yanda kike
so,amma fa bazan zauna a kasar nan ba sai dai kasar mu,na yarda dai zamu na zuwa
hutu mu Dade amma ni bazan siya Miki gida a Nan arewa ba bai min ba can garin su
Miracle yafi min weather tayi ga ba mutane da yawa in munzo zamu zauna can,Cele
tace dole dai ka siyawa kaka gida a Nan Kaduna ko ka rushe nasa ka gina masa sabo
Idan yana so yayi aure ban sani ba kar na shiga hakkinsa,Ahsan dariya yayi yace ya
samu me dafa masa me ma kuke cewa abinda tsoho ke sha?nace kunu,yace na'am me dafa
masa kunu,nace damawa ake cewa ba dafawa ba.

Baso ne a zaune ya hakimce sanye cikin Shadda milk yayi kyau matuka hancin nan
dodar ka rantse bai taba Shaye Shaye ba, Omaira ce ta shigo dauke da Sallama a
bakinta Baso ya kalleta da mamaki dama itace shi kyawunta ya masa yawa,Harara ya
balla mata ya mata Kiran kare cwa cwa cwa da Dan bakinsa,Omaira ta bata rai ta
zauna itama tace Cwa cwa cwa ta Kara da fito fiii fiit...,Baso ya kalleta da sauri
tare da furta ke yane? tace Yane Kuwa,bana son yawaa tashi na ganki kinyi ko baki
min ba,Omaira ta kalle shi duk kyawunta ya Rainata mata wayo ta mike a fusace ta
juya tace San kowa kin Wanda ya rasa ka kiyayeni nima Yar kwaya ce,Baso yace Allah?
Wacce kike sha a ciki? ai ni irinki nake nema dama yana wani karkada kafafu kamar
Dan sarki dama haka yake shi gadarar masifa kamar Dan wani,magana ma Dalla Dalla
yake yinta da raini yana bin mutum da wani kallon baka Isa ba sabo da bashi da
kunya shi Shaye Shaye ya gama kangarar da shi,Omaira wayarta taci gaba da latsawa
tana chating da saurayinta na WhatsApp,Baso ma wayarsa ya jawo ya amsa Kira sannan
yaci gaba da latsawa,sunfi minti talatin a haka,Wise ce ta shigo tace ah Bason
Salma dare dare wlh, amsawa Wise yayi yace sai barawo ta gidana shike nan wai sun
gaisa ta wuce,Omaira ta dinga mamaki a haka gaisuwa ce,mikewa yayi ya fito da kudi
sababbi dubu ashirin ya zubewa Omaira a cinyarta yace Kya sha ko Ermo ce tunda Yar
kwaya ce,Omaira tace ni nace ka bani kudink.....kafin ta karasa ma yayi nisa ya
fice,dama shi suke Jira zasu tafi,Nawwar yace yaya to? Baso yace yayi dai dai take
Dani babban Kai ce nafi son wacce zata yi maganina,Nawwar ya kama dariya ba a gane
Ina Baso ya nufa Sam,yace kyau ya masa yawa yanzu yace yafi son wacce zata gara
shi,Yace Anya kuwa Baso ya Daina Shan kwayar nan ko dai har yanzu bata sake shi
bane.

Masu sharhi ku dinga sharhi na gode aci gaba tam🤣

AsmaBaffa
[8/30, 10:20 PM] AsmaBaffa: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2 🌼
MATAFIYA

BOOK 2

96-100

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

*MISKI 3in1 Alfirdaus*🌹 Albishirinku💃 original miski daga *Egypt* miskin da koda
yaushe Kuna yabawa dashi yana dauke 1.*Musk oil* ana shafawa agaba bayan gama
al'ada inda hali za'a iya ringa sawa Koda yaushe yana maganin infection yana gyara
gaban mace sosai 😇
ko yaushe gurin yakasance cikin kamshi 😇 bayaga haka sunnah ne
amfani da miski
2.*Musk cream* Ana shafawa ajiki gaba daya musamman wajan cinyoyi yana sa jikin
mace koyaushe yakasance cikin kamshi kuma yana gyara fata, yasa tayi laushi
3.*Turaren tsarki* wannan turaren karshe ne 🔥 🔥 ba lallai se bayan gama period ba
koda yaushe zaki iya rinka tsarki dashi yana gyara gurinnan🙈 sosai, kuma ana shafawa
a hammata yana kawar da da wari karku bari abaku labari

Masu bukata ku ne wannan number


09065959708

Page naki ne
AIDA MAMAN TASNIM
Bayan su Baso sun tafi Omaira ta shigo tace Aunty kinga abinda Omar ya
bani,karba nayi nace inye yarinya anyi goshi sai ki ajiye abinki,ajiye min to
Tarawa zanyi na siyawa Abba waya Me tsada nace to Allah ya taimaka,dariya tayi tana
furta tunda Umma kin siya mata sai na siyawa Abba nace to kin kyauta ai,nace Uwa
Kuma ko rakani Kashi ai Kya siya mata na tsokani Omaira,Omaira tace Allah ya kiyaye
ko ficikata ai ni da Uwa haihata haihata ba irin zagin da bata yiwa Umma ba a
gabanmu a'a wlh Abba ma dai Dan Mahaifi ne muna Kuma da ilimi dai dai gwargwado if
not ai da Shima baza mu kula shi ba,Abba ko sandal din Makaranta bai taba siya mu
da shi ba,Nace to ba sai kuyi hakuri ba yanzu ni da aka jefar dani fa Kuma yasan an
jefar dani kuyi hakuri rayuwa ce ba gashi ya wuce ba sai labari yanzu ai mu zamu
nemi Lada a wajensu ko a Daina tashin zance Raina baci yake Idan na tuna,Omaira
tace Chansa Aunty hakuri ai kamata yayi sunanki Hakuri,Nace ke kika sani dai jibi
zamu koma gidana kuje da Hamra da me aiki kuyi gyara duk a gyare yake ayi masa na
musamman,Omaira tace to zamuje sai mu tafi da wasu kayanki ko? Nace ae haka za ayi.

Mami ce ta Kira Auta da Salma part din Baffa yana zaune tace da Baffa gasu nan
sun Daina zuwa school wajen kwana biyar kenan na gaji da fadan Idan basa son
karatun su fada,wajen aikin ma Auta baya zuwa Office,Auta yace Kai Mami,karya nayi
ai yace ni ban ce ba,Salma ce tace Malaman ne suke meeting zasu yi na sati daya
shine suka bada hutu ta Kalli Auta suka hada Ido yace ae ai kuwa meeting suke shiga
kullum sabo da yanda zasu inganta Makarantar,shugaban Makarantar yace cin hanci da
rashawa yana gurbata masa dalibai dole ayi gyara,Baffa Yana ji yayi dariya
kawai,Mami tace Auta to wannan karyar taku bata shiga ba ku canja wata,Salma tace
da gaske Mami Kuma ma ba wani cikakkiyar lafiya ce Dani ba malaria har yanzu bata
sake ni ba ko? ta furta ta Kalli Auta,Auta yace hakane Kam jiya ma da zazzabi ta
yini,Mami ta harare su tace Kai Dalla ku rufe mana baki,Baffa ne ya dakatar da Mami
yace dakata ki bisu a hankali Yara ne fa,Auta yace ei yarane mu,Baffa yace ku koma
school kafin ku koma gidanku Karka bari na ganku a gida bakwa zuwa,Auta yace to
zamu je ai gobe Monday Baffa kayi mata ya jiki Zazzabi tayi sosai,Baffa yace Allah
ya sawwake,Salma tace Ameen harda labgabewa,Mami murmushi tayi kawai tace Allah ya
shirye ku,Auta yace Ameen dai Mami ya rike Hannun Mami shi yasa nake sonki kece ta
karfen,hannunta ta fisge tace dan Allah sakeni ni fitsararre,Salma dariya tayi ta
juya ta fice tana fitowa tace Baffa ya gane shi dake Namiji ne,Auta ne ya fito yace
My producer, dariya Salma tayi tace ta ya na zama producer? Yace Yara fa zamuyi
producing to gaki da industry guda,Salma tace sarki ni me Industry ai Kaci uban
Industry din duk ma'aikatan ciki ka tarwatsa su,Rada ta masa tace jiya round 2 kayi
fa na sha wahala daurewa nayi saura kadan na gudu,hannu yasa ya sarkafo ta wuyanta
ta baya suna tafiya a haka, Abdullah na yana ta uban kuka na rasa yanda zanyi da
shi,Auta yace ga mutuniyar can ana fama suka yi dariya,Auta yace Allah sarki bari
mu Kai mata dauki suka shugo,a tsaye suka sameni Ina ta aikin jijjiga shi yaki
shuru,nace wannan yaro nayi zuciya na ajiye a saman bed nace sai kayi tayi tun safe
kake kuka an rasa me aka maka haba,jiya duk bamuyi bacci ba Kai Kaki hutawa ka hana
wani sakewa haba Abdullah don't make me loose,Sake daukan abina nayi nace taho kaji
na tuna wahalata,Auta ne yace ko dai bashi da lafiya? Nace kaga magungunansa ni
tunda Cele ta masa wanka na rasa Kansa wlh,Auta yace ko dai rauni ta masa ba a sani
ba,bari a kaishi wajen likitan Yara,dakko shi mu tafi,Salma ta dauke shi suka tafi
da Auta da Abdullah jariri yana ta tsaga kuka.

Aka kaishi wajen likitan ya duba shi sosai yace ai rauni aka masa a
kirji,kashin hakarkarinsa ne ya goce,gyara aka masa ya bada magunguna yace ni zan
sha ba yaron ba,kafin su zo gida yaro tuni yayi bacci suka dawo Auta yace Cele tayi
aika aika ke ya za ayi ki bata shi ta wani yiwa jariri wanka me ta iya ita Idan ba
masifa ba,Nace wlh na shiga wanka sai gani nayi ta masa wanka ta shirya shi ni bana
bata ta masa wanka,Auta yace to kashin kirji ta goce masa,nace Kai bala'i karfi ta
sa masa,Auta yace ki kula to,yayiwa Salma rada yace zan fita Madam sai dare zan
dawo,Salma da rada itama tace abincin fa? Karki yi zan siyo mana kayan Dadi Wanda
zamu samu Madara ingantacciya a jikinmu,Uhm tace a dawo lafiya Karka dade zan kulle
maka kofa indai ka wuce 9pm,Yace an gama my Queen,My princess,my Paradise,har da
wani rusunawa a gaban Salma kamar yana gaban Gwamna Allah ya tsare min ke,Allah ya
ja zamaninki shugabar mata, Allah ya Kara Miki lafiya da yawan rai,macen kwarai sa
maza ladabin dole Me hamshakiyar Industry a sarrafa man ja a sarrafa man gyara,ga
Madara me inganci ga ...Salma ce ta ture shi tana dariya tace please jeka wai dan
kar aji sirrin su, nace Kai Auta ko kunyata,ficewa yayi ko a jikinsa.

Salma na kalla nace Salma me Industry Yan iska,Salma ta fuske tace Dan Allah
karki biyewa Auta kin San halinsa da wasa kinga Abdullah sai baccinsa yake ta canja
zancen,Nace ke yar bariki ni Zaki wa wayo,dariya tayi tace Aunty Kenan,na jawo
zumata ta tsumi na fara sha,Salma tace kaga manya dan San min, nace bazan bayarba
ku nemi taku a sirri,please Aunty nace to badan halinki ba sabo da Auta na bata
guda a Yar roba,ta karbe tace na gode, Mami ce ta shugo Salma da sauri ta cillata
kasan gado tayi wani sakato kamar doluwa,Mami kuwa Abdullah ta dauka ta goya shi ta
fice,sannan Salma ta dakko tata tayi sauri ta shanye harda girgijewa da ruwa,na
kalleta Ina dariya nace irinku Salma sai kuyi kisa baza a gane ba Kun iya
funafunci,tace to sai ka zauna kana talla sai kace ciwon Nononki Mami zo ki kalla
kin gani kuzo ku gani,Auta ka gani,Dariya nayi nace jibi I yanzu dai ni Kam Ina
gidana Antena sai baza ayi ba,Salma tace ku dai kuna son Antenar nan Abar da ba
Dadi ba Kun damu mutane,Nayi dariya nace sai nan gaba Zaki bayani,Wise ce ta shugo
ta ta tsinci zancen tace ba a zagin Antena a gaban mu mun San darajarta,Salma ta
kama dariya,Wise ta hau iskanci kala tana karkada duwawu tace inama Star zasu zo
kiji kirarin Antena,muna ta iya shege Salma tana jin mu,Auta ne daga fita har ya
Kira ta daga tana wani kashe murya ana karkashe Ido kamar tana gabansa muka bita da
kallo,kamar zata narke tana wani shagwaba tace Baby kaje ne? Auta wai Ina bakin
gate na fita da mota har nayi missing naki,dariya ta kama Salma daga fita gate har
an Kira waya,sai lokacin yaci gaba da driving yace karki kashe raka ni a haka tace
to muje ka tuka mu a hankali,wai a haka ta wayar take raka shi hhhh muna dariya
wannan iskanci na su Salma,Yar school din da Salma suke zuwa ta Iya yaren Igbo
tsinta tsinta sabo da cudanyya da su,su Auta kuwa dukkansu suna jin yaren har su
Baffa Idan suka juya sai ka rantse sune ma Igbo din,Idan zata fadi wata maganar sai
ta jefo da Igbo,nace Dan Allah ba Dadi yaren nan wlh bana son ma na iya Ina jin
Nawwar yana yinsa wani haushi,Su Wise suna jin yaren sabo da sun Dade a garin nice
kawai ban ji bana so Kuma na iya amma sai ji nake yi.

Cele kuwa Sai dare Ahsan yace ta taso su tafi hotel,ta fara fushi zata masa
gardama Umma ta kirata bedroom tace mene kike fushi? tace to Mami a gidan ma na
dawo bazai kwana shi Daya ba kafin mu tare a gidanmu kina ji wai garin su Miracle
zamu koma shi baya son nan,to shine me wallahi baki da hankali baki San ma auren ba
ai Yanzu sai yanda aka yi dake kuma dole kibi abinda yake so duk inda yake son zama
dole ki bishi nufinki shi zai Miki biyayya baki da hankali baki San maza ba
musamman Larabawa taurin Kai ne da su wlh ba a canja musu ra'ayi ki godewa Allah ma
da yace zai siya Miki gida a Nan Zaku na zuwa a kan lokaci,shi yasa Rabi ta fiki
hankali sai abinda mijinta yake so,Idan Zaki nutsu ma ki nutsu kije ki bi
Mijinki,Zata yi magana Umma tace zan tsinka Miki Mari wlh tafi ki bani waje
shashasha Allah ya Miki gata kina iskanci bar gidan nan ko inci ubanki,Cele tasan
Umma ma akwai fada ta juya ta fito tayi murmushi tace tashi mu tafi,Ahsan yaji Dadi
hannu ta rike masa ta jawo shi tace muje Idan na gama rakaka wajen dangi Allah
bazan sake zuwa gidan wasu ba muyi ta kwana tare tunda abin haka ne Kowa yace sai
an bi miji,Ahsan bai San Cele zuciya tayi ba ya mata kiss a goshi tare da rungumeta
a gaban su Rahma suka ce Uncle Ahsan sai gobe,Cele tace wai Uncle sai da safen ku
suka tafi sai Hotel dinsu driver ya sauke su suka shiga,ya birge Cele tace a
takaice dai na zama yar Hotel kowa Yana aurensa a gidan Miji ni kuwa Ina hotel duk
Wanda ya zargeni yayi tunanin karuwa ce ni Allah ya Isa nasan Hausawa da sa Ido da
zargin banza,mutum baida tabbas yana ganin Abu ya masa mummunan zato duk Wanda ya
zargeni Allah ya Isa bazan yafe ba,sai Kallona sukeyi mutane sun zaci bakon
balarabe na samu me shigo da kaya Nigeria da ace a garin su Miracle ne wa zai
kalleka ma,Ahsan ya shiga wanka ya bar Cele tana ta masifa,fitowa yayi ya ja
hannunta suka shige toilet din tare, towel din da ta daura tana Jira ya fito a
wanka ta shiga ita shi ya janye

Cele ta matsa jikinsa da sauri tace haka kawai ka kalleni ta fisge nasa towel
din suna dariya tace nayi zuciya Nima na zama Rabi sarkin zuciya tunda dai Babu me
kawo min agaji sai dai ace ka tafi wajen Miji baka da uzuri sai na Antena to ai
bazan mutu ba ayi ta cin uban local government zan daure har na Saba,yanzu na Daina
musu kawai na hakura tunda abin hakane,Ahsan in tana surutunta wani ba fahimta yake
ba sai dai ya tsinci wani dariya yake,Cele ta zaga ta bayansa kamar zata hau
bishiya tace haka naga Salma tana yi ta dafa kafadun Ahsan ta dora kafa a kaurinsa
ta kama zata hau kamar wani Katanga,ta sulmiye ta dawo kasa ta dire ta sake gwadawa
tana Nishi Ahsan dariya kawai yake yi yana cewa ta hau wuyansa,Shi dadinsa yake ji
sabo da yanda jikinsu yake haduwa skin to skin contact,jawota yayi gabansa Cele
tace to Antena ba hakuri Allah ya shiryi Antena,tace ba dama kayi magana ace ka
tafi wajenta ai shike nan ta turowa Ahsan kirji tace gani wallah yanzu na Daina
magana a kashe ni,Ahsan yace wai bakya gajiya da magana,tace Ina zan gaji Antena ta
sani gaba tunda kazo kasar nan shike nan a fargabar Antena nake ni mutum ma ba
Tsoronsa nake ba sai Antena wlh bata Isa ba na daina, Ahsan Dadi harda sa mata
Albarka duk ya susuce Yana bin Cele da mayun kallonsa,ta kalle shi ta Kalli Antena
ta gama kumbura Cele tace uhmmm sannu Bashari gani dan Allah kar ta fashe,ya daure
dai sai da suka yi wanka sosai shi ya mata wankan,Cele boobs dinta ya sha laguda a
wanka,suna fitowa tace nasan bazan Saka Riga ba rabona da na Saka Riga tun kafin
Ahsan Yazo gari kullum Idan muna tare riga Kuma tayi nata waje

Ai kuwa kafin ta rufe baki yana goge mata jiki ya cire towel din har nasa ya
Maida toilet Yazo passionately ya fara sarrafa Cele kamar zai cinye ta haka yake
tsotse mata jiki,Cele sakon yana Kai mata kafafunta kasa daukanta sukayi a hankali
ta zauna a gefen bed yana binta da murza har ta kwanta a saman bed tayi shanana
tace wa yaga Bashariyya,kafa ta daga ta dora a dokin wuyan Ahsan tare da jawo shi
jikinta ya wani taho kamar karfinta ne yasa,tace wata harka sai Larabawa har ya dau
haske,Ahsan ta nunawa Local government tace yi can haka Bashari, yau Ahsan ya sha
Kira,In Banda Sunansa ba abinda Cele take Kira tace Ehooo Rabin Kauye na yarda
daku,A hankali cikin nutsuwa ya shigeta Cele tana cewa shuway.. shuway Ahsan,wani
dadi Dadi zafi zafi,Ahsan kalamai yake furtawa Bai San ma me yake furtawa ba sabo
da sweet,harda hawayen Dadi lokacin da yake tsaka da barin Madara, Cele ta zaci
hawayen da yakeyi Idan zai kawo wani salo ne shima itama sai ta fara matso Kwalla
tasa hannu biyu tana ta faman murza idanuwanta,Ahsan dariya kamar zaiyi me,Cele sai
da aka juye sannan ta tuna da Addua tayi kuwa a makare,Ahsan ma sai lokacin ya tuna
ya zauce shi Kam.

Da asuba ma sai da Ahsan ya Kara kwasar dadinsa,washe gari ma su Nazifa an Kai


musu shi,an rakashi duk inda ya dace kwanan su uku yace su Koma garin su Rabi shi
yafi son can,Cele ba yanda ta iya taje ta bawa Kaka kudi sosai tace sai ta dawo
yace ba damuwa Cele ayi ta biyayya Nima na samu Yar me Dan Kwari Kwari zan cika da
ita,Cele taji Dadi tace to Karka damu Kaka zanzo na ganta za ayi komai wannan gidan
barinsa zaka yi a sabon gida zaka angwance,Kaka yace sabo da rashinki zanyi
aure,nace tare fa zamu tafi kaka,Yace a'a zan dai dinga zuwar Miki Ina hutawa ko ya
kika ce,Cele tace rayuwa Babu kaka Ina zan iya wallahi tare zamu tafi ka bari ka
auri takari a can gida fa zai baka a can wallahi indai baza kaje ba to sai dai na
fasa binsa,Cele harda kuka ita sai dai kaka ya bita,yace Cele kowacce mace da haka
ta Saba,Cele tace Banda ni wlh sai dai in mutuwa ba yanda zanyi amma mene
amfanina,Kaka yace dama ban fada mata ba na barta ta samu dai dai ita na je can na
auri wayayya,Cele tayi dariya tana goge hawayenta tace ko Kai fa tace sai mun dawo
to suka yi Sallama.
Wannan karon a jirgi suka tafi motocinsa an tafi da su tuni suna can.

A Hotel dinsu suka sauka suna yin wanka suka ci abinci me rai da lafiya sannan
Ahsan ya fara soyewarsa yana jin Dadi yanzu yanda Cele take sakar masa jiki tana
faranta masa zagewa take sosai ba wasa,yau Cele sabo da yau da gobe taji dadin
harkar sosai har rasa inda zata sa kanta tayi sabo da murna,tashi tayi ta shige
toilet ta rufe da key ta tsaya tare da rike baki ta dafe Kai da hannaye tace Chansa
Antena,ta Dade a ciki ita ba wankan tayi ba kawai mamaki take wai taji Dadi,tace
kudirar Allah sai da Ahsan ya shigo ya sameta tana ta wani murna,murna yayi yaji
shi wani ingarman Namiji ya sa Cele farin ciki taji Dadi.

Bayan sunyi wanka jam'i ya ja su sannan ya Saka rigar bacci shi yace bacci
yake ji 2:30pm,Cele shiryawa tayi tace ita zata je gidan Rabi shi ya Kira driver
Hammad ya kaita har can,Na dawo daga sashen Wise ba Wanda yasan zata zo sai ganin
Cele nayi ta fito a mota driver ya juya,Salma ma dawowa tayi daga school yau Auta
ya rigata dawowa a taxi ta dawo tunda bata iya motar ba tukun taga Cele tana ta
rungume Cele tace oyoyo ya gida ya Mijin naki? Cele tace Lafiya naga kin wani yi
kiba,tace to nifa nake da Auta me Madarar Dano,dariya Cele tayi tace to ya akaji da
Antena? Salma tace sai godiya Mu kan karbeta dai dai gwargwado,Dariya na masu nace
ba sabanba,Cele harda wakar yabon manzo
La'ilahaillallah muhammadun maulana ta daga yatsa sama dama da hagu tana
rawa,Salma Kuma harda dukan kirjin sama sama tana mata Amshi la'ilahaillallah
muhammadun Maulana suna bin wakar,nace maza wlh Mami ko Baffa su fito
balagaggu ,Cele tana yi da larabci Salma na furta Maulana,sai da suka gaji Salma
tace Aunty Cele na tafi ni girki zanyi Autana yana nan,Kice Yazo uwar dakinsa Cele
tazo muka yi dariya tace muje Rabin kauye shegiya kugu duk ya bude sabo da Karbar
Antena,dariya nayi nace ya ranki.

Omaira ce ta shigo tace Aunty wai ya fasa zuwa sai gobe nace to kin San gidana
zamu tafi Yazo can tunda Nawwar yace yau dole mu tafi da dare,tace Allah ya kaimu
amma Aunty Dan Allah ni dama cewa zanyi na fasa son Bason Ni Mubaraq nake so Wanda
muke chatting yafi iya soyayya,baki ji yanda yake kula Dani ba shi ba irin Baso ba
Dan Daba daba ni gaskiya nafi son Mubaraq shi yasa nace bari na fada Miki da wuri
ki fadawa Yaya Nawwar Dan Allah bamu daidaita ba,Baso bai iya soyayya ba Allah Dan
haduwa ya hadu amma ni bai iyaa soyayya ba,Cele tace waye? Nace Amma kika bari kika
Amsa Omaira wanne irin iskanci ne wannan an Miki zabi me kyau inda Zaki huta shine
kola zabi mutumin da baki Sanshi ba ma,na Sanshi fa Ina da pics dinsa rannan har
video call muka yi da shi Dan ma yana Busy ne da tuni Yazo wajena amma zaizo
yace,Nace sai ki fadawa Nawwar da kanki ba ruwana wlh tunda baki San ciwon kanki
ba.
Cele tace wai dama ance Miki wannan yarinyar tasan me take yi ne ai duk gidanmu
ba jahila kamar Omaira ,Baki Omaira ta turo ni to bana sonsa wlh Dan soyayya nake
s...Cele tace ji jahila ji dabba,Rabi nima nace ji tinkiya tashi ki bar nan ko na
karya ki Omaira ta mike tana cewa nidai nace bana so, Cele tace Idan kina Neman
shaharriyar tinkiya to ki samu Omaira, nace ai kasurgumar jaka ce bari Nawwar din
Yazo ta fada masa ta auri Mubaraq ya bata soyayya taci, na canja zancen nace Cele
shine kika karyawa yaro kashin kirji ya goce sai da aka masa gyara,Cele tace Allah
ai ban sani ba Allah sarki garin juyashi ne Yana min shegen kuka duk ya bata min
rai garin zan juya shi maybe a nan na goce masa Kashi yara ba Kwari abu kadan sai
matsala bazan sake taba shi ba,Nace Nima ba baki zanyi ba wlh ki cuceni.

Auta yana kitchen ya gurfane yana girki har ya gama kafin Salma ta
dawo,Lallabawa tayi ta rungume shi ta baya yayi murmushi yace oyoyo,gabansa ta dawo
ta tsaya ya hugging nata yace to ya school ya kike? tace normal wai har kayi girkin
yace nayi rice and stew nayi fa Kuma har hadin Salat nayi,tace thank you har Ina ta
sauri ta sake rungume shi suna kissing din juna, yace Oya go and take your shower,
I'm hungry Baby,tace Alright I will be back soon okay ta juya ta shige bedroom da
sauri.
A Daren muka koma gidan ni da Omaira Cele ta tafi wajen mijinta,Nawwar yana Palo
yana kallo muka shiga ko Ina yasha gyara neat da shi kayanmu duk an shirya daga ni
sai Abdullah da hand bag Dina,naci gayu,Omaira sannu tayiwa Nawwar ta wuce bedroom
din da ta zaba,ni kuwa a kusa da shi na zauna nace Mami tace me yasa yau baka je
ba? Sai fa dazu na dawo daga Office na sha aiki yau munyi baki ne meeting nayi,nace
okay to ya aikin Ina kallonsa,hannuna ya rike yana murza yatsuna yace great let's
go upstairs ya dauki Yaron da Jakata muka haura sama yana cewa yau Ango nake.
Dariya nayi nace da kyar ka bari nayi 3wks fa,ai kafa na daga miki ki samu
lafiya amma na sha wahala sosai,nace na gode, nace shine Kaki zuwa ka dauke ni ko
sai da kaina nayi driving, sorry na gaji ne ban dawo da wuri ba that's why, Kaci
abinci? yace ke nake Jira,shagwaba na fara nace ba nace ka daina bar min cikinka da
yunwa ba? ke nake Jira fa,nace ni bana so Idan kana jin yunwa Kaci ko mene ka rage
min,Abdullah ya kwantar tsabar Kara irin ta Nawwar yasan Cele ta jiwa dansa ciwo
amma Bai taba tambayata ya jikin Abdullah ba ko zancen bai min ba,Nace baka ce ya
jikin Baby ba fa kasan kuma Cele ta goce masa kashi,yace hmmm ai danta ne to Uba
zai gayawa Uwa son danta ne,kuskure ne wanda kowa zai iya yinsa manya ma ana samun
akasi a hannunsu bare Cele,ke da Cele ai duk daya Kuma Auta ya gama komai ya kaiku
anyi magani da ikon Allah ya warke,Rungume shi nayi nace shi yasa nake Sonka mijina
Kai na musamman ne Ina abincin? yana kitchen fa,fita nayi na dakko ya bini da Mayen
kallo,a plate na zuba mana naman da kayan makulashe yace a kaiwa Omaira nata na
fita na Kai mata har dakinta tana ta chatting da Mubaraq dinta, na koma muka ci
namu,Cewa nayi zanyi wanka yace a'a Sam shi ban Dade da wanka ba,kin yarda nayi
nace bari nayi fitsari sai gani yayi na fito na sheka wanka,sanye yake da boxers
dinsa kawai ba Riga yana jirana,bayan na gama shafa turaruka na dakko rigar baccina
ya kwace ta yace wahala Zaki bani please,towel din na janye a hankali cikin Salo me
Jan hankali nace yayi maka? ajiyar zuciya ya sauke tare da jawoni jikinsa ya manna
ni a kirjinsa kamar zai Maida ni cikinsa muna tsaye na dago a hankali cike da
kwarewa na shigar da bakinta cikin nasa nan take ya cafke muka fara sarrafa juna na
tashin hankali,abinka da Yan duniya ba abinda bani masa ba kunyar fadan sunan komai
nake ba,boobs Dina ya durfafa yace bazai sha ba a baya sabo da na haihu akwai ruwa
amma ciwon da Nonon yayi ya zuke min ruwan kullum yasa ya manta abinda yaga dama
shi yake,sarrafa juna muke na fitar hankali duk mun fita a hayyacinmu,har ya samu
hanya Style mukayi a ranar sunfi kala hudu mun jiyar da juna Dadi,wannan rana ta
musamman ce.

Washe gari Baso zai zo zance Omaira sai fushi take yi ita bata sonsa wlh bai
iya soyayya ba,Nawwar ne ya kirata yace Omaira tace Naam tana zaune Yace yanzu kin
fi so ki auri Wanda baki San waye ba akan soyayyar banza ana nemar Miki jin Dadi ke
baki hangowa,kiyi hakuri ki so Baso Zaki ji Dadi,Omaira tace ni Allah Yaya Nawwar
bai iya kula da mace ba, Babu tarairaya ba komai,amma baka ji Mubaraq ba,ya dinga
cewa kin ci abinci kuwa,no no no tashi kici abinci,Babyna me kikeyi,Baby Yaya kika
tashi nafi damuwa dake Ina aiki hankalina yana wajenki,Kiran waya a rana baza ta
irgu ba wlh,amma Baso tunda ya tafi bai kirani ba sai yau fa da zaizo baya taba
kirana sai da dalili ni ba irinsa nake so ba wlh bana sonsa,Nawwar ya buga ya buga
Omaira tace Sam ita Mubaraq take so Idan Baso Yazo a fada masa gaskiya,Nawwar bai
ji dadi ba matuka yace ba komai Allah yasa hakane Mafi alkhairi tace Ameen
Tasan zaizo Kum harda masa girki muna kallonta sabo da Nawwar ba inda yaje soyewa
muke,Baso yana isowa wannan karon baizo a mota ba a jirgi Yazo yaci kana nan kaya
masu shegen kyau yayi kyau sosai,Omaira leshi ta Saka Riga da skert tayi kyau,Palon
baki ta kaishi,Baso wani zama yayi ya tattale kafafu sannan ya kwanta ya nutse
cikin kujera yana kallon tv dake wakoki jefi jefi yana duba wayarsa kamar aiki
yake,Omaira abinci ta kawo masa,idonsa ta faka ta fisge wayar ta duba me yake yi
taga ba komai Omaira ta ajiye masa wayarsa,Omar yace zo na nuna Miki abinda kike
nema,Omaira bata kawo komai ba taje ta Mika hannu tace mu gani hannunta ya rike
tare da fisgota kadan amma sai da ta fado Kansa,Omaira ta diririce kunya ta kamata
ta rasa inda zata sa kanta,yunkarawa tayi zata tashi ya sake Dafe kanta da hannunsa
a hankali yayi baya da hannunsa a kanta ya janye daurin dankwalinta,dogon gashinta
baki ya bayyana,Omar Baso hannayensa ya nutsa cikin gashinta Wanda ya sha gyara
kawai kamshi ke tashi kanta ya dago a hankali fuskarta ta dago suna kallon juna a
hankali ya hade bakinsa da nata ya mata kiss kadan ya janye bakinsa ya mata wani
kallon warning yace karki sake duba min waya daga yau,Idan kinyi hakuri watarana da
kaina zan baki kiyi abinda kike so da ita ba komai a ciki,dankwalinta ya dakko tare
da dora mata a kanta yace karki sake wannan ba tarbiyya bace Idan baki ji ba Kuma
da kaina zan ladaftar dake,Omaira ta mike tana gyara mayafinta tana hararsa tace
shine zaka min kiss haka ake yin fadan? da Kansa ya kirata tazo kamar gaske ta ja
baya da sauri,yace nan Zaki zo yana nuna mata gabansa,Omaira kafada ta makale,ya
Miko hannu zai kamata ta goce da gudu,murmushi yayi Omaira tace ko kaifa amma fuska
kullum kamar hadari,zama tayi sannan tace Ina yini ya hanya,? Yace Alhmdllh yana ta
duba wayarsa

Haka suka zauna ba Wanda ke kula wani Omaira tace wlh bazan iya ba,ta mike tace
Ina zuwa taje ta Kira Nawwar tace kaje ka fada masa fa gaskiya,Nawwar ya mike
jikinsa a sanyaye yaje ya samu Omar bayan sun gaisa Nawwar ya fada komai bai boye
ba yace amma kayi hakuri kuruciya ce,Omar wata dariyar takaici yayi yace ba yawa ba
yawa Karka damu,nasan kunyi kokarinku Kuma na gode dama na fada muku tun farko
wannan baza tayi dadin sha'ani ba kuka ki gashi ta bata min lokaci,amma ba komai ta
auri Wanda take so karku takura mata,Duk da haka zan Kara zuwa ko sau uku ne Idan
naga ba dama na hakura kace tazo muyi Sallama,Nawwar shi kam tausayi Baso ya bashi
sosai ganin gaba daya annurin Baso ya dauke.

Omaira ce ta shigo jiki a sanyaye tana jin kunyarsa ta zauna tayi shuru,yace ni
me yasa ba Kya so na? Omaira tace sabo da baka iya soyayya da tarairaya ba ni ai ba
aurenka zanyi ka min daba ba,farin ciki da nishadi nake so Kuma na samu me bani
Wanda ya iya love,Baso muryarsa ta koma ta Yan kwayar asali yace Allah? tace ae
yace to Bude kunnenki kiji dole sai kin so ni kuma ya zama dole ki aure ni ko kina
so ko bakya do ko yardarki ko babu,Omaira tace sannu ubana ana soyayya dole ne?
Zaki fara a kaina bana cewa Ina son Abu a juya min baya komai na sa a gaba to fa
sai naga bayansa,Omaira tace sai muga Wanda zaka sa yayi min auren dole,murmushi
yayi yace Zaki gani Omaira ki kwantar da hankalinki Omar Baso ba a ja da shi tun
kafin matsala ta afku muke toshe ta mu, Omaira tace oho maka ni dai Mubaraq nake so
Kuma shi zan aura inshallah.
A fusace Baso ya mike ba Wanda yayiwa Sallama ya wuce abinsa,Omaira tace kaji
mutum wlh bazan aure shi ba ta ja tsaki ta juya ta tafi.
Tana shigowa nace kin kyauta kinji Dadi akan wani banza wanda ko zance bai zo
ba,a pic da videos kawai kika Ganshi bazan iya wannan takaicinba ki shirya ki koma
wajen Umma kici gaba da soyayyarki a can wacce bata San ciwon kanta ba.
Washe gari Omaira ta tattara kayanta ta tafi gida.

Omaira tana komawa Umma ta lullube ta da fada tace ita sam wlh Mubaraq take so
aka buga tace Sam,Baso zuwansa wajenta biyu tana wulakanta shi a Kaduna din daga
nan yace ya hakura shi baya daukan raini ta auri Wanda take so,Umma ce tace to
lallai Mubaraq ya turo duk da bai taba zuwa zance ba daga waya sai video call,zai
wahala a kwashe sati guda Omaira bata ga Mubaraq ya Aiko mata da gift ba,kyauta
harda ta hauka Kuma komai me tsada,yau ma tana zaune wani ya shigo yaro yace ance
Omaira tazo,fitowa tayi taga Yaron Mubaraq da ya Saba aikowa da ledojin shopping
suna gaisawa ya Mika mata yace gashi inji Mubaraq yace kiyi hakuri zai yi tafiya ne
Dubai, Omaira ta karba tana mamakin irin kyautukkan da take sha,kudi yake kashe
mata kamar hauka,ta karba tayi godiya yaron ya juya ya tafi a wajen ta Kira shi
tace Mubaraq kyautar nan tayi yawa ko yaushe a aike kake,yace Idan ban Miki ba wa
zan yiwa sabo da ke nake Neman fa,tace to na gode Allah ya Saka da alkhairi,yace
sai na kiraki ya kashe wayar.

Mubaraq ne yace iyayensa zasu zo nan da kwana uku Omaira sai murna takeyi,Umma
taje har gidan Abba shawara akan auren Omaira sabo da Abba an saduda gashi Idan
Yara suka hada to ba a rabuwa dole sai anyi shawara akan yaran,Abba yace tunda tana
so shike nan ayi mata Addua kawai Allah yasa na gari ne.
Kwana uku kuwa suka kawo kudin aure dubu dari uku,Omaira tafi kowa murna tace
Umma Yace fa ko cokali baza a siya ba ya zuba komai a gidan kar a sa bikin da
nisa,Umma ta bude baki tace tashi daga nan marar kunya fitsarriya,sai kace bazawara
sai Katsam muka ji an saka biki wai wata Daya tal,Mubaraq yace ya shirya.
Baso ko da aka Saka bikin zuwansa biyu again amma Omaira tace ka makara ni fa na
fada bana yi.

Bayan kwanaki Cele da Ahsan suna Shirin tafiya Saudi bayan bikin Omaira,Auta
kuwa soyayyar da suke da rashin kuwa tasa Mami ta Kore su suka tare a hadadden
sabon gidansu harda me aikinsu,ba Wanda yake zuwa gidan sabo da rashin kunyar da su
Auta suke zubawa shi da Salma.
Gaba dayanmu bama murna da auren Omaira amma ita ko a jikinta gyaran jikinta
take yi sosai,haka ko Anko muka ce baza muyi ba, Omaira ta dinga kuka Yan Uwa basa
sonta ita,Cele tace ba shegen Angon da zanyi aje a sakeki a banza bada ni
ba,Bilkisu tace ku kyale yar iska kawayenta suyi mata.

Cele yau tare da ita muka fita Mami muka je gaisarwa muka iske Maman Sabreen
tazo wai gaida Iyamami sabo da kawai ko papa zai ganta ya maidata dakinta,harda
Saka Jambaki tayi wata gira an zana mata kamar budurwa,Cele tana ta dariya a ranta
har Maman Sabreen ta tafi Basu hadu da Papa ba,Cele ce ta fito zamu tafi suka hadu
da Sabreen,tace Sabreen Dan tsaya Ina da magana,Sabreen ta tsaya sabo da ita Cele
tsoro take bata lamarinta ba mutunci,Cele tana karasowa tace ahhh iri na gani Kuma
ya mana Idan ba damuwa Dan Allah ki sanar da Mama tayi goshi Kaka na yana ciki irin
zubinta zai tafi da imanin kaka tsab zata gyara min Kaka ya dawo da kuruciyarsa,Dan
Allah ki tayani Campaign, muna ciki, mu tayi mana ga jambaki yaji ta sha abinta ta
zana girarta dodar inda kisan titin Lagos, Sabreen tace ai ba babanki bama kakanki?
A'a ke bafa tsoho bane tukuf nice nake ce masa kaka sabo da wani passion kin
gane,passion ne yasa nake ce masa kaka bama kaka nake cewa ba Kaks nake fada, kawai
Dan Allah ki shigar da file dinmu ki tabbatar tayi signing,Sabreen tace lallai Cele
akwaiki da raini wlh uwar tawa tace to uwata ce ai naga dai uwarki ce daga Neman
aure taimakonta fa zamuyi ta sha Madara da kaji Idan bata so wlh a zamanin nan baza
ta samu ko kamar kaks ba,wajen na karaso tare muka zo da Cele nace uhm please
Sabreen Idan Antena kike tunani kaka ma yana da abarsa dai dai misali ba matsala,ga
abinci me kyau ta sha Laban taci dajjaja,ga Alburtukal ta sha ta koshi,Sabreen tace
baku da aikinyi Mama tafi karfin wani Kakan ku ,Cele tace zata Neme mu da kanta ne
sai munyi yanga wlh,Sabreen tace mutanen banza marasa mutunci ta Kara gaba tana
dariya wai da Antenarsa tace kut Rabi kwai kwartuwar yarinya.

Bikin Omaira Yazo,Lefenta akwati takwas taji kaya masu kyau, ana gobe duk muna
can har Mami,su Star duk suna can har Jamcy tana nan Santana sai ranar daurin
Aure,mun sha lallai da gyaran gashi,Amarya ta zuba kyau taci gyara sosai,duk
maganar da ake Ango wakilai yake turowa kawai bai zo ba har yau,Cele tace Ina
jiyewa Omaira karfa taje ta auri wani banza hmmm tayi kuka da kanta,Umma tace mu
dai sata a Addua kawai.
Washe gari daurin Aure Auta Salma na kugunsa da ita Yazo da abarsa zai
koma,Nawwar Yazo papa,Baffa,SantanAhsan dama shi yana Hotel ranar ma Cele a wajensa
ta kwana da sassafe tazo gida,a can kofar gidan Abba za a daura ba a unguwar da
Umma take ba,Mata suna gida 11am Baso ya iso kamar shine Angon wata arniyar shadda
ya Saka da babbar Riga yar das da ita ya dasa Yar hula a gaban goshi,shaddar ita ba
sky ba,ita ba silver ba ita Kuma baza ace fara ba kyalli kawai take,Nawwar yace
kaga bakano anci hula suka tafa da Baso,Auta Yazo yace babban Yaya,Baso yace a'a
shegen gari shegen kaya ya amaryar? Auta yace zam zam,Baso shi kam Auta kamar ba
surukinsa ba,yace shegen kaya harda yin kasa da murya iceko kana more ta? Auta yayi
dariya yace ba a magana,Baso yace ka kwashi harka Karka yi da wasa Karka daga kafa
kullum aiki till down no Mercy no yawaa,suka sheke da dariya,Baso yace taci kayan
Dadi a hannuna na riketa sosai ta koshi duk ka kwashe albarkatun nan,Auta yana ta
dariya kamar zararre yace ka iya kiwo Baso,Baso yace Tasha Kankana nayi maka
maintaining komai fa,Nawwar yana jinsu Yace anyi Yayan banza a Nan,suna nan suka ga
an fito a masallaci wai har an daura Auren duk Wanda ma suka shafi Omaira Basu
shiga ba,Auta ya mikawa Baso hannu yace tafiya zanyi ni,Nawwar yace mu wai haka ake
ba sanarwa ba komai har an daura,Baso yace shirme kenan ai haka wasu suke yi irin
na kauye suka yi ai na ciki sun sheda Nima tafiya zanyi,Baso ko wajen Umma bai je
ba ya wuce ana ta zuwa Allah Sanya Alkhairi,Mubaraq ya Kira Omaira yace an daura su
sun wuce gida,tana ta murna tace amma ka tsaya muyi pics ai,yace sauri yake shi
Kam,Su Nawwar duk gida suka wuce,kawayen Amarya sunyi Dj sosai.

Su Mami da Salma su da yamma suka wuce da su Star gaba daya sai mun Yan Kaduna
da wajen magriba Amarya tayi wanka ta canja cikin wani material na daban ta sha
kyau aka kawo motoci sunfi goma muka Kai Amarya gaskiya kowa sai da ya Yaba unguwar
da gidan Kansa,gidane madaidaici me kyau sosai duk Wanda yaga gidan sai ya birge
shi,furniture kuwa na kirki an zuba an kashe kudi a gidan sosai,dama mu dangi munje
mun ga gidan tun kafin biki.
Bedroom dinta hadadde ta zauna bayan kowa yaga gida muka mata Sallama tana ta
uban kuka daga ita sai kawarta guda Daya Khaleesat,itama kawar dare na karayi ta
tafi aka bar Omaira tana hawaye ita kadai, har 11pm sannan taji motsin shigowar
Ango ta mike lokacin ta juya baya tana duba turare a jakarta zata sake shafawa ta
tsinci muryar Omar Baso irin ta daba dabarsa yace ji mana,Juyowa tayi ta da
sauri,Omaira tsoro ya kamata ta fara ja da baya jikinta yana rawa tace Dan Allah ka
fita Karka kashe min aure kar mijina Yazo ya ganka please wayyo Allah Dan Allah
Karka kashe ni Karka cutar dani sai kuka
Baso yayi dariya a hankali yace duba wayarki,da sauri ta dauki wayarta ya
kirata da wayarsa taga Mubaraq yace nine to na wayar nine mubaraq ki koma ki
tambayi Abba da wa aka daura aure,ki tambayi Auta kiji da Omar Baso aka daura Kuma
nine mubaraq nake chat da ke,Omaira tace karya ne tana ihun kuka,tace karya ne
muryarku bata yi kama ba.

Ku dinga sharhi fa tam

AsmaBaffa
[8/30, 10:20 PM] AsmaBaffa: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2 🌼
MATAFIYA

BOOK 2

101-105

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya
mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce,
kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan
kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da
surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿
🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da
matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai
dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki
yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane
irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba
su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta
humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza
da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in
abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu
shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano
amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna
bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai
kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi
kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari
DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
*08089965176*
*07084653262*

PAGE NAKU NE
Abban Hanifa
Rukey Mu'az
Haddy
Yar gidan Tafida
Farida Danladi
Shalele
Shehuhassana
0706571
Mameiy Ghali
Silent Queen
Maman Muhibba
Aeeshatuu Yabagee
Aisha s maibanky
Maman Alameen90
SummynDaddy
Pharry
Shafa'atu Barde
Layuza Yusuf Adamu
Deejah ce

Baso Ido ya zaro yace karya Mijinki ne yake Miki karya? Kiyi gaggawar tuba
domin kin shiga cikin fushin Allah,Omaira ta zauna a saman bed tana sheshekar kuka
tana Kiran Mubaraq Dinaaaa.......Baso ma da kalar kukan yace
ganiiiiiiii......harara ta watsa masa taci gaba da kukanta tana cewa ni gidanmu zan
koma Kaduna
Gefenta Baso ya zauna ta zabura ta matsa can nesa da shi tana Shan kunu,Baso
shi dariya ma ta bashi ya hade rai yace to ke ya akayi ne ji mana ko baki gane
bane, yawa kike fa ya kike da suna ma? Omaira tace gaskiya wannan ba Mubaraq bane
shi ba haka yake ba me aji ne ga iya kalamai ga iya kula da mutum kawai Kai kazo
min a Dan jagaliyarka, na fada Miki fa dama ko kina so ko bakya so Inshaallah sai
na aure ki ke kina tunanin kawai naci zan ta yi Ina binki lallai baki San Omar Baso
ba,Omaira ce ta juyo idonta jajir ta sha kuka ta Kalli Baso da karfinta cikin zafin
nama ta fado jikin Baso sosai ta janye a hankali cikin masifa tace badai akan
jikina kake so na ba sex ko sex shi kake so to kayi tunda shi kake so,a hankali
Baso ya kalleta da mayun idanunwansa yace tunaninki sabo da Sex zan aure ki? Yanzu
akan sex wa zaiyi aure,matan banza gasu nan Baja Baja ba ko sisi ma zan samu
mace,akan nama ko ice cream, yogurt ma mace zata iya baka kanta akan abinci,dari
biyar ma ke makwaftanmu ma nan Yar Sayyada zata bani kanta ina Kiranta tsaf zanyi
Sex,ko da ni bana Neman mata bare nayi aure sabo da sex,Idan ma na aureki sabo da
sex ai Sadaki na biya ko kina so ko bakya so zan iya yi,ke in bana sonki da gaske
kin Isa na bata lokacina a kanki,Idan a baya ne fa akan ki bani mace gwara ki siya
min wiwi yarinya ta fi min mace,ki Kalli Salma mana kinga dai ta Kai mace ta gaske
ta cancanci a so ta amma ko kallon kwaf bana mata,da Ina so da Salma zan aura
tuntuni,Zaki ce wani Sex nake so nayi dake ni Kuma akan sex zan tsaya Ina wannan
wahalar ance Miki Dan iska yana bata lokacinsa ai kuwa da sha'awa ta kashe shi bai
samu ba, Omaira tana shesheka tace Amma dai kasan kayi wasa da hankalina ko,yace ni
bakiyi wasa da nawa hankalin ba akan Dan iska ni Mubaraq kika ce bakya son Omar
Baso karshe dai nine Mubaraq din,mayaudari tace yace a haka dai ake son Mubaraq
Anji soyayya an zurma to Baso ne sai dai ki mutu,Omaira ta fara sabon kuka wlh
bazan so ka ba sai ka dawo Mubaraq,Baso yace Ina nan a Omar Baso bazan wani dawo
Mubaraq ba kuma kina min rashin kunya na lallasaki.

Mu kuwa bayan mun dawo cikin dare muna tare dukkanmu a daki Rahma da Raheemah
sai Umma suna dakin Umma sunyi bacci,Wanka mukayi,Cele tace Allah sarki Ahsan ana
can Antena tana ta gararanba ita kadai,Nazifa tace Cele wlh kin lalace kin zama
marar kunya da ba ruwanki,Bilkisu tace ni tashi ma zanyi na bar musu dakin
wallahi,Cele tayi dariya tace Miracle ce ta lalatani,Nace a gidan uwar wa ba
ruwana,Nazifa tace to su Omaira ana can nifa har yanzu da Abba yace ai Baso ne
Mubaraq Ina mamaki,dariya mukayi nace gaskiya Baso yayi to ko Nawwar bai San shi
bane sai bayan an daura Auta yake bashi labari Auta ya sani da Abba,itama Umma din
sai da aka daura Abba ya fada mata ai munji Dadi,Omaira ana can zata ga ae
yane,Cele tace ubangiji yasa Baso kar ya bari Omaira ta kwana lafiya yau samu local
government Yar iskar yarinya.

Cele tace wai miracle maganin nan a gida kika barshi nace wai ke baki da
rayuwa sai kin tambayi Dan Iskan maganin nan ko kece kika kirkire shi ai sai
haka,Cele tace Umma zamu bawa ta koma wajen Abba da kafa Daya, Nazifa tace wlh Idan
kika bawa Umma sai kinci uwarki sa'arki ce Ina laifin ma Abba din ya dawo yana
bibiyar Umma ko zasu shirya tunda ya shiryu,nace wlh baza a bashi ba wannan ai
iskanci ne sai dai ta bawa Kakanta,Cele tace kamar da kasa wlh sai na tsuma
Kaka,abinda yasa nake so ya auri Yar me Kwari kunga kaka ba irin tsohon nan bane da
sauransa tunda dama maza yawanci kannensu suke aure Zaki ga Namiji ma ya bawa mace
shekara goma sha to ya kika ce Maman Sabreen tayi ai,Kuma advantage kinga Saudi
zamu tafi dasu ta waye ta Saba da kudi zata Kara gyara Kaka ni wlh tayi min Kuma da
gaske nake,da nasan garinsu ma sai naje da kaka Neman aure sai dai Sabreen taji
labari,Nace Ina da Address zan baki.

Cele kwanciya tayi tace missing din Ahsan nake yi da yanzu muna can room
dinmu
Nace ke dai bari gobe ni da wuri zamu tafi ko ya kika ce? Muka tafa da Cele tace
muna gama gyara gidan nan sai tafiya bari nayi sauri nayi bacci,Nazifa tace mu dai
muna da Yan Iskan kanne a gidan nan,Cele tana dariya harda rufe Ido da hannu tace
Ina tuna wani abin ke dai bari sai na fara zama wet,Nace kina da lafiya Yar nan ba
sanyi ko kina da shi ya labe ne,Cele tace bana sake da amfani da ruwan zafi ai Ina
tsuma wajen kinga shi yasa Idan dandanon Lipton ne akwai ciki wannan shegen Shan
shayin na larabawa ya rage,ga dandanon maggi da curry,ga Zaki sugar gashi so milky
and creamy komai a kwai,muka yi dariya nace sannu sarkin karya,Nazifa tace wlh Cele
kunya kike bani ke da Rabi,Rabi zata yi magana Cele tace yi mana shuru munafuka
kinfi kowa iskanci ni na taba ganin Yan iska ma irinku kunce ku bautar Antena kuke
ba aure ba,wayar Cele ce tayi ring ta daga tace Allah sarki bawan Allah kin ganshi
yana Kira ya kasa bacci bana kusa,ta daga tare da yin Sallama ya amsa Ina sonki ya
fara furtawa Cele,Cele hannu ta mikowa Rabi tace rikeni rikeni Rabi zan fadi kauna
zata kashe ni harda wani tangadi da layi kamar Yar maye tana zaune,Ahsan yace nayi
missing dinki ta samu gadon bayan Rabi ta dada mata duka,na gantsare nace wannan ai
iskanci,ya sake Kiranta da my love bani da kamarki a duniya,Cele tace ubanki Aunty
Nazifa ta doki nazifa a kanta wai duk murnar soyayya ce.

Yana magana kasa kasa tana nuna mana wayar da yatsa tana magana kasa kasa yace
ba wata sai ni da larabci yake fada,Kai ta dafa da hannu Daya tace Kai na zai
tarwatse,Nazifa tace wlh sai na fadawa Umma tunda Ina yayarki kika zageni sabo da
ni sakuwar ku ce Kun rainani zaku gane kurenku,Ina dariya nace Nazifa a haka gaki
kamar Saliha sai iya shege fal ciki wlh Aunty Bilki sai na ganta shuru shuru kamar
bata son Antenar nan,Nazifa tace inji ubanwa karya take pretending ne wai ita
babba, bata tafiyar kwana sai dole Kai ku Rabu da Bilkisu inda kuka ganta muzuran
banza ne wai ita babba,Cele ce ta jawo Abdullah duk cikin love na fisge Dana nace
haka kawai ki balla min yaro dan wulakanci bacci fa yake,baya ta juya mana tana ta
uban waya har muka yi bacci muka barta nan amma tashin mu take ku tashi kuji.

Auta kuwa Nawwar ne ya tula masa aiki ya tura masa a system yace ya cike su
kafin gobe,yana zaune yana ta fama a laptop,Salma ce ta kawo abinci ta jere a
gabansa,Bai ci ba tace tun dazu nake fama da Kai Kaci abinci Kaki,zan ci ne ya
furta ba tare da ya kalleta,waya ya dauka ya Kira Nawwar yace duk sai an Saka sunan
kayan a sama? Yace ae haka yanzu har yanzu baka yi nisa ba Idan baka cike ba kafin
safiya wlh sai na dakatar da salary Dinka,Auta yayi dariya yace ai ba a karkashinka
nake ba shi yasa Baffa bai kaini wajenka ba yasan mugunta zaka min,kana nufin bazan
iya sawa a hanaka ba? To ka Dakatar mana Yaya ni da Nake da Baffa da Mami har yanzu
ko cefane ban fara da kaina ba komai sai dai a kawo in Banda kayan Miya ni me nake
siya ko nama ba siya nake ba bare kace zan sha wahala,zaka yi bayani wlh Idan baka
yi aikin nan ba saura ka tsaya soyayyar banza,Auta waya ya kashe yaci gaba,Salma ta
sake cewa abincin fa bana so ka zauna da yunwa,Kallonta yayi yace Yaya Nawwar
jaraba gwara nayi masa sai ya hadani da Mami tace shashanci nake yi,Salma tace to
Kaci abincin tukun sai Kaci gaba Kuma ina da Assignment Nima zaka koya min,Auta
yace Auta Busy man ga local government na jirana Kuma a'ah,Salma tayi murmushi tace
a barta ta huta yace bazan iya ba sai na shiga sakateriya Ina da special assignment
a cikin Office dina,Salma dariyarta tayi tace nifa Industry ce Dani,yace ai yau
mangyada zamu sarrafa ko? Salma tayi serving abinci ta zauna a gabansa ta fara
bashi a baki tace ci gaba da aikinka naga ba ci zaka yi ba Idan na kyaleka,Auta dan
gata ana bashi abinci a baki yana aikinsa,Salma tafiya tayi bayan ta Maida kayan
kitchen wanka tayi tare da yin Shirin baccinta cikin wata Yar iskar kayan bacci Dan
guntun wando da Yar riga yar mitsil tana zuwa ta wuce kitchen Auta ya bita da kallo
System din ya rufe baiyi abin kirki ba yace na gaji bacci zanyi,ya tashi yayi
tafiyarsa ya shiga bedroom yayi wanka tare da Shirin baccinsa,Salma ta shugo tace
ya naga ka tashi yace na'am gani nan,tace wa ya Kira Kuma kake cewa Na'am haka nan?
Auta yace kirana ake a local government ko ke baki ji ba? Salma tayi dariya tace me
aka ce? Yace Dan Kira ake min siii siii,Ya ja Salma saman bed suka fada saman gadon
suna dariya tace to kaje mu tafi tare yace dole ne, kissing suka fara da zafi
zafi,Salma tace wai a Ina ka iya ne Kai?Auta yace a duniya gashi na koya Miki
kema,suna sarrafa juna sun haukata kansu matuka,Salma sai kukan Dadi take sha,Auta
yana Shan uban Kira,Auta ya fara aikinsa Salma cewa take Karka yi satisfying da
wuri,Auta yace karki zugani ki Daina fada bana dadewa in kika ce haka kina cewa
kawai aci gaba,sai da suka gamsu Auta yace wayyo Mami Autanki ya zama Dan duniya
kullum Ina nan a babban Office dina,Salma tana karo karfin ac tace wlh Auta mamaki
kake bani ka iya haka sosai Kai gaskiya Dan tasha ne yanda kake sukurkuta min
Kai,Auta har wani fasa Kai yake yace Autan Auta,ga Autar Auta ke ai dole aga dai
dai,sai da suka yi wanka sannan yace dakko min laptop naci gaba da aikina,tace kace
bacci zaka yi? Ai nayi gashi nan munyi na tashi,murmushi tayi taje ta kawo masa
yaci gaba da aikinsa yace a taimaka min da fruit's taje ta kawo masa.

Bazan gaisheka ba Abhulkhairi Idan zaka hakura ka hakura tun Ina Amarya kake
min nacin gaisuwa ban Saba ba sai dai ka gaishe ni,kaje kaji da dalibanka da masu
binka Sallah su sai su gaisheka,duk gaisuwar da dubban mutane suke maka bata isheka
ba sai tawa, Murmushi Abhulkhairi yayi yace kullum sai an min gorin local
government,Star tace to ba kalar wazifar da baka yi Idan kana ciki wannan ai itace
babbar gaisuwarka amma Kaki ganewa sai nace Ina yini Ina kwana shine girmamawa da
so,ni bazan iya ba,Yanzu fa ka gama kwasar Dadi amma Kuma Jira kake na gaisheka
akan wanne dalili,ga wahalar cikinka ga sauransu gaisuwar ma bazan huta ba sai nayi
ni da nake da ciki ai Kaine ya dace kaji lafiya ta,Idan gaisuwar kake so to zabi
Daya ko local government gaisuwa, Abhulkhairi cike da ladabi yace na zabi local
government din ga inda tauraro suke,Star tace yawwa dan girman Allah ka daina cewa
bana gaisheka Idan naga dama zan gaisheka ai Babu dole gaisuwa a aure ku dama
malaman nan Kun fiye gargajiya nifa ba wani girman rawaninka nake gani ba ato duk
da baka yin rawanin ko kana yi ma ba zanga girmansa ba ...naji ki rabu dani haka
dan Allah naji Local government ta isheni, Star tace ai Kaine,ban taba maka
complain ba wlh ko da Ina da ciki watarana bana son Antenar nan a dole nake sonta
sabo da jin dadinka amma Kaki fahimta sai gaisuwa,yo gaisuwar me,yace Dan Allah
zance ya wuce ni kici gaba da agaza min da akwatin gidan jona Antena, kyale
gaisuwar,Star tace to yafi maka,yace to kiyi murmushi mana tayi murmushi yace ko ke
fa tunda na zama Mijin tace ya zanyi a gida bani da katabus a waje Kuma ina muzurai
Ina zare Ido,ai haka ake son namijin kwarai cewar Star,ban mu tafa ta Mika masa
hannu suka tafa kadan.

Washe gari tun safe Nawwar yake Kiran Auta wayarsa bata shiga, bai tura masa
aikin ba,shi Auta ya gama aikin kaf ya manta ma bai tura ba,Nawwar gidan Yazo da
Kansa ya iske su Ball ma suke yi shi da Salma yana ta cinye Salma yana zuba mata
yanka ta gaji ta ruko kugunsa,Auta yaji horn yaki fita yace Wanda ya matsu ya
shigo,Nawwar ne ya turo gate din ya ganshi a bude dake babu me gadi yanzu
tukun,Nawwar yace Kai Auta wanne irin Dan Iskan yaro ne Kai ka Raina mutane Dalla
dakko min ya ja tsaki ya juya ya fita,Salma tace sorry Yaya,Nawwar yace ke baza ki
dinga masa fada ba,Salma tace Ina masa baya ji ne tana dariya,Auta ya dakko laptop
din ya Mika masa yace na gama zaka gani sai ka tura na karba Idan ka gama,Nawwar ya
fisge ya tafi,Auta yayi dariya yace Idan Ina maka abinda kake so aiki zaka dinga
jibga min,Salma tace na manta kifi ya kare,yace Abba zai sa a kawo ai Dan gata kika
Aura,Salma tace wlh bazai yuwu ba wannan ai sangarta ce muje shopping da kanmu dama
ai Ina bukatar wasu abubuwan na girki na rubuta muje da yamma,yace to ba damuwa.
Da yamma gayu suka dauka da Auta a motar Salma suka fita itace take driving Auta
yana koya mata ta dan fara iyawa,suna hanya Salma tana cewa wayyo ga gingimari nan
trailer Auta wayyo zan iya wuceta kuwa,Karki Mana Overtaking ki kashe mu tafi a
hankali har suka wuce suna yin gaba wata tanker tazo Salma ta saki Ihu gata nan
gata nan ni gabana faduwa yake,sunzo Zasuyi youturn Salma ta wuce wajen,Auta yace
kin wuce fa slow down ta gangare kasa a hankali yace reverse,Shima da kyar tayi
sannan ta tafi youturn,Glass ta sauke motoci suna wucewa tana cewa Dan uwarku ku
wuce shegu duk Kun tare min hanya,Auta ji can Hannun fa ya cika makil da motoci sun
tare hanya ni ta Ina zan wuce,Auta yace ki Daina tsoron nan fa da haka Zaki iya oya
ba mota muje,Salma ta kasa motsa mota tace tsaya waccen ta wuce,kaga wata ma ta
taho,Katuwar mota ce tazo Salma tace shegiyar motar nan ta tsaya a kusa dani ta
dameni ni,Sai da mota ta zama babu a titin sannan Salma ta iya tafiya,tana tafiya
tana zage zage ita an tare titin ba hanya,Mun dawo da Cele na fito zanje shopping
Nima kawai ban San ma Salma bace ta leko tana ta dura min ashar wai na tare mata
hanya,sai da nayi parking a mall din naga Salma tayi parking ta fito tana cewa na
gaji wash na sha fama a titi,Auta yace Miracle fa kika dinga durawa Ashar, nace
Salma dama kece haka ake tukin saura kadan ki buga min mota,Salma ta fara dariya
tace wai dama kece gaskiya Aunty kin iya mota kinga yanda kike shuuuuu a titi kina
gara mota har kinfi mazan,Ina Baby?nace Nawwar ko wa? Salma tace Abdullah Yaya
Nawwar din zan Kira da Baby,Nace ai ni bani da Baby sama da Nawwar,Auta yace Cele
ta dawo? Nace tare muka dawo tana wajen mijinta,Auta yace kafarki bata zama shine
daga dawowa har kin fito sabo da kin shanye Yaya an mallake shi,yanzu zaka Ganshi
za a sauke min abina sai Yazo zan shiga shopping,sai kuwa ga Khaleel ya sauke
Nawwar ya wuce,Auta yace lallai Mijin tace a haka a dinga mana muzurai muje suka
tafi ciki, sai da Nawwar ya dauki Abdullah sannan muka shiga ciki,Auta su tuni
sunyi ciki,Da Yar karamar jotter dinta suna bi layi layi suna siyen abinda ta
rubuta suna gamawa suka tafi zasu biya kudinsu Nawwar yace Kai kuje zan biya,Auta
yace baza a biya min ba a dameni da gori watarana ace ana ciyar dani,Nawwar yace
biya abinka Nima karambani na ya ja min,Auta ya biya kudinsa ya Kalli Nawwar da
tsokana yace magidanci guda dani gododo sabo da lalacewa ace maggin Miya sai an
siya min ai da nayi asara ,Nawwar murmushi yayi yace tarkacen curry ne fa,Auta suka
tafi abinsu wannan karon shi ya tuka motar ya gaji da Halin tukin Salma.

Abba ne ya Kira Cele a waya tana hotel lokacin tana jikin Ahsan ta kashe Kiran
ta Kira shi back,Bayan sun gaisa tace Abba fatan lafiya? Ina fa lafiya Cele Dan
Allah ki wuce min gaba na yarda dake ku tayani rokar Umman ku ta yafe min ta dawo
gidana a daura mana Aure tunda da sauran igiya,Cele taji Dadi tace Abba kasan Halin
Uwa haka kawai a Maida aure ta takurawa Umma,Abba yace kwarankwatsa dubu ta tuba
tunda kika ga Uwa tana hawayen nadama ai taji wuya,yau fa bayan tafiyar ku tace
zata je ta nemi yafiyar Umma,Cele tace to Kai fa karfa ta dawo ka wulakantata
Abba,Kash kash Cele ya kike wannan zancen bazan sake wannan kuskuren ba ai Allah ya
nuna min ishara a kanku,yanzu Idan ta dawo gam gam zan rike ta wallahi bazan sake
ba na tuba yanzu Kuma ai abin farin cikinku ne Kuga Iyayenku tare suna zaune
lafiya,nace a'a mu ba ruwanmu ko wacce tayi aurenta iyakaci Idan munzo kowanne muje
gidansa ai mu ko ku shirya ko baku shirya ba duk Daya a wajenmu ai ba nono muke sha
bare mu damu,Cele a ranta tace na shanu yanzu ai mu yanzu sai dai a sha namu,a fili
tace zanyi iya yina,Abba yace kisa baki kinga ke ana jin maganarki,Cele tace ka
fadawa Miracle Abba ta Dan fini iya kalamai yace ai duk na fada musu har su Bilkisu
na roke su su taimaka min,Cele tace an gama Abba Karka ji komai,yace to na gode ki
gaida Mijin naki,Cele tace Ina kusa da shi gashi Yana ji yace yana amsawa,Abba yace
to madalla ya kashe.
Washe gari Cele ta samu Number din Maman Sabreen a wajen Mami.

Cele Maman Sabreen ta Kira bugu Daya ta daga,Cele tayi Sallama ta amsa tace Ina
yini ta amsa suka gaisa sosai,Cele tace kina magana da Rufaida Cele a kasko jika ga
Ambassador Alhaji Muhammadu Haladu Kaduna state,Mama dariya ma abin ya bata tace
Yan biyun fitsararriya Miracle ko? Cele tace correct,nutsuwa tayi sosai tace wlh
Mama karki ji nace Kaka kiyi zaton tsoho ne tukuf ba haka bane nice kawai nake ce
masa Kaks sai mutanen gari suke ce masa Kaka amma ba Kaka bane,a gaskiyar magana na
Yaba da ke naga Kun dace da Muhammadu Kaks zaku gyara tsufanku shine nace ya aure
ki Idan yayi Miki,Shine Sabreen ta bani hoton ki na nuna masa Ina me tabbatar Miki
yanzu da hotonki yake bacci a saman kirjinsa inji karyar Cele,yace komai yayi
perfectly,yace sai kyawun hali nace kar ya damu duk da cewar a baya an tafka
kurakurai da Yan tsiyataku haka amma yanzu an gane gaskiya an saduda nace yanzu ma
lahirarki kike nema ki samu Mijinki kiyi zaman aure aci gaba da bautawa Allah,ga
Yar Antenar nan kullum available tana katararki,,to kinga aure shi nufi ne na Allah
a hakura da waccen rayuwar a dawo a kafa sabuwa zai fi,zaman ya Isa haka darajar ya
mace gidan mijinta kar kice kin girma ba a girma da bautar Allah aci gaba da raya
sunna,kinga dama ga sanyi gaf yake da shigowa kin huta kin samu Kaks bargo huta ko
ya kika ce,kirjin Kaks faffada ne ruf zai rufe ki
Mama Kai ta jinjina tana dariya tace wato Idan akace jininka to jininka ne wlh
duk abinda Miracle take yi shi kike yi kawai kin fita masifa ne ita Kuma ta fiki
fitsara na Santa farin sani, wacce kalar magana ce bata fada a gaban mu ai ke naki
ma da sauki kina Dan sakayawa, Shi wannan Ambassador Kaks din naki da kike zuzutawa
har kina min fada irin kamar wata kanwarki yaya yake? bazan ki ta taki ba ban San
waye shi ba,Sai na ganshi Idan ya min,Idan Kuma rubabben tsoho ne to ban shirya
Jinya ba,baza ki hadani da jangwangwama ba na aure shi ya kama cuta na zama yar
zaman Jinya kwana kadan ya mutu, haka kawai Idan kin san daf da kabari ne ki fada
masa ya nemi dai dai shi
Cele tace banga laifinki ba mace da Jan aji aka Santa,ai ni wlh sai kika Kara
birgeni Kuma yanzu zamu sake dagewa wajen gwagwarmaya da jajircewa akan ko waye
Yazo yace yana sonki,ki ja zarenki sosai shine zamu San mace muka samo,Mama tayi
dariya a ranta tace wannan kwai Yar iskar yarinya,Cele tace da wannan number din
kike chat? tace ae,zan tura masa yana Whatsapp zai Miki magana, Mama tayi dariya
tace ashe har charting yake,Cele tace ya iya ai na Dade da koya masa karatun Hausa
wayar ma ya iya abarsa me tsada ce a hannunsa a nan dai Cele bata yi karya ba
babbar waya ta siyawa kaka Kuma ta koya masa Whatsapp, da ita kawai yake magana a
ciki amma fa Idan ta tura message sai ya yini yana Abu daya nai iya karantawa ba,
sai dai Voice ,sabo da sai an Dauki lokaci yake gani dai dai sabo da karfin Ido ya
ragu ya dinga dunu dunu kenan.
Cele tace yanzu tunda a gida kike karkashin Yan uwa Data ma wahala zata dinga
Miki,Mama a ranta tace wallahi Data ma 200 ma gagarata take yanzu sai Sabreen ta
tura min,badan Sabreen ba da yanzu ma bazan ganu ba sabo da wahala abinci ma da
kyar ake bani a gidan nan wai Kuma ace gidan Dan uwanka ne amma Dan abincin baza a
iya ciyar da Kai ba,ba wulakancin da ba a min ko tsohon ne aura zanyi na huta.
Cele ce ta katse mata tunani tace turo min accnt number dinki ki tabbatar da
gaske muke,Mama tace ayi haka da wuri haka? Cele tace karki ji kunyar komai ko mene
za a Miki,Mama harda Dan Jan aji bata tura da wuri ba sai washe gari wai ta kama
mutuncinta kar ace mata lashe money,Cele dubu ashirin ta tura mata,ta kirata tace
kin gani? tace Yar nan da yawa haka,Cele tace ahaf kadan ne wannan sai kin shigo
dadi kan dadi ga Antena ga abinci,Idan naga dama fa a saudiyya Zaku zauna ke da
Ambassador Kaks,Mama ta zaci wasa Cele take yi tace ke yar nan a Nigeria ma mu samu
mu wanye lafiya,Cele tace zai kiraki a waya kafin muzo, tace to sai na ji shi.

Amaryar Omar Ido yayi ja ta mike ta shige toilet abinta,Omar yana binta da
kallo ya saki murmushi ya nuna Kansa yace shege Omar wa yace da mu ba mu ba?ba yawa
ba yawa ya mike yace saura next target Zaki sakko ma ki fada son Omar, fita yayi ya
koma dayan bedroom din yayi wanka da brush ya shirya cikin wata Riga me fadi marar
nauyi Yan kanti na bacci da gajeren wandonta ya taje sumarsa wacce an tara da yawa
an kwashe gefe da gefe sannan sumar Kuma an wani kwanannade an mata wani murde
murde,turare ya sha yana bulbula kamshi me sanyaya zuciyar mutum,Omaira da sauri ta
shirya a gurguje wai kar ya ganta ta Saka rigar baccinta harda da Saka ta mutunci
Riga da Wando dogo,gashinta Wanda yasha gyara sake gyara shi tayi ta Saka hula pink
kalar kayan baccin ta shafa turare tayi sauri ta haye bed tare da lullube Rabin
jikinta da bargo,tana kallon dakin yaji kaya masu kyau,gadon wani hadadden gaske a
ranta tace ya dai iya zabe.
Omar ne ya shigo dauke da tire da kayan makulashe daban daban a Kai,a jikin
drowa ta gadon ya ajiye tire din ya haye gefenta ya dan janye gefen bargon,Omaira
ta bata rai tace wai me zaka yi ne nifa bazan kwana da Kai ba ato ka sani ma,Omar
ya tsaya ya kalleta yace nifa ba wasa nazo ba abinci zaki ci,Salma ta fada min tun
safe baki ci komai ba sabo da murnar an daura aurenki da Mubaraq,Omaira taji wani
haushin kanta dama da za a daura Auren tun ana gobe tace baza ta sake cin abinci ba
sai ruwa sai an kaita gidan Mubaraq a can zata ci abinci sabo da murna,ba yanda ba
ayi da ita ba ita ba,tace baza ta ci ba sai a gidan Mubaraq
Baso yace to gaki a gidan Mubaraq Omar,Ya dakko abincin ya zuba Madara a glass
cup ya Kai bakinta yace gashi,Kallonsa tayi ta sake murtuke fuska tace bazan ci
komanka ba gwara na mutu,ajiyewa yayi ya sake tsura mata ido yace don't be stubborn
mana nasan yunwa kike ji,kiyi hakuri kici please,ta kafe shi da Ido Shima haka,yace
uhum badan ni ba nasan na bata Miki rai bai dace nayi wasa da hankalinki ba amma ki
daure dan Allah badan ni ba,ni bazan ci ba ai yanzu ba abinda zaka fada yayi tasiri
a wajena,bargon ya Bude ya shiga ciki ya kwanta sosai tare da dora Kansa a
kirjinta,tace wai mene haka ka tasar min daga jiki,a hankali yace gwara ma kici
Idan Zaki ci Idan ba haka ba wlh sai dai mu kwana a haka,banza ta masa ya fara
kokarin tube mata kaya ihu ta saki yace gwara kici ko na Miki tsirara na Kalli
komai da kike wani boyewa,da sauri tace zan ci,dakatawa yayi ya dakko tire din ta
zauna daram kafafunta suna cikin bargon a cinyarta ya dora mata yace fara ci
to,tana yatsina yace ko sai na baki a baki ne? tana zuba masa harara tace zanci da
kaina,yace to fara,ta fara cin naman tana kunkuni,yace na ci Nima? Ni bazan ci da
Kai ba ungo abinka tunda haka ne,yace Allah ya baki hakuri ci abinki,taci gaba da
ci yana ta kallonta kamar maye harda zuba tagumi kawai ita yake kallo kamar zai
cinye ta,yace kanwar Cele kanwar Miracle matar Omar Mubaraq ya tuntsire da dariya
yace yarinya taji soyayya gaskiya ya kamata ma kiyi min kyauta,Omaira ta fara
hawaye zata Daina cin abincin yace kina ajiyewa zan Miki tsirara wallahi kinji na
rantse sai sanda na tabbatar kin koshi,taci gaba da ci harda jawo pillow ta ajiye a
tsakiya tsakaninta da Omar kar ma ya gogi jikinta ta raba tsakani wai,Baso yace
maza ki gama yau akwai burar....a kan gado,harda ashar, Omaira ta kalle shi yace ba
yawaa yau sai ance Assalatu jama'a,yau makwafta ma sai sun san Omar yayi aure akwai
bed Matter ko ya kika ce my vitamin c? Yau sai Ocean inyi iyo da ninkaya,Omar harda
yi mata wani irin kallo suna hada Ido ta dauke Kai zata yi kuka yace kiyi sauri yau
akwai Bed activity, Kutmar dumadu yau akwaita a gidan nan,Omaira ta tsinke da
lamarin Baso ta fashe da kuka tace Dan Allah ka barni naci abincina in peace,Baso
yayi dariya yace ni na hanaki ci ne dama kidane dai Zaki sha shi yau yau a saman
gadon nan,Omaira ta saki sabon kuka.

Masu sharhi kuna birgeni Ina godiya matuka,kuci gaba pls.

AsmaBaffa
[8/30, 10:20 PM] AsmaBaffa: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA

BOOK 2

106-110

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

*MISKI 3in1 Alfirdaus*🌹 Albishirinku💃 original miski daga *Egypt* miskin da koda
yaushe Kuna yabawa dashi yana dauke 1.*Musk oil* ana shafawa agaba bayan gama
al'ada inda hali za'a iya ringa sawa Koda yaushe yana maganin infection yana gyara
gaban mace sosai 😇
ko yaushe gurin yakasance cikin kamshi 😇 bayaga haka sunnah ne
amfani da miski
2.*Musk cream* Ana shafawa ajiki gaba daya musamman wajan cinyoyi yana sa jikin
mace koyaushe yakasance cikin kamshi kuma yana gyara fata, yasa tayi laushi
3.*Turaren tsarki* wannan turaren karshe ne 🔥 🔥 ba lallai se bayan gama period ba
koda yaushe zaki iya rinka tsarki dashi yana gyara gurinnan🙈 sosai, kuma ana shafawa
a hammata yana kawar da da wari karku bari abaku labari

Masu bukata ku ne wannan number


09065959708

Page naku ne
Salmah Oniyangi
Ummu Sulty
Shatourh
Murjamashi
Ummmu Afnan
Ashadangile974
Alhmdillah
Hanan Sulaiman
Bilkisu M Momy

Omaira duk ta tsorata,Baso yace ba ni kikewa rashin kunya ba,na daina dan
Allah kayi hakuri ta furta da sauri,ganin ta tsorata yace tsokanarki nake yi ki
kwantar da hankalinki ba dai ke Mubaraq kike so ba? Omaira tace ae yace to an gama
Mubaraq zai zo,tana gama cin abincin yace kin koshi? tace ae fuska a murtuke,dauke
tire din yayi tare da ajiyewa gefe yace bari naci ragowar tashi tayi ta shige
toilet da wayarta a hannu,bakinta ta wanke sannan ta Kira ni,dagawa nayi nace
Omaira ya akayi Antena taki shiga ne ki shafa Vaseline zata yi ciki,Nawwar ne ya
kalle ni yayi dariya harda rufe Ido wai kunya, Omaira tace ba fa haka bane ke Aunty
nace to yane akan aikin banza kika kirani dama mufa ba a Kiran mu Idan ba harkar
Antena bace yarenta muke ji mu yanzu ita kadai ce take fada mana Muji,Omaira tace
nifa ban gane ba ne ya za ayi naga Baso ba Mubaraq ba,kin fi kowa sani ai ni Kya
tambayeni sanda muka ce ki so Baso ai kin yarda kika yi ke sai Mubaraq to Omar Baso
shine dai Mubaraq yarinya karki mana fuck up a bawa Baso komai,Omaira tace wlh
bazan yarda ba ni ba ruwana da shi,nace ai shike nan zamu gani,ki Kira Cele ta baki
shawara,Omaira wayarta ta kashe tace Cele ce zata bawa wani shawarar kirki duk Yan
Iskan yayye ne ku,a haka ta Kira Cele tayi ring yafi biyar bata daga ba sai Kuma ta
daga, daga baya tace ya akayi ne wai ki damu mutum,tace ashe Aunty Baso ne Omar
Cele tace to da uban waye Idan ba shi ba,yanzu me zan Miki? Aunty shawara Zaki
bani,Cele tayi dariya tace ki tafi ki rungumi Antenarki ki mata ladabi da
biyayya,waya Omaira ta kashe sai na sake Kiranta ta daga tace Aunty Rabi me zanyi
yanzu please,nace dama ce miki zanyi Idan kinga tana hucinta karki tsorata a soye
kawai,Kaiwa Baso wayar na roke shi ya kyale ki yau badan halinki ba,Omaira harda
murna ta fito ta mikawa Baso wayar gashi inji Aunty Rabi,karba yayi muna gaisawa
nace Dan Allah Karka kyale Omaira yau Karka mana yawaa,Baso yace Wanna Wanna wanna
Aunty ba yawaa,ya kashe wayar yace shike nan zo ki kwanta,Omaira tana wani dari
dari tace to ka sake matsawa mana,Idan ba so kike na fado a saman bed din ba ya
kike so nayi ,A hankali tazo ta kwanta tare da matsawa can karshen bed ta juya baya
tare da dunkulewa waje daya,sai da ya gama abinda yake ya Maida tarkacen kitchen

Dawowa yayi suka ji bugun kofa ana ta dukan Gate bana hankali ba,Omar ya mike
ya fita tare da budewa yaga abokansa ne Yan Shaye shaye a da,suna wani layi da
tangadi,Baso yace lafiya da Daren nan ku wajen goma haka ai an daura bare nace can
zaku tafi, Daya a ciki wanda ake Kira da Only yace Amarya muka zo gani ko baza mu
ganta ba ai ko ganinta nayi mu dan mata ae yane ka gane babaa,Baso yace to kuje
gobe ku dawo da safe yanzu bacci zata yi,Kai Dalla gyara suka banke Baso daga jikin
kofar ai gwara mu ganta da zafinta zuwa Safiya ai tayi sanyi,ko Sallama ma baza
muyi ba mu da gidanmu,Baso masifa ya fara yace Kai Dalla ku ware ba inda zaku
je,Kai Only yawa ce wannan kuje sai gobe ku dawo yasa hannu ya tura su waje ku ware
Dan iska Only yace ba Yawa sai goben kace tayi mana girki,Baso yace Ba yawa ya tura
su tare da kulle gidansa.

dakin ya shigo yana tauna chewgum yana sani yake kas kas kas da chegum din kamar
mace,Omaira tayi kumi tana jinsa ya matso jikinta ta sake matsawa saura kadan ta
fada ya zura hannunsa ta kasan cikinta tare da birkitota jikinsa ya tauna chegum ya
masa kas kas a kunne tace ni dai na shiga uku bana so ka daina min.

Yace ya kike ae yane ga Mubaraq dinki Kuma masoyinki,bana son mutum Ina
lallabashi yana botse min,wuyanta ta baya ya shiga kissing a hankali yana shafa
gashinta,a hankali ya fara janye rigar baccin nata zata janye jikinta yace cikin
rada tsaya kiji hannaye masu zaki masu dadi,Omaira tace bana so ni,Baso yace ki
bari kiji sweet hannu,bana so ni ta furta yace to sai kinji,ya juyo da ita tana
jikinsa suna facing juna bakinsa ya hade da nata yana mata wani irin kiss na daban
Wanda Omaira bata San da shi ba,dukiyar fulaninta Wanda babu bra ya fara murzawa
yana hura mata iska a kunne tare da Dan lasar kunnenta,tuni Omaira tayi mukus tana
dai hawayenta amma ta rasa wanne take yi na farin ciki ko na bakin ciki,yana jinta
tace ni zama zanyi,Baso yace yafi dadi kuwa Yar gari Zauna dabas,suka zauna daram
ya juyo da ita Suna kallon juna Ido daya ya kashe mata tare da daga mata gira,kanta
ta dauke gefe fuskarta ya tallafe yana ma bakinta wani irin sha,tace Kai bafa alawa
bace ka dinga tunawa,Baso yace tafi alawa wannan ai, tace dama can Kai Dan duniya
ne ba wani mutumin kirki bane,Baso yace dama ni haka nake cikakken kwallon shege
ne,Omaira ta bude baki yace ae mana dama nace miki a kanki ki kirani da Dan iska,
Ai da a baya ne wallahi da yanzu ko magana baki da bakin yi min a kuskura zan baki
Nan take Zaki fadi,Omaira tana jin dadin tabata da Baso yake ta daina masifar tayi
mukus,Yace jikin ya karba ne? Dan Allah ka kashe hasken nan ni kunya nake ji,Baso
yace a'a idonki nake kallo fa haka aka ce miki Abu na Dadi ba a kallonki ai so nake
naga kukanki na Dadi,duk muninki sai na kalla yau kin San fa kuka fa Muni yake
sawa,Omaira shuru tayi ta saita Kanta,amma Baso yana sani ma yake taba kirjinta
yana kallo,ya Maida abin wasa,Omaira ta fara nisa tana jin Dadinta fuskarta ta rufe
da tafukan hannayenta,Baso a hankali ya zare mata rigar komai ya bayyana ya wani
zauce amma yace tunda ma naga ba Kya so a barshi kawai sanda kike so ayi
Miki,Omaira tace ni na hanaka ne,Baso yace a ransa Shege ni,yaci gaba da gashi yace
ya kika ji Hannun Omar? Omaira taji kunya tace Salam ni ba abinda naji,Baso yace to
ya kwantar da iya ya janye wandon tana ihu tace naji fa,yace ai gani zanyi sai a
kure me karya, hannu yasa yaji ya a jike sharkaf,Baso yayiwa Kansa kirari yace Chau
Chau Omar Jan zakara,Ko suga ya Kone ba a hada da kanwa ba,dare adon fatake bacci
yana wajen kasa yau ba bacci,Kai Ina mazan suke ga wani Baso ikon Allah cansa
Chau,Omaira ta fara dariya yanda Baso ya Mika hannaye sama yana uban kirari kamar
yana filin daga,yace yau Ina filin daga a nan ake yaki takobina a washe yake.

Omaira tana jinsa yana murzata a hankali ta riko damtsen Baso tana murmushi
sabo da yanda baso yake tsotsar nipples dinta yana murzata har wani Nishi take ta
manta ma Baso ne ta fara cewa kiss me,Baso yace cansa ba yawa yana kissing dinta
kamar zata cinye masa baki tana Miko masa kirjin gaba daya,hannunsa ta ja tare da
dorawa a kasan mararta tana jin Dadi gaba daya ta zauce Baso yace a ransa a'a a
harka iya harka,a fili yace Allah dai ya biya ta wajena yau sai ba za ai ba Allah
wallahi daga nan har Assalatu khair,Omaira lips dinta take gogawa a saman na Omar
tana shidewa tare da manna kirjinta a nasa tana goga masa,Baso yace yau akwai
sholewa ba abinda bazan Miki ba My life ya Dora bakinsa a local government Omaira
ta dinga ihu da Nishi kamar zata tashi gari,yana Kiranta da My love ta manta harda
amsawa Na'am tana shafa gashin Baso,Baso yana tambaya Yaya Hannun da Dadi tace ae
da Hannun da bakin du ko Ina muryarta na rawa,yace dai dai kenan,ya dade yana mata
abubuwa masu wuyar furtawa sannan ya samu hanya ya shiga,Omaira tayi kuka amma ba
sosai ba kadan tayi kasa kasa tana cewa ka bari da zafi wlh zafi,ai Baso baya ji
baya gani,gashi tayi tsumi da yawa ai kuwa ya gurjeta son ransa kafin ya samu
gamsuwa

Baso sai da ya gamsu iya gamsuwa sannan ya fara lallashinta yana cewa me kike
so My vitamin a da c da e da d,tace ni ba komai tana gyara jikinta,Baso yace Allah
yayi baiwa a nan wajen,ki fadi ko mene kike so a duniya,Omaira tace ni kawai ka
zama Mubaraq,Baso ya wani narke yana shagwaba yace ni Mubaraq Ina sonki my Vitamin
e,yana wani shagwaba yanda yake mata a chart sai taga Mubaraq ne ta biyewa
Baso,yace mashasharar sonki ta kamani,Omaira ta tuntsire da dariya tace ba ka sha
magani ba yanzu ka kawo,yace ayi min Overdose jini na baya dauka da wuri a hada min
da Vitamin c,Omaira tace da zafi Allah,Zaki Saba ne harda sake nunawa Omaira Antena
wai kalleta ta samu lafiya,Omaira ta rufe fuska,Baso yace ki Kalli abarki karki
asara kallon farko na musamman ne,sai da ya gama iskancinsa sannan yayi
wanka,Omaira tayi kokari da kanta tayi wanka tana fitowa Baso ya Mika mata wani
magani yace ungo aji garau gobe ras Zaki tashi,Omaira tace ba ruwana baza ka koya
min Shan kwaya ba yace pain relief ne ai bazan cutar dake ba kin sani,ta karba ta
sha,minti 30 taji wani karfi a jikinta da lafiya sai ga Omaira harda tashi ta fara
shirya mirror dinta,Baso yace kizo muyi bacci da safe sai a shirya,ta dawo ta
kwanta fes da ita su Baso duk wata kan kwaya an Santa.

Rabi ni ce na Kira Umma a waya washe gari,Umma tana dagawa muka gaisa nace Umma
dama akan maganar Abba ne,Umma tace karku dameni wlh ko waccenku sai kirana take yi
akan ubanku sabo da na koma ya wulakantani ko,Nace Umma ba haka bane gani mukayi
darajar duk wata mace gidan mijinta gaku da Yara duk gamu ace ba a tare ai ba Dadi
Dan Allah Umma kiyi hakuri ku sasanta ki koma ko mu sai munfi jin
Dadi Umma tace bafa zan koma ba na fada muku,Nace haba Umma Dan darajar Allah Umma
duk kunyi tsatsa fa ke da Abba ku kuwa ku bawa flower ruwa mana ta mike,Umma tace
sai ku maidani ta karfi ai marasa kunya ta kashe wayarta sabo da duk Su Bilkisu
sunje taki yarda,Abba zuwansa yafi biyar har Uwa sun bawa Umma hakuri ta yafe musu
ta dawo amma taki yarda,har manya dattijai an tura sun shiga zancen Umma taki
yarda.
Ina kashe wayar na Kira Cele nace Umma tace baza ta koma ba ki mata magana,Cele
tace ni kashe min waya ma take yi su Bilkisu ma sunje har gida ta Kore su,Nace ko
Dan darajar Antena ai ta koma, Cele tace uhm gane min hanya dai,wlh na gaji ki bani
maganin nan na yiwa Umma soya milk na Kai mata muka sheke da dariya nace ayi mata
haka kawai na yarda da batunki Cele,nace mu aiki Auta ya Kai Cele tace kinga ba
zargi.
Washe gari da wuri na hada Soya milk sai kace yogurt na zuba maganin,Cele tazo
da abubuwa masu kyau snacks da yawa aka hada,Auta Yazo ya karbi kaya yace karfa ku
bani guba na kaiwa baiwar Allah wlh tunda na ganku a tare ba Alheri kuka kulla ba
Kuma ace tun daga wata Uwa duniya zan hau jirgi na Kai Soya milk da Snacks,muka yi
dariya nace Auta harka ce ta gashin Oven maza ka tafi,anyway na tafi ni cewar
Auta ,ya wuce abinsa sharp sharp yaje wajen Umma,bayan sun gaisa Auta ya Kara da
karya yace dama Kaduna nazo wani aiki shine Rabi tace a kawo miki kina son Soya
milk,Umma tana murna tace ai jinsa nake kamar yogurt,Auta dai tsoro yasa yace zan
tafi Umma sabo da flight,baza ka tsaya Kaci abinci ba? Yace ai naci dazu ya mata
Sallama ya fece,Yana tafiya Umma ta durfafi Soya milk tace gashi in Banda tsiyar
Rabi sai tayi min Dan kadan su Rahma fa? bazan ajiye musu ba watarana in an kawo
sai su sha ta shanye abinta tas

Nice na Kira,nace Umma kinji Soya milk din kadan ko? tace Allah yayi albarka na
shanye abina ma ko su Rahma ban ajiyewa ba,Rabi tace za a kawo wani ai inshallah,to
Allah ya muku Albarka nace Ameen.
Cele tana gefe nace ta sha,Cele ta Kira Abba yana dagawa tace Abba ka fesa wanka
yanzu yanzu ka tafi da dattijai manya da Uwa zai wahala ba a Maida aure ba ka tafi
da Sadaki kayi Shirin daurin aure yanzu,Abba yace Cele wannan uwar taku zuciyar
dutse gareta wallahi naje yafi sau biyar taki yarda,Uwa taje tace ta yafe mana amma
baza ta koma ba,Cele tace ai Kaine Abba kunyi aika aika tun farko wa yace ku jefar
damu ku wulakantata,da Iyayena da komai sai kaka ne ya rikeni sabo da ku amma dai
kawai kuyi Shiri kuje Idan ta kama yau a Maida aure kawai kuje da Shiri ai na tura
maka da kudi jiya ko? Abba yace ae inshallah zanyi yanda kuka ce.
Abba suna gama waya ya shirya ya fadawa Uwa itama ta shirya suka nemi liman na
masallaci da abokan Abba guda uku sai wasu maza uku a dangin Umma suka tafi gidan
Umma.

Umma kuwa tana girkinta bayan ta sha Soya milk ta fara jin sha'awa tun tana
dauka yanayi ne watarana takan Dan ji amma yau sai ya zarce tunaninta,da kyar ta
gama girkin,idonta har ruwa ruwa yake,Palo ta dawo tana zagawa sai kace takai wani
asibiti tana jiran sakamako,Zama tayi ta sake mikewa ta shige bedroom ta tsiri
gyara bed ta daina ta fito Palo, komawa tayi bedroom ta kwanta,Umma tace wannan
wacce masifa ce kaga yaran nan suka dameni na koma gidan mijina da taurin kaina na
tsiya naki yarda ashe abinda suke hango min kenan,Yara kanana sun fi iyayen su
hankali da hangen nesa...Sallamar Uwa taji a gidan ta shigo,fitowa tayi tace Kece a
gidan? Uwa yau taga sakin fuska abinda kullum hararace tsakaninta da Umma Idan tazo
bada hakuri amma yau har da murmushi,tace zauna Ina yini? Uwa mamaki ya kamata da
farin ciki da murna ta amsa tace Ina su Rahma din fa? Suna Makaranta,Uwa tace da su
Liman muke tafe akan maganar nan dai da bakya so ayi Miki ita,Dan Allah kiyi hakuri
Umman Bilkisu ki yafe mana wallahi munyi kuskure Kuma Allah ya ganar damu,Uwa ta
mike ta Kira su Liman da su Abba suka shugo da yawansu,Umma ta Kalli Abba yasa
shadda milk sabuwa tana kyalli Dinkin cif cif shi kamar wani matashi tasan aikin su
Cele ne gashi jin Dadi da hutu baya buya, jikinsa ya Nuna yanzu bashi da
damuwa,Itama Umma haka,Liman ya bude taro da Addua Wanda Umma ita bata ganewa sabo
da Halin da take ciki,Liman ne ya ja Aya ya jawo hadisi,Umma bata hayyacinta sai
dai aji tana ta faman furta Allahu Akbar irin tana jin waazin nan,liman yayi nasiha
sosai sannan yace dan Allah kiyi hakuri haka ki koma dakin Mijinki,Sauran Yan uwan
Umma suka ce to Dan Ubanta ma ita bata laifin ne shike nan ayi ta bin mutum sai
kace me zuciyar dutse ai itama tana da manya ba da kanta take ba,sabo da haka mu
mun Yanke yau zamu Maida aure,Umma ce tayi magana tace Kawu ai na hakura to mene ma
rayuwar duniya,duniyar kanta nawa take Kuma dai zan koma sabo da Yaya na badan shi
ba,Ko ke fa mu baza mu koma gida ba Aure zamu Maida a masallacin unguwar nan,Umma
tayi musu shuru suka fita suka Tara mutane a masallaci aka Maida aure suka dawo,Su
Rahma ne suka dawo suka ji ana zancen yaushe zata tare,Umma tace sai dai Yazo ya
sameni a gidana ni bazan koma gidansa ba,Aka yi aka yi tace wlh baza ta koma wani
gida ba tana gidanta,Uwa duk sun San taurin kan Umma,Uwa tace to ai da Kai da kaya
duk mallakar wuyane ni ku barni a can ku zauna a nan,Abba yace a'a ni bazan iya
barin Uwata ita kadai a gida ba waye zai kular min dake Abba Allah ya yishi da
biyayyar Uwarsa sai abinda take so dalilin Hakan ya fada halaka sabo da sai abinda
take so Shima shi yake so.
Umma ce tace ai nan gidan part biyu ne Uwa ta zauna a wancen bangaren mu Kuma a
wannan ba shike nan ba,Abba yace Uwa Hakan yayi Miki? Idan bai Miki ba kawai mu
koma gidanmu haka na dinga zuwa,Uwa tace Hakan ma yayi ba komai,sai da suka gama
saita komai sannan suka bar gidan har Abba,yana fitowa ya kirani na daga ya fada
min yace amma abinda Bai min ba wai sai dai mu zauna a gidanta shike nan Ina Namiji
Kuma Ina zaune a gidan mace ai bazan ji Dadi ba,Nace tunda an daura Abba Karka damu
ka dinga zuwa haka zuwa Dan lokaci kadan zamu maka wani Karka damu Karka fada mata
kayi shuru kawai,yace Allah ya muku Albarka oh duniya Ina ganin Ishara matan da na
guda Abba ya fashe da kuka,dariya nayi nace Abba ai ya wuce kaddarar mu ce ta jawo
haka,Abba yace kaddara ce ta jawo Uba yaki yayansa,nace ba abinda bazai faru
ba,Amma Abba yau kaje can ka kwana Karka bata space zata sake rainaka,Abba yayi
dariya yace to shike nan Me local government,ance ke har local government ce
dake,Abba bai San me ake cewa local government ba,Nace Abba wani birni ne a kusa
damu fa nace Ina son garin shike nan akace Ina da local government,Abba yace to
madalla ya kashe wayar,Cele ce ta Kira shi Abba ya fada mata yanda komai ya
wakana,Cele tace ta kwana gidan Sauki Abba Karka damu za a San abinyi zanyiwa Rabi
magana,yace na gode Yan Albarka.
Umma kuwa harda Yan hada magungunan na tsumi ta sha Abba kawai take Jira yau
baza ta iya hanashi komai ba, amma da Babu magani da Abba yaji jiki a Hannun Umma
kafin ta yarda da shi,yanzu kuwa jiransa take kawai.

Raheemah suka gyara gidan na musamman suna cewa Umma Amarya sai su Kalli Umma
suce Amarya Umma,bata kulasu ba har su Nazifa suka zo gidan suna Murna sunji
labari,sai wajen Magriba suka bar gidan,Bilkisu ta tattara Rahma da Raheemah tace
kuzo mu tafi kuyi min Dan kwana uku suka bita aka bar Umma ita kadai,Uwa kuwa ana
daura aure ta tafi gidan Yar uwarta wai zata yi sati kawai Dan ta bar Danta ya
Shana.
Abba yana Sallar Isha aka siyi su nama da kayan makulashe aka tafi gidan
Umma,Yana zuwa yaji ko Ina ya dau kamshi yace af af na fada yanzu zan samu nutsuwa
irin wannan kamshi haka, Sallama yayi ya shiga a Palo ya sameta tana zaune tana
kallo a zahiri amma a badini zallar sha'awa ce ke cinta,Abba zama yayi a gefenta
yace Hajjaju makkatu, murmushi tayi tace ai sai ka bari naje tukun,Abba sai wani
kallon Umma yake yace uhm halina dake yanga tun da fa na sanki duk yaranki Basu yo
ki ba a yanga,Umma dariya tayi tana dauke Kai,Abba yayi murmushi yana kallonta yace
bana hayyacina sai kallonki nake yi irin wannan kyau haka wa zai ce kece kika haifi
su Bilkisu ai sai ace Bilkisu kanwarki ce ma,Kullum wata Yar budurwa kike
dawowa,Umma ana mamular labba hadi da murmushi tace hmm uhum uhum, ga hanci Malam
kamar Karas cewar Abba harda dafa kafadar Umma Yace wannan Dinkin fa wanne tela ne
ya tsara min Matata cikinsa haka kinyi kyau,Umma dai ledar ta Bude tace me ka siyo
ne sai kace wata budurwa,ai kinfi budurwa a wajena,kyauta aka bani budurwa me zanyi
da ita yana magana yana karkada kafa daya irin yana hutawa din nan,kayan makulashen
su suka ci,sannan suka wuce bedroom,Abba harda yin wanka Umma ta fito da wasu kaya
a akwati tace ga kayanka Rabi ce ta kawo tun farkon zuwanta tsarabar Makkah nice na
hana a baka gasu nan jallabiyoyi ne guda hudu sai turarukanka,itama siyensu tayi
bata San zata ga iyayenta ba shine dai ta taho maka da su Nima ta bani kala uku
dogayen riguna,Abba yace yaran nan tsakanina dasu sai Addua,Umma tayi Shirin
baccinta itama ta Saka rigar bacci,Abba jallabiyar ya Saka tare da hayewa saman bed
din gefen Umma,Yace gashin nan dai yana nan gashi baki wuluk dashi ya fara shafa
shi daga nan suka tsunduma cikin duniyar Dadi yau an tuna baya,suka rakarkashe
abinsu kamar ba gobe.

Sabreen kuwa sai da bikinta yazo gaf taji wai me yasa ma tace ya kawo kudi
gashi bazawara ce ba Jira kawai Papa ya Yanke sati biyu gashi bikin ma saura sati
ba dama tace ta fasa.
Bikin Gaji ma Jira suke Rabi tayi arba'in sannan ayi bikin,abinka da me kudi
maganarsa ake ji har matsayi ne da ni Rabi sai sanda nace ayi auren za ayi, har
gadara nayi nace a bari sai nayi arba'in akace ba damuwa .

Ahsan ne yace da Cele kiyi sauri ki gama abinda kike mu tafi tace to,a Kaduna
GRA ya siya mata katafaren gida tace ta barwa Abba gidan su tare da Umma kawai,Abba
sai murna yayi gidansa me kyau na gani na fada,haka Umma ta hakura suka koma ciki
har Uwa gidan Umma Kuma ta zuba Yan haya wani Ango ne manager bank ya shiga ciki da
Amaryarsa,gidan Abba ma dai wani ne Shima sabon Aure ya karbe shi haya gida me kyau
an kashe masa kudi,Cele tace da su Bilkisu zata Bawa mazajensu jari Bikiisu tace
a'a karki sake ki bawa mazan mu wlh suje suyi mana kishiya maza ba Yan goyo bane
duk suna da aikin yi da rufin asirinsu Kuma dukkan mu muna muhalli me kyau kawai mu
ki bamu jarin mu kama business ki bude mana katon shago mu uku ni Nazifa da Nazira
mu dinga juyawa shike nan ma ya ishe mu,Cele tace to kin San Miji ba daga aure zai
ta baka kudi ba Amma ki bari abinda ke hannuna da ni da Rabi sai mu hada a bude
muku a hankali,Bilkisu tace dama duk kudin Namiji zai ta daukan kudi yana baka ne
sai dai da dabara har ka samu rabonka,Cele tace shi yasa fa na nace masa sai ya
siya min gida shine na barwa Abba shi kawai dama sabo da Hakan nayi,yanzu yace
nashi gidan zai siya a nan garin su Miracle nace ya siya wannan nashi ne ba nawa
ba,Bilkisu tace Dan ubanki ya siya Miki ba wani zama zakuyi a nan ba gida ai kamar
naki ne da yaranki,Cele tace tun yaushe ma zan karbe takardun Jira nake ai ya siya
din wata sabuwar gra ce ake ta gina gidaje a nan zai gina gidan Nawwar ne zai wuce
gaba ayi komai,Bilkisu tace Masha Allah yar nan kunyi dace sai dai a dage ayi
biyayya.
Suna gama wayar Ahsan ya shugo da zanen gidan da yake so ya nunawa Cele yace yayi
mata? Cele tace ae yayi,yace Idan munje Saudi fa dole na bar aiki a asibiti sabo su
tsarin saudiyya indai ka auri ba Yar kasarsu ba to zasu koreka daga aiki Kuma ko me
ka tara baza a bawa yaranka gado da ka Haifa da ba Yar kasar ba,shi yasa in kasan
haka to ka bar aikin gomnati kawai sannan duk abinda Yayanka zasu gada ka kaisu
garin uwar yaran haka suke yi wannan ba karya haifaffen dan Saudiyya baya auren yar
wata kasa taci gadonsa yanzu ne ma suka dan sassauta abin nasu amma aiki dai baza
ka musu a karkashin gomnati ba indai sun San ka auri wata ba Yar kasa ba,shi yasa
suke aura a boye ba tare da an sani ba ko Kuma suyi ta Zina kawai suna son su aura
amma da matsala,Cele tace to ai kana Business wannan Kuma ba a karkashin gomnati
kake ba,yace ae ai shi yasa ma tun kafin na aureki na ajiye musu aikinsu dama na
gaji da aikin,Cele tace to duk wata kadara ka siya mana a nan yanzu gaskiya yace
Inshallah,tace a Arewa Kuma yace ba damuwa ai komai ma na dukiyata Basu da hadi da
gomnati duk Yan uwana sun sani komai da yardar su nayi.

Washe gari Omar Baso shi ya fara tashi a bacci yayi Alwala ya wuce masallaci
Omaira taji sanda ya tashi Yana fita ta tashi itama tayi brush tare da Alwala ta
fito ta gabatar da Sallah tana zaune tana Azkhar ya dawo ya zauna a gefen bed yana
jiranta ta gama ta juyo tace Ina kwana ka tashi lafiya,Baso yace ragas ke fa? tace
Yar lafiya dai,murmushi yayi tare da shafa sumarsa Omaira ta Kalli gashinsa tace
askin ya maka kyau,yace ke kin auri fine boy kamata ai mu komai sai me kyau muke
yi,Murmushi tayi ta koma ta kwanta bargon ya ja musu suka koma bacci,8am suka ji
ana bubbuga gidan tsaki ya ja ya fita ya Bude yaga abokansa su Only Yan kwaya akan
yace su dawo gobe shine suka yi uban sammako suka zo,ba yanda ya iya yace ku shigo
Yan iska sai kace dole ko da ku aka daura mana aurenta ai sai haka,suna dariya suka
shigo Palo sai ihu suke sun San gidan amma cewa suke yau she aka gina wannan
gida,gaskiya gidan yayi shege mutumina irin wannan gida haka Kuma har furniture din
da su aka shirya su amma kwaya ta sa sun manta,Baso yace ai baza ku gane ba tunda
bakwa ganewa,Only yace Allah waccen gidan ne? Wanda dai muka sani? Karya ne magina
ka kawo suka canja komai,wai Ina Amaryar tazo tayi mana girki,Rabona da abinci tun
jiya da dare cewar wani Jaga,Omaira wanka tayi a gurguje ta shirya cikin leshinta
na lefe tayi kyau Riga da skert taci dauri ta fito Palon taga su Only suna ta
hauka,Only harda mikewa ya Sara mata kamar Soja,suka ce Aunty ya aka yi ne wai,Suka
daki kafadar Baso matsiyaci wannan ta gaban mota ce Ina ka samo ta,Omaira tace Ina
kwananku suka ce ba yawaa ba yawaa karki damu ba sai kin gaishe mu ba yawa ne kije
ki shirya mana jullof din tafiya,Jaga yace ki hadata da wake,wani da ake Kira da
Hayaki yace ki Kara da Alayyahu,wani Shima yace da shayin wiwi Aunty a kawo ki dafa
mana,Baso ya dura musu ashar yace zaku bar gidan nan wlh mahaukata,Only yace ya
naga Kwan Palon guda Daya ne ya kawo haske? Baso yace ka hau ka gyara shi ga tv nan
ka hada ta sune dama jiya baku karasa ba,Only akwai shi da basirar gyara Abu indai
zai taba maka Kaya sai ya iya gyarawa,kujera ya taka yace miko min star din nan,ya
bashi karamar star ta kwance abu Nan take ya gyara kwayayen Palon duk suka dauka,ya
dawo ya hada musu tv din da komai har settelite shine ya hada musu yace Umarun
Farooq ga channel din shegun a bar muku su,yace wlh zaka bar gidan nan channel din
Bf din zaka bari,ai irin taku ce masu aure,Baso ya dada masa duka a kafada yace
Dalla cire su,suna dariya yayi hiding nasu,Omaira dai tana ganin ikon Allah ta wuce
kitchen ta dafa shayi tayi soye soyenta tayi warming naman jiya ta kawo musu komai
ta jera a gabansu,suka ce Ina taliyar? Baso mikewa yayi ya jata kitchen yace kwaya
ta cinye musu ciki Queen wannan soye soyen ba abinda zai musu ki dafa musu taliyar,
Omaira tace wai kaima da haka kake? Yace ai na fisu hauka ma nine ogansu fa tunda
Oga ya tuba inshallah yaran ma zasu tuba ne komai sai a hankali,Omaira tace to bari
ayi musu yace yanda suka ce haka Zaki dafa fa,Omaira tace kana shagwaba su,yace
baza ki gane ba mu fa sanda Ina talaka dukkansu sun fini samun kudi ba Wanda bai
taimakeni ba a cikinsu tare da su muka rike Salma bata yi kukan yunwa ba ko baki
gane bane? Omaira tace to ba Alayyahu ba kifi tunda ba a kawo ba,yace dafa musu
haka zasu ci watarana ayi musu yanda suke so,Omaira ta dora musu girki kafin ta
gama har Omar din sun cinye soye soyenta sun sha tea dinsu,Only yace Aunty muna
jiran taliyar mu,sai da ta gama ta kawo musu a flask suna ta murna ko a plate Basu
zuba ba a katon flask din kowa yasa cokali suka cinye tas Banda Omar Baso ya koshi
shi, suna cinyewa suka tashi suka ce sai watarana Kuma Aunty a kula da Oga
sosai,Omaira tace to ku gaida gida suka Kara gaba,suna tafiya Omar ya jawo Omaira
ta fado jikinsa a kunne ya rada mata kin ci abinci? tace ae a kitchen naci,yace to
duk Wanda Yazo a cikinsu indai yace zai ci abinci ko babu sai iya nawa ne kawai ki
bashi ya cinye,kawai dai Idan Zaki fito ki Saka hijab kar a kalle min Matata,Omaira
tace to shike nan lallai kana son su,yace gudun kar su min hauka a wajen daurin
Aure yasa ban fada musu ba sai da aka daura,Baso ne ya mike yace bari na tayaki
aikin tare suka gyara gidan ko Ina da ko Ina, fita yayi ya yo mata cefane 11:30am
ta shiga kitchen zata yi girki,Yajin Albasa ya shiga idonta Baso yana kitchen din
yana dariya ya mike tare da rungume ta ta baya ta cikinta ya zuro hannayensa yana
yanka mata Albasar a haka yana tsokanarta da Yar gatan Mubaraq tana dariya Kasa
kasa,yace yau zamu fita yawo ko? Omaira tace daga kawo Amarya jiya,to mene a ciki
ni bana son wannan abin na mutanen mu fita zamuyi a machine ko a mota? Kana da
machine? Baso yace sabo ma siyensa nayi Ina son machine yace irin kirar lifan ce da
shi,Omaira tace to Allah ya kaimu.
Su Baso an Saba da tashanci wajen magriba Omaira ta shirya cikin kana nan kaya ta
dora Abaya tare yin da rolling,Baso kuwa shadda ya Saka fara Kal ita Kuma cikin
bakar a baya,a gaba ya sa Omaira maimakon a bayansa tana gabansa suka fita Ya bawa
machine wuta,ga Baso popular duk inda suka wuce sai an samu Wanda ya Sanshi ana ta
daga masa hannu ko yayiwa mutane horn,Baso yace dole ki koyi machine Omaira tace
bazan iya ba sai kace Cele,Ko ayi Miki tukin tsaye Omaira tace ni dai a'a Dan Allah
kar muyi hatsari,yace to da kafa daya fa?,ni dai a'a cewar Omaira.

Wajen shakatawa ya kaita wuri ne me kyau Omaira tana kallo tana nishadi harda
riketa yace taka a hankali kar a fama ciwon jiya,dariya tayi tace yi mana pics ya
dakko wayarsa ya dinga daukanta pics ya shiga suka dinga Selfie,sai bayan sati daya
sannan Nazifa ta Kira Omaira ta fada mata an Maida auren Umma da Abba ta bata
labari,Omaira tayi murna itama,lokacin Kuma ana gobe daurin auren Sabreen Baffa
yace a daura Dana Hamra tunda shi Mijin Bai gama gidansa ba daga baya ta tare ai
yace sai saura sati biyu ya gama,ba Shiri ba komai duk har lefe sai daga baya za a
kawowa Hamra,Angon Hamra sai murna yake da danginsa duk sun yarda a hada daga baya
a Kai Amarya,washe gari Friday ana idar da Sallar juma'a aka daura auren Sabreen da
Hamra da angwayensu,

Ranar su Santana sune akan gaba kawar matarsa tayi aure,har gida Yazo ya yiwa
Sabreen murna yace oh Allah yayi aure da marar kwabo to kinga dai da yanda kika
lallaba kika samu shiga sai ayi hubbasa a tallafi Antena a bata muhimmanci,kina da
kishiya ki zage ayi biyayyar aure ato karki bamu kunya,Sabreen tayi dariya a ranta
tace wannan wahalar da Nasha kafin na samu Miji ai dole nayi biyayya,ba wani biki
aka yi ba su Wise Iyayen Amarya anci gayu ana ta Kai kawo,Mama tazo zuwa yamma aka
Kai Sabreen gidanta Masha Allah
Bayan kwana uku Cele ta dauki Kaka suka tafi zance wajen Maman Sabreen.

Kaka yace tunda tayi Miki kina sonta Cele Nima Ina sonta Cele tace ta hadu
Kaka itace dai dai kai kana aurenta za a ga kana wani ja kana kiba,Mama tasan zasu
zo harda yin girki taci kwalliya cikin Atamfa Riga da skert tayi kyau,suna zuwa
gidane karami ba wani me kyau ba can,wani daki ta sa aka kaisu Wanda ba komai a
ciki sai carpet,suka zauna a kasa aka cika musu gabansu da girki,Kaka yace juma'ar
da zata yi kyau tun daga laraba ake ganeta Cele tace ai wannan ma tun daga talata
aka ganeta,Mama ce ta shugo tana kamshi,Kaka ya sake gyara zama ya radawa Cele yace
ba kujera a palon ai da nayi zaman Sarauta kin San da sanda muna Yara Kanin Babana
me unguwa ne,Cele tace na gane Kuma,Mama ce ta Kalli kaka an sha shadda me tsada
sky harda coka hula irin ta matasa ga babbar Riga an sha yana kamshi dariya ta kusa
kamata yanda kaka yake dai daita nutsuwarsa,Cele tace Ina Wuni Kakata,Mama tace to
har na zama kakar Nima,Cele tace ae mana yau dai gaki ga Ambassador Muhammadu
Kaks,bari na shiga ciki mu gaisa da marikan naki,Mama tace wanne Marika da girmana
Cele ta wuce ta bar Mama da Kaka,Kaka ya dago ya Kalli Mama yace haka nake son mace
ko Ina a tsuke a manne amma wasu ki gansu ragajeje sunyi wani ragadada da su sunan
wani nama,ya sake kallon Mama yace karki tsufa kinji kici gaba da tsukewa,ni duk
wacce bata tsuke min bazan zauna da ita ba,yanda Cele take bani labarinki har kin
wuce haka Kuma kin min harga Allah Ina son ki,Mama tace Allah? Yace kina shigowa
naji zuciyata daga daidai hakarkarina ta buga Ina jin haka nace shike nan na kusa
zama ango,Kaka yace Allah yasa ni ba wani tsoho bane ko zan girmeki baifi da
shekara daya ba,Mama ta zaro Ido tace a'a wlh Sabreen ce fa Yata ai Idan aka ce ka
bani shekara goma bazan mamaki ba,Kaka yace haba Yanzu ki kalleni matashin dattijo
a'a ki canja zance,Mama tace wai Kai Ambassador din a Ina ka samo shi? Kaka yace na
tsere ne a kasar saudiyya Idan kika ga Ina tseren gudu to sai kince dan Allah na
shiga wasan gasar tsere.

Mama tace ga abinci nan,Kaka yace ai ya kamata tun yanzu nasan Zaki iya kula
Dani ko kuwa a'a,Mama ta mike ta zuba masa abincin ya karba ya fara ci yace
Excellent inji bature na baki maki,yanzu ya kika ce kin amince ko kuwa? Mama a
ranta tace ba dole ba ma,a fili tace Idan ban amince ba ai bazan ce kazo ba ai kayi
min,Yace a gaskiya Hajiya Zuwaira naji Dadi Kuma gaskiya a so na baza ki Kara sati
daya ba sai a gidana,Mama tace Allah ya kaimu,yace har lefe zan Miki komai sai na
cika ka'idarsa, Mama tayi murmushi a ranta tace wannan tsoho da kinibibi yake, sun
Dade suna hira Kaka yana ta yabon Kansa,yace cefane sai kin ganji Allah ya hore min
iya cefane,tsoro ma nake ji kar nan gaba jin Dadi da koshi ya Miki yawa ki tara
kitse a jikinki ki dawo kamar bijimar saniya naganki ba ko kashin wuya tun
yanzu,Mama tayi dariya tace Allah ya kaimu zan gani ai,Cele ce ta shugo tace Kaka
Kun gama tashi mu tafi,Mama tace da wuri haka? Ko baki gaji da ganinsa ba ai Kun
kusa zama gida daya daki daya tashi mu tafi Kaka,Mama ta raka su tace Allah ya
tsare Kaka harda karkacewa ya bawa Mama dubu goma,ta karba tayi godiya su mama an
saduda,da Abaya ne ai tafi karfin haka,abinda tafi karfi yau yafi karfinta.
Bayan sati daya aka Kai kudin auren Mama da lefen akwati uku manya aka,aka
Saka bikin saura sati daya,Kaka sai zumudi yake kullum sai ya Kira Mama safe da
dare yaji ya take,har aka daura Auren Kaka da Mama,kafin ta tare sai da taje gidan
Baffa tabi kowa ta bashi hakuri tace su yafe mata tayi kuskure a baya,Iyamami harda
hawaye tace ba komai Allah ya bada zaman lafiya sanadinki ni kaina yau nayi nadamar
halayena da abubuwan da na aikata inshallah zan dawo Nima na gyara kuskurena,Mama
dai tayi Sallama taje gidan Sabreen suka gaisa sannan Cele ta sata a mota ta koma
gida,washe gari aka tura mota daya aka dakko Amarya da Yan dangi su biyar zuwa
Kaduna gidan Kaka Wanda Cele ta gyara gidan ya koma hadadden gida me kyau,Mama
Amarya aka bari ita kadai tana jiran angonta Kaka,Cele tana garin gidan Umma ta
yiwa Kaka wayo kawai ta bashi magani ya sha a cikin lemo wai kar yayi Sanya a Raina
shi, tace kaka kaga maganin nan kyau ne da shi na Karin karfi ne tunda kaga ka
kwana biyu shi yasa na tsumaka,Kaka yace kina so na ni kaina bana so a rainani,Cele
kayan makulashen ta bawa kaka tace sai da Safe Kaka ka kula da Amaryarka,Kaka yace
kula bata wasa ba kuwa, Allah yasa kar tafi karfina ni dai kizo da safe da wuri
Idan ta min illa ko gashi ayi min ko ki kaini asibiti,Cele ta dinga dariya ,Kaka Ya
tafi gidansa yana Addua Allah yasa kar mama tafi karfinsa a kwanciyar auren shi Kam
yace Ina lallaba tsufansa haka kawai da haka ya shiga ciki yana Addua yace Allah
yasa Yar laba laba ce .

Masu sharhi Ina matukar godiya

AsmaBaffa
[8/30, 10:20 PM] AsmaBaffa: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2 🌼
MATAFIYA

BOOK 2

111-115

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
ZAINAB USMAN

*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya
mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce,
kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan
kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da
surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿
🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da
matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai
dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki
yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane
irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba
su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta
humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza
da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in
abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu
shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano
amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna
bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai
kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi
kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari
DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
*08089965176*
*07084653262*
Page naku ne

Dukkan Makaranta wannan novel


'YAR AIKIN KARUWAI

Kaka gidansa ya shiga tare da kulle ko Ina ya Kalli sakatar yace fatan
kin kullu gam? ya sake taba kofar yaji gama gam yace yawwa ya shige cikin palon,ba
kowa a ciki Kaka Yace har ta shige dakin jihadi ai shike nan ya kutsa Kai cikin
bedroom din tare da sheka Sallama ,Mama anci lullubi cikin lafaya amsawa tayi a
hankali,Kaka ya zauna a gefenta tare da furta barka da zuwa gidan abarka
Amaryata,Mama ta gyara mayafinta ta amsa da yawwa barka da shigowa,Kaka ya sake
nutsuwa shi a dole me Amarya,Mama ta tashi yace kinci sunanki Zuwaira irin wannan
zura kyau haka,Mama tana jinsa tayi dariya,hannunta ya riko yace haba matar
Ambassador zo ki zauna, Ambassador nake har a kwanciyar aure,Mama ta zauna ya bude
kayan makulalashensa suka ci,Mama tace zanyi wanka,wanne irin wanka yanzu ga babban
wanka zamu yi nan da anjima ni fes kike kina wannan kamshi Dan Allah kyale wankan
nan ayi ta wanka sai kace Kwadi,Mama tayi dariya tace to ai harkar tafi Dadi,Kaka
yace Ina a'a sai kace wasu Yara ki dinga tunawa shekaru sun ja kina matsawa kanki
da ruwa ke da Mura Kuma Kun zama kawaye,notikan namu duk sun fara birgewa injina
sunyi sakwa sakwa ki dinga adana tsufanki kina kiyaye lafiyarki,Mama ta zauna tace
to Kai dai kace baka so ayi kawai,yace Ina laifin wanka biyu safe da dare ai yayi
amma sai kace agwagwa.

Mama tace to Kai kayi ne? Kaka yace ai da zanzo nan nayi wanka fafes ko baki
ga alama ba? tace na gani, mamaki Kaka yake bata ganin yanda ya birkice sai kace
yaro Mama bata San Cele ce ta bawa Kaka tsumi ba,Kaka cewa yake muyi soyayyar mu ni
Ambassador ne a soyayya, Mama ta Bude baki tana kallon Kaka,tace haka kake dama?
Yace na wuce haka ma,ki Daina damuna da Surutu kamar kinci aku, kunya kake bani
wlh,Kaka yace ke kika San sunanta ma wai kunya mece haka? Shi yasa fa ni bana son
Saliha ana wani shuru shuru da kunya na fi son Yar duniya,Mama ta zaro Ido akan
maganar Kaka,Kaka kuwa aikin gabansa yake a jikin Mama,tun tana gani kamar wasa har
ta biye masa, Kaka ya rungumi tanjama tanjaman boobs din Mama yace sharbila sunan
wata,amma wannan bada su kika shayar da Sabreen ba? karya ne Madara kika bata ta
sha ta girma wannan Abu aradu yayi girman kan Cele,Mama dariya take kamar ba gobe
har suka tsunduma cikin harka Kaka yace Allah ya taimakeni na samu Location me
kyau,ya dinga gwangwajewa ga karfin magani,sai da ya kure Mama ya goge mata hadda
da tana rainashi,Mama ta zaci wani dan rubabben tsoho ne,Kaka a haka ma ba gajiya
yayi ba,yace ke a saudiyya na koyo soyayya sabon salo,Mama tayi dariya tace gaskiya
ka hadu,hakura yayi kar ta gaji,da asuba yace Ina bazan iya Sallah ba sai da ya
sake sannan ya samu nutsuwa maganin ya Dan sake shi,yace Allah ya kawo Cele in mata
godiya ta musamman.
Mama tace Ina Raina ka ashe ba haka bane,kaka harda kuri yace lafiya ce Dani ki
kiyayeni ba a wasa damu yanzu sai muyi maganin mace,tayi dariya yace yanzu Kam kiyi
wankanki da hujja Zaki iya yini ma a cikin ruwa ba asarata,Mama tace haka kace ba
komai.

Washe gari da wuri kuwa Cele tazo sai kace Yar iska,knocking tayi suna ta
bacci Kaka Yana ji yasan Cele ce yaci gaba da baccinsa Cele sai gajiya tayi ta koma
gidan Umma,wurin 11:30am ta dawo gidan Kaka ta bubbuga aka Bude,tabi Kaka da kallo
ya sha jallabiya,Kaka ya kalleta yace wai baki zo da Mijinki bane? Cele tace ka
manta a can na barshi garin su Rabi fa,Kaka yace to shigo,Cele ta Kalli Kaka tana
dariya Kasa kasa yace zan sa sanda na radeki, ke ko kunyata bakya ji sabo da Ina
wasa dake ni bazan biki wata Saudiyya ba ku tafi da Mijinki Ina nan nayi abokiyar
zama,Cele tace au baya zaka juya min Kaka sabo da ka samu mata,yace to Allah muna
zuwa mu dawowa zamuyi bazan zauna a can ba indai zaman garin nan ne ni bana so sai
dai da Ibada naje,Cele tace lallai kaka da nasan haka ne da bazan maka auren ba,ko
da ke ko ba ke Allah yayi zan aureta baki ji kamshi ba girki ake shirya min inda
kisan Dan Auta.
Cele tayi dariya tace lallai kaka wlh gashi nan kamshi har waje,ato ke ba sai ki
zauna garari a hotel ba,Allah karki ji wasa bazan zauna a Saudiyya ba Kya dinga
biya mana muna zuwa Ibada,Yanzu dai zan yarda mu tafi amma kafata kafar Zuwaira
muna ganin komai normal zamu dawo, Cele tace shike nan ai Kaka yanzu ya batun
gashin? Sai dai ki gasa Zuwaira itace ta ji jiki ba ni ba,ni dai Ina fada Miki
bazan zauna a garinku ba na samu location me kyau ni Kam,Cele tayi dariya sosai
tace ba komai kaka me location,kawai ki Bude min shagona In Saka yaro ciki watarana
Nima na dinga Dan zama Hakan ya isheni,Cele tace za ayi Hakan,kayan masarufi zaka
siyar ko? Yace ae shi nake so,Mama ce ta fito daga kitchen tace a'a Cele kece a
gidan? Cele tace ae wlh Ina kwana,suka gaisa, Cele a nan ta karya taci ta koshi ta
tafi.

Bayan wata daya Auta Zaune yake cikin Palo sanye cikin 3quarter da Riga
armless me hula farare, Salma ce ta fito cikin Dan guntun wando da kadan ya rufe
mata mazaunai da Yar ficikar riga,Knocking suka ji taje ta Dan leka ta Yar kafa ta
ga Rabi da yaronta a kafada bude kofar tayi tace ke kadai ce? Nace ae Nawwar ya
saukeni ya wuce,yau yini nazo muku kune last gobe kauyenmu zanje wajen Dagaci,muka
shiga na hade cikin wata shadda me tsada doguwar riga ce amma Dinkin na musamman
ne,Auta yace Hajiya Aunty yau kece a gidan namu? nace ae mana tunda kayi mata ka
Daina zuwar mana Yar ziyarar ma ta gagara,Salma kitchen ta shiga ta kawo kayan
motsa baki ta koma ta zauna a cinyar Auta,Nace ko kunya ta babu,Auta dariya yayi
yace ke kunyar kike ji Aunty,Kuma ma Matata ce fa mene a ciki,Mami ce tazo gidan
itama Salma ta mike ta leka tace Mami ce Allah, yau gidan namu yayi albarka ta dawo
tare da haurawa sama ta dora doguwar Riga a saman kayan nata,Auta tashi yayi ya
bude kofar,Mami tayi Sallama Muka amsa,tace Rabi yaushe kika zo ne? Nace Nima yanzu
nazo na durkusa na gaida ta,Salma ta fito tana gyara mayafinta itama ta duka ta
gaida Mami,Auta kuwa hannu ya mikawa Mami yace Salam,Hannun nasa ta bige muka yi
dariya ya duka ya gaisheta ya tashi ya jawo Hannun Mami ya zaunar da ita a inda ya
tashi ya zauna a kasa gabanta yace kiyi hakuri banzo ba,Mami tace kaji da shi ace
mutum daga an baka gidanka shike nan sai ayi sati ba a Ganshi ba,Salma ce ta kawo
kayan motsa baki ga Mami tace kiyi hakuri Mami aiki ne ya sha Kansa,Aikin karya
abinda sai yaga dama yake zuwa aikin,Auta yana dariya ya Sosa Kai yace Exam zamu
fara,karya kake kullum haka kake cewa Exam zaku fara Karatu kake yi,nace wlh muma
baya zuwa ba shi ba Salma ana magana zai ce school,Mami tace gashi nan ai kiba yake
yi kullum,da Karatun yake ai da tuni ya rame,Auta yace kawai dai ta iya girki ne
matar tawa shi yasa nake kiba,Mami tace zaka gaji ne ka fito ai,Auta ya Kalli Salma
suka hada Ido suka yi magana da Ido,Mami tana ganin abinda Auta yake ta mike tace
dama unguwa zani na biyo ni na tafi,suka Rakata har mota ta tafi suka dawo muka ci
gaba da hira,abinda nayi mamaki da rana sai naga Salma tace tana zuwa ta shige
bedroom,Auta ya shiga kitchen yayi girki da komai sai da ya gama ta fito,nace Auta
lafiya kuwa ita baza tayi girkin ba? Ido suka hada da Salma suka yi signa Salma
tace wasu kaya na gyara watarana Kuma yana min girki, yace bana so ta dinga wahala
da yawa kafin a samo me aikin shi yasa watarana nake tayata cewar Auta,nace Karku
Raina min hankali wlh ciki ne da Salma gashi nan Ina ganinta na gane da haka
take,Salma ta dinga dariya tace ciki Kuma Aunty har yaushe aka yi auren wata uku
Ina yarinyata Auta yana yaronsa ai bai Isa haihuwa ba,Dama Wise ta fada wlh tace
ciki ne dake nace karya ne ashe da gaske ne to mene abin boyewa abin murna ne fa
Yanzu zamu San Antena tana aiki,Salma tace laaaaa tana dariya,Auta yace rabu da su
Aunty sun fiye gulma, ciki tun yanzu ai a zubar da shi ko amarcin yaushe naci,Salma
har yamma banga taci komai ba ashe bata iya cin abinci sai kayan kwadayi shi yasa
tunda ta fara Auta ya kaita asibiti aka ce ciki wata biyu da satikai.
Nawwar yana daukana nace wlh matar Auta ciki ne da ita,Nawwar yayi dariya yace
shegen yaro bazan yi mamaki ba zata iya samu, nace shi yake girki fa yau abincin
Auta naci ban taba ganin Auta ya dafa ko indomie ba sai yau,Nawwar yace ya iya
girki yana taya mami ai,nace okay wai ya tallafin gidan marayun zaka Kai? Yace ae
amma sai kin dawo daga bikin Gaji sai daga musu biki kike yi bayin Allah suna
jiranki,Nace ai kasan kayan dakin fa sai da na siya mata me kyau Kuma ita da Mairo
na siyawa,yace to kawai gwara na baki aiki a Office Dina na huta a miki salary wlh
kin durfafi kudina,Dariya nayi nace har nawa naci a kudin naka? Nawwar yayi dariya
yace ai bazan yi mamaki ba Idan kince haka ai macece ke kaza ci ki goge bakinki ko
Mai aka muku zaku ce ba a taba Yi muku ba,tunda muka hadu dake a bariki kike min
wasa da dukiyata duk kin karya min tattalin arziki,Dariya nayi sosai nace local
government ta kaika ai mu kuwa ba daga kafa kudi muka sani,Allah bazan yi aiki ba
Karatu dai zanyi Kaci gaba da Tara mana kudin,Yace ya zanyi ai Nima bana so ki fita
gwara kullum kina gida kici me kyau ki huta ki kular min da kanki ni kuwa Ina huce
gajiyata, hannu na Mika masa muka tafa nace Local government kuwa kullum tana
jiranka kayi Jigi jigi a ciki muna dariya,Muna komawa na shirya kayan tafiyata yace
zan musu Allah Sanya Alkhairi bazan samu zuwa ba karki Kara kwana biyu kawai na
baki,nace ai ko baka ce ba ma sabo da ni kaina bana son yin nesa da Antena uwar
dadi har da juyawa na karkada kugu,Nawwar yace kinga Abdullah yana kallon ki
tam,nace nifa yaro bazai takura min ba,yayi dariya yace irin rawar nan taku ce tasa
kuka gigita min Auta ya rude,na sake girgizawa Ina bin kidan dake tashi a tv na
Igbo,Nawwar yace har Kin tayar min da Antena,zo mu tafi wanka can zanyi aikin ya
Jani,na Kwalawa Nanny Kira nace ki yiwa Abdullah wanka tace to ta dauke shi na bata
kayansa muka yi ciki.

Cele kuwa bata laulayi ita tana da ciki sai dai cin tsiya Idan ta samu ciki ta
dinga cin abinci kamar jaka,tare da Cele da Umma,Abba,su Bilkisu dasu muka tafi
bikin Gaji,Omaira sai ranar da yamma Omar dinta ya kawota a motarsa, Dagaci ya sake
gyara gidansa ko Ina yaji tiles da paint,Omaira tana shigowa nace a'a'a irin wannan
kiba haka Omaira,Cele tace wai wai wannan kyau haka ashe Ina da kanwa haka? Gaji
suna ta dariya,Omaira tace ya ranku naji Antena kullum ana bani Vitamins ba dole
ba,Aunty Bilkisu tace wlh Umma tana bakin kofa tana jinku,nace yo ai itama Abba
yana bata mene,Cele tace ke Dan ma baki je ba kinga yanda take karrama Abba,Idan ya
shigo fa haka Zaki ji tana ku tashi ku koma dakin can Abbanku zai
shugo,fisabilillahi Idan ya shugo me zaiyi nace Antena ce,Omaira tace ai ku dai wlh
manyan banza ne na rantse ai sai ku fada min sirrin kuce Antena daga zafin ana zuwa
wajen dadin sai ku barni a duhu,Nazifa tace Omaira dama kema haka kike? Omaira tace
ba laifi na bane Aunty Antena ce ta jawo ba a iya shuru da baki,ni yanzu wa zai
bani tafiyar kwana sai dole,Omar yanda ya iya soyayya gaskiya baku San shi ba,Baso
kuke gani a Ido amma ni na Sanshi a Omar a zahiri,yanda yake ji dani kamar kwai wlh
baya so yaga damuwata ko digo,yanzu shagwabar da nake ko Yar Auta baza tayi ba,
Kuma biye min yake shopping duk sati biyu in fada muku,abinci ba abinda babu,ke
maganin matan ma yace kar in dinga sha barkatai masu amfani na Yayan itatuwa ko
mene siya min yake na hada da kaina wani,Wanda Kuma bazan iya ba Idan me kyau ne ya
bani kudi na siya,kullum Idan zai fita sai ya bani kudin kashewa in ta tara abina.

Nazifa tace wai shegiya ga sababbin kayan harka ki siya wlh zai ji
dadinsu,Nazira tace Allah ya shirye ku dai,Nace Ameen mufa baza mu fasa zancen
Antena ba,Cele tace ke rabu dasu suma duk karya ce suna sonta sai an samu Miji aji
luff,Bilkisu tace dan girman Allah ku kyale mu haka,Cele tace wlh baza mu daina
ba,Omaira tace ai sai dai kuyi hakuri damu Antena gida gida ce ko Ina da ita,Gaji
tace ai ba Shiri na tarko auren nan yo Ina zan iya rayuwa ba Antena,Mairo da yarta
tayi girma sosai tace uhm Antena ai mu muka ga karshenta,Omaira tace na lie har ki
mutu baza kiga karshenta ba,nawa kike ma me kika sani a Antenar? Cele tayi dariya
ta kwanta a saman gado tace ni dai ku bani abinci naci wlh bana jure yunwa
yanzu,nace kin kunsa ai tace ai ciki tuni ya Kai wata biyu haka akace a
asibiti,ranar mun sha yini anyi iya shege,Omaira a ranar ta koma,da zamu tafi ta
gidanta muka sake biyawa sannan ni da Cele muka tafi,ba a Dade ba Cele, Ahsan,Kaka
da Mama suka tattara suka tafi saudiyya.
Tafiyar su da kwana daya bayan ta mana waya sun sauka lafiya Wise ta fada nakuda
sai labari naji an kaita asibiti,kafin muje ma ta haifo danta Namiji katon
gaske,Papa sai murna Iyamami tana can ta saduda itace akan gaba duk Halin banzanta
ta gaji ta Daina ita da Sabreen sun nutsu,Wise ras da ita Papa sai murna yake ya
samu da Namiji ya Kara samu Yaya, Sabreen anyi Kani ana ta murna.
Tunda aka sallamota kullum sai munje,Iyamami ce ke kula da Jaririn da komai na
wise ita da Mami har ranar suna tazo yaro yaci Sunan Nawwar sabo da Nawwar shine
duk ya wuce gaba,junior muke ce masa,Auta anyi da tsohuwar budurwa ta haihu Gift ya
kawo ta gani ta fada.

Kaka kuwa bayan sunyi Umrah dukkansu Cele tace suzo su wuce Riyad yace a Dan
Jira yaje wajen abokansa na garin Makkah su gaisa,Cele tace kuyi sauri Kaka Dan
Allah muna jiranku a masallaci harami, Kaka da Amarya Zuwaira Mama suka fito suna
tafiya cikin nutsuwa Basu san wani kazamin kame ake yi ba,har gida gida ake bin ko
wanne takari a kama su,gidan da Cele ta taba zama su Meenal har gida akaje duk an
kamasu an kashe musu passport baza su sake shiga kasar ba an dawo dasu Nigeria sabo
da haka ko sun dawo Makkah ana Shigar da passport dinsu computer zai nuna an
dakatar da su daga shiga kasar,duk Wanda suka kama da laifi a kasar haka suka
masa,sabo da haka takari da yawa duk an tsince su,Suna tafiya Kaka ya hango gungun
askarawa shi ya San kwanan zancen Mama ce dake bata taba takarci ba bata San komai
ba,ya juya da gudu ya bar Mama sai da yayi nisa ya kwala mata Kira Zuwairaaaaaa
tashi injin kafarki, bawa kafarki wuta ki taho a millionnnnnnn,Mama taga askarawa
sun dumfarota gata da kiba sai gudu, tabi Kaka sukub sukub da kyar take gudu Allah
yasa suka Dan buya a wani lungu sai da Askarawan suka koma sannan suka fito suka
koma wajen su Cele suna basu labari,Kaka yace Zuwaira ga kiba inda kisan tana taka
soson katifa sai ki rantse akan soson katifa take gudu sukuf sukuf,Cele da Ahsan
suka dinga dariya,yace ai baza su kama ku ba da Kun nuna musu wannan abin,Kaka yace
Kai rabu Dani haka kawai tsautsayi yasa ance masu shedar zama ma a kasar duk sun
kame su,Ahsan yana ta dariya yace su tashi anzo daukansu,Driver Yazo da mota aka
kaisu Airport suka wuce Riyad.

Ahsan a gidansu ya fara sauka a dankareriyar farar mota driver na jansu daga
airport,gidane hadadde Yan uwansa larabawa maza da mata suna ta murna ana
tarensu,wasu a ciki Basu so ya auri ba Yar kasar ba wasu Kuma ba ruwansu,Cele tana
rike a hannunsa suka shiga katon Palo ya gaji da tsaruwa,ga girki kala kala an
shirya, masu son auren sai rungume Cele sukeyi da Ahsan suna musu pics,Bayan anyi
gaisuwa irin ta larabawa Ahsan ya gabatar da Cele ya Basu labarin abinda duk ya
faru tsakaninta da Maheerah har auren Cele,Wanda basu so aka auri Cele ba ma a nan
suka narke suka koma Sonta,ya gabatar da kowa nasa a wajen Cele sannan aka ci aka
sha duk da cewa Kaka,Mama da Cele ba komai suka iya ci ba,Basu Saba ba suna haka
sai ga Maheerah ta shigo tana balbala masifa anci Amanarta,Cele ta mike tsaye tace
sai ma an Kore ki daga aiki Zaki San an ci amanarki ta fada da larabci,Maheerah
tazo ta cakumi Cele,Cele ta kwasheta da gigitatten Mari ba shiri ta saketa,Larabawa
sai Subhannallah Subhannallah suke furtawa,Ahsan yaji dadin hakan da Cele tayi,ya
rike hannunta dama a tsaye take ta mike zasu tafi ya jata zasu shiga mota Maheerah
tana kuka ta zube a kasa ta rike kafafun Ahsan tana bashi hakuri,Cele ta hankadeta
suka shige mota da su kaka suka wuce gidan Ahsan sabon gidan da ya canja a wani
layin daban na masu hannu da shuni,gidane na gasken gaske yaji kaya komai me
tsada,Cele tana ta uban murna,yana shafa cikinta yace gidan yayi? tace komai
perfect,sai me aiki Cele tace a'a ni zanyi komai da kaina Ina wani aiki a nan garin
da ba kura, daukanta yayi suka wuce Bedroom suna soyewa,Cele tace Antena Dadi,yayi
dariya sosai yace amma da kince zafi,Cele tace na tuba dama a farko ne nace yanzu
na gane gaskiya na tuba ranki ya Dade karya nake wane mutum,Kaka kuwa yana bedroom
din da Ahsan ya Basu shi da Mama yace da Mama azo a Adana ni,Mama tayi dariya yace
amarci zanyi a Saudi yau sai na ajiye tarihi.

Bayan haihuwar Wise da wata Daya Star ta haifi yarta mace taci suna Nawwara wai
sabo da Wise tayi Nawwar shine ta Saka Nawwara,Ba a dade ba Seraline ta haifi
Namiji itama yaci suna Ahmad,Yar Zabil da Mandula kuwa sai bayan wata biyu Mandula
ta haifo Mace taci Sunan mamanta Aisha suna ce mata Waheeda,Sai Yar Zabil bayan
sati biyu da suna ta haifo Namiji itama aka Saka sunan babanta Usman suna ce masa
Aabeed.

Salma kuwa cikinta yana ta girma sosai sai gani akayi ya fito a hakan ma
boyewa take yi Idan zata je unguwa hijab har kasa kowa yasan da cikin amma sai boyo
suke ita da Auta,Yau Auta yana wajen Mami tace Idan kun gaji da boyon ai cikin ya
tsufa sai ka dawo da ita gida nan ta haihu,Auta yace wlh ni bazan iya barin
Mamatata ta dawo nan ba,ni na karbi haihuwar,Mami ta kalle shi tace munga Rabi ma
me boyon nono,Auta yayi dariya yace kawai a raba mutum da matarsa ayi ta gargajiya
ni bazan yarda ba,Mami tace Karka dame ni Kuma kaje Allah ya bada sa'a yace Ameen .
Salma tana ta tiri tiri da ciki gashi ya tsufa sosai,Auta yace ya dai ya kalleta
tana hawaye tace Allah cikin nan ya isheni wlh hakuri kawai nake yi,Auta ya fara
lallashinta yace sorry Autana kin kusa ai Yana shafa cikin tayi Turus a zaune tare
da mike kafafu.
Cele kuwa cikin yana shiga watan haihuwarsa cif cif sai gata sun dira a Nigeria
ita da Mama da Kaka sai Ahsan,lokacin an gama musu hadadden gidansu na gagara,Kaka
da Mama anyi kiba anyi jajir,Cele da Ahsan ma haka,Kaka suka sauka a Kaduna gidansu
har Cele sai da suka zaga dangi sannan Ahsan ya dauketa suka dawo kudu a
jirgi,Gidansu nasa Yan aikin sun gyara an zuba furniture da komai na haduwa an
shirya musu kawai tarewa suka yi a gidansu abinsu.
Kusan kullum Ina ziyarar Cele sabo da cikin ya tsufa,nace gaskiya ya kamata Uwa
tazo ta zauna da ku,Cele tace wacce Uwa ga Mama matar Kaka zasu taho gobe,nace
Allah ya kaimu ai yafi Idan da manya,nace kinji Omaira tana da ciki Omar dinta ya
Bude mata shagon boutique,Cele tace ta fada min.

Cele ta budewa Kaka shagon siyar da kayan Masarufi sannan ta sake gyara masa
gidansa sosai,sai su Bilkisu ni da Cele mun hada kudi mun Basu jari babba suna juya
abinsu, komai Alhmdllh kowa Yana zaune lafiya da yaransa Babu talauci kowa da rufin
asirinsa dai dai gwargwado.
Mairo ta shirya bayan ta yaye yarta ita da Dagaci da Gwaggo da Gaji suka samu
Iyayen Najib bayan sun gaisa suka ce yarku muka kawo,Najib aka Kira Yazo ganin
Mairo da yarsa sai hawaye ya durkusa a gaban Mairo yace ki yafe min Dan Allah,Mairo
tace ba komai na yafe maka Albarkacin yarka gata nan sunanta Madina,Najib ya
dauketa sannan ya fara rokon Mairo akan ta aure shi yace wlh Ina sonki Dan Allah ki
aure ni,Dagaci ne yayi magana yace sai dai kayi mata gidanta daban sabo da gudun
gorin kishiya,Baban Najib yace indai wannan ne ba matsala,Mairo dai haka ta amince
gwara ma ta auri Najib din ta huta musamman sabo da yarta Madina.
Bayan sun koma gida ba a dade ba suka kawo komai na aure aka sha bikin Mairo
itama aka kaita gidanta Dan madaidaici me kyau itama ni na mata kayan daki dukkan
su sunci albarkacina Yar tsuntuwar da suka raina tayi musu rana a duniya

Maheerah kuwa asibitin da take aiki Ahsan yakai kararta suka koreta daga aiki
gaba daya,tayi kuka tayi bakin ciki gashi Ahsan ko saurarta bai yi,kwarton nata ma
sunyi fada gashi su can ba a samun Miji da wuri ta rasa Mijin aure sai gantali a
gari kawai bata a tsuntsu bata a tarko,in Banda tarin nadama da Dana sani ba abinda
take yi a rayuwarta.

Yau cikin dare Salma tana kwance ta tashi ta zauna ta tashi Auta tace Auta ka
tashi Dan Allah zan mutu kana ta bacci ai gwara na cika a gabanka,Auta ya tashi
yace ko dai Nakudar ce ne? Salma tace itace gaskiya ni ban taba jin irin wannan
ciwon ba,mu Dan Kara Jira ayi Sallah sai mu tafi asibiti,Salma ce ta sakko daga kan
gadon tana rike mara tun tana Dan kokari har ta kasa tace Autaaaaaa da karfi yace
na'am kamar abin arziki tace Auta ubanka,wayyo Nawaf zanci Ubanka,Auta yace ba
lafiya mata ta zagi mijinta me Antenar ban girma, tashi mu tafi ya dauketa da
tarkacen Salma da suka hada abinsu na haihuwa sai asibiti,Auta yaki fadawa kowa
Kuma suna asibiti tun asuba har yayi Sallah rana ta fito Salma bata haihu ba,Mami
ta kirashi da hantsi amma bai fada ba yace lafiya suke,sai 12pm sannan Salma ta
haifo yarta mace katuwar gaske kyakyawa,Sai da aka gyarata Auta ya shiga ya dauki
yarsa yana ta jin Dadi yana uban murna ya rasa inda zai sa kansa,sai da Salma ta
huta ya fita ya samo mata abinci take away taci ta koshi yamma karfe hudu aka
sallame su,Auta yana zuwa ya hada mata ruwan zafi da kansa ta shiga tayi wanka,ta
fito ta shirya cikin doguwar rigar material marar nauyi ya Mika mata turaruka yace
shafa jego sai da turare tayi dariya,yace gashin nan iceko ya wanku fes tana taje
gashin tace wlh bani da karfi komai karfin Hali nake yi kasusuwana sunyi rugu
rugu,Auta yace a Kira Mami ko Zaki iya yiwa my Lovely Baby wanka?Salma tace na iya
ya hada ruwan suka wanke yarsu mutum biyu akan jaririya daya Auta ya riketa Salma
tana wanke ta,Auta yana cewa a hankali karki daye mata fata na shiga uku Yar nan
kamar raina haka nake jinta ki goga a hankali,a haka suka mata wanka harda mata
ruwa biyu wai tafi fita,Auta ya zubar da ruwan ya sake wanke toilet din,Yazo ya
gyaran gidan neat yayi wanke wanke sabo da tun dare suka tafi duk da ma gidan ba
dirty sharp sharp ya gama komai yayi wanka ya fito ya shirya cikin jallabiya arsh
yana kamshi,Salma ta shirya yarta harda hada garwashin wuta dama sun tanadi
gawayinsu,Auta ya dawo ya zauna yace ya kama gawayin? tace gashi yayi Jajir tana
fifitawa da littafi,yace a gasa mata cibin,suna ta faman gashi ba ji ba gani Auta
yace ayi mata sosai tayi sauri ta soye,kamar zasu kashe yarinya da gashi suna ta
abu daya,Salma tace shi yasa nace a siyo gawayi kaga yayi amfani mun tanadi abun
mu,Auta yace yaushe za a fara mata kwalliya,tun yanzu Kuma a barta ta kwana biyu
tayi Kwari yace haka ne ya matsar da wutar gefe yace ko Zaki gasa local government
dinne again? Salma tace ta gasu ai dazu sai dare Kuma,Abu kadan sai budewa yarinya
cibi a gasa a gasa a ajiye ta,cikin kaskon wuta Kuma na kasa a ciki suka zuba
gawayinsu sai da suka Nemo abinsu tun cikin Bai girma ba,Auta ya zauna a gadon yace
kamar kar a Kira kowa muyi ta kallon Yar mu,Salma tace ae wlh a bari sai dare a
fada musu,Suka zauna suna ta kallon yarinya ba ji ba gani.

Auta yace wannan hancin nawa ne,Salma tace wlh nawa ne kana gani gashi nan daga
karshe yayi tsini,yace bari dai a Kira Mami Dan darajar jaririyata suzo su tayamu
murna,Auta ya Kira Mami yace Mami tace Naam,Yace albishirinki,tace goro Auta,yace
to kinyi jika yarki Salma ta haihu,Mami harda guda tace Auta yaushe me aka Haifa?
Yace Mace Mami tun 12pm ta haihu muna gida fa muna ta kallon Yar mu shi yasa santin
Baby ya kwashe mu muka ce baza mu fada da wuri ba,Mami tace gani nan amma
kuruciyarku tayi yawa Auta,ta zaci ma ba a yiwa yarinyar wanka ba,su Wise ta fadawa
ta fadawa Iyamami,Ina jikin Nawwar a kwance Auta ya Kira Nawwar ya daga,yace Yaya
ku taho na haihu dazu tun 12pm,Nawwar yayi dariya yace Allah kace kaji jiki me ka
Haifa? Yace wata zukekiyar mace ce da gani wannan sai Dan sarki Amma dai zan hakura
ta auri Abdullah muyi manage,Nawwar yayi dariya kamar me,yace to gamu nan,Auta yace
kuyi sauri kar ta huce ku kalleta da duminta,Ina jinsa Ina ta dariya nace to fa
Auta yayi Baby mun shiga uku Kuma yanzu,da Kansa duk ya Kira su Star ya fada
musu,Ya kira su Umman mu ya fada musu,Baso ya Kira yace ta wajenka ta haihu,Baso
yace akwai burar....a gidan nan sai munzo zan Kira Salma,Omaira tana ji tace Salma
ce ta haihu? Baso yace ae fa ki shirya akwai suna ba yawaa,Omaira tace saura namu
yace ba Yawaa zai zo inshallah, Allah yasa kar Nakuda ta miki ae yane kin gane,Auta
Baffa ya sanarwa da Papa.

Mami ce ta fara zuwa ta shigo har bedroom din Salma ta iske Auta a zaune a
tsakiyar gadon shi da Salma da Baby dinsu sun sata a tsakiya,Mami tace yayi masu
'ya haka ake haihuwar ta ganganci baku San komai ba kuka ki fadawa mutane,Auta yace
ga waya me takeyi a Nan muke browsing mu gani yanda ake yi,zo ki ganta Mami,Mami ta
leka tace to a bani ita mana,yace bacci take yi ya daukota cikin kaya pink masu
kyau ya mikawa Mami a cikin showel,Mami tace Masha Allah,Me jego boyon ciki Kuma ya
kare yau gashi abinda ke ciki ya fito,Salma harda jawo mayafi ta rufe
fuskarta,Iyamami,Sabreen,Wise sune suka zo suma ana ta yiwa Salma tsiyar boye
ciki,tayi shuru ko Allah ya raya bata iya amsawa wai ita kunya,Auta ne ya mata rada
yace Idan ance Allah ya raya ki amsa a zuci,tace ai Ina amsawa a hankali cikin rada
ganewa ne ba a yi,Mami tace ai kunyi kokari Auta wlh da kuka iya aikin nan,yace Yar
tawa na kasa gyarata Ina bazan iya ba ai zagewa nayi Mami Ina kallon kan Yar ya
fito daga local government,Kai Mami kunyi kokari ku duba Yar wannan kafar yaro guda
ya taho,Mami ta Kalli Auta tace wannan rashin kunya haka Auta wlh zaka bar dakin
nan, Iyamami tace Dan bantan Uba marar kunya ka tashi ka fita Kaki fita yau naga
jaraba,Baffa kuwa Auta ya ishe su da Kira wai ya akayi yaga shuru ne Basu zo
ba,Baffa suka zo da Papa suka ga Baby suka tafi.

Mami tace to yanzu dai ai dole na zauna a gidan nan tunda ba Babba ko Iyamami
ta zauna,Iyamami tace rabani da fitsararre amma tunda ke da Mijinki ki je gida na
zauna haka Kuma wlh yaro ya min rashin kunya ubansa zan ci,Mami tace me za a kawo
Salma na ci? tace wlh yunwa nake ji dama a kawo min tuwo ,Ina Shirin zuwa nida
Nawwar na gama shirya girke girke na, Auta ya sake Kirana wai me kuke yi ne a gida
ni ba'a son jinina Anki kulamin Yata,Nawwar yace gamu nan fa a hanya tunda Yar har
an bawa Abdullah ai munyi suruka,Auta yace kar kuce Ina Neman Kai da Yata Idan bata
sonsa bazan mata auren dole ba,haka muka tafi da Abdallah Wanda har tsaiwa yana yi.

Su Star dukkansu suna ciki Cele kuwa sai waya suke da Auta tayi nauyi,tace Auta
Yaya Baby din? Shike nan ku Kun huta Inama nice Auta yace saura ke Kam munyi gaba
mu,tace Allah sa na haifo Mace muyi takara da Kai wajen Neman auren Abdallah,Auta
yayi dariya yace ai mu sai dai azo ace ana so,Muna shiga Auta ya dauki Abdallah
yace Dan banza inye yaro yayi goshi tun yanzu sai farin jini yake ana ta son
aurensa Allah yasa baka gaji babanka ba wajen Kaunar local government ka cuci Yata
a banza,Star dariya harda bugar kafa tace Amma Auta anyi Dan Iskan yaro,Iyamami
tace yaron nan ba ya jin kunyar kowa,Nawwar yayi dariya ya dauki Yar Auta ya mata
Addua yace gata kuwa so cute,Auta yace mu ai ba na wasa bane kalleni Kalli
uwarta,Salma ta gyara hancinta da hannu tace wallahi,Aka kwashe da dariya.

Muka zauna muka kafa dabar hirar Antena,Star tace ai ni sati biyu da haihuwa
Ina samun lafiya da nayi wanka Abhulkhairi ya fara buga harka,Wise tace ni kuwa ai
ni na Kai kaina Kun San ni ba hakuri, Seraline tace ni kuwa har yanzu,Mandula tace
an barki a kwana yarinya,Yar Zabil tace bare ni ai tuni na Mika Kai,Iyamami sai Yar
ta dauka ta bar dakin,Salma kuwa sai labarin haihuwa take bamu muna Shan dariya
tace ai na zaci mutuwa zanyi yau Auta yasha zagi ban San ma Ina zaginsa ba,sai dare
sosai muka tafi abincin da na Kai shi Salma taci Auta ma haka da Iyamami tuwon
shinkafa na mata miyar danyar kubewa sai farfesun naman kaza.
Da sassafe ma lafiyayyen Kari Wise ta kawo gidan,Iyamami ta Hana Auta kwana a
dakin Salma itace take Hawa bed din dole bedroom dinsa ya koma amma kullum da shi
ake yini ana karbar barka yana cikin mata.

Santana ma Yazo da Jamcy dinsa itama tana ja cikin ya tsufa.


Ana gobe suna Auta ya dauki Salma da Baby da Iyamami ya kaisu can gidan Baffa
wai kar a bata musu gida, Baso Yazo tare da Omaira da Dan cikinta Kato,Baso ya ga
jaririya yayi murna siyayyar da yayi me yawan gaske ya hadowa Salma kaya da nata
dana Baby,ranar Suna Baby taci Sunan Mami Salamatu wato Salma Kuma sunan matar Auta
uwar yarinya,Auta yace Baby za a dinga ce mata Babyna ce,,da yamma Auta hole ya
kama me kyau muka dauki wankan Anko kamar ana party na biki haka Auta da Salma suka
hade a high table ana cashewa anci an sha an cashe.
Bayan kwana uku da suna Ahsan Yazo yaga Babyn Auta ranar Kuma Auta ya dauke
matarsa da Iyamami suka koma gidansa.

Bayan sati daya da Suna Kaka da Mama suna gidan Cele da Zama ta fara
nakuda,Cele ce ta fito kamar an jefota tace Kaka ka taimakeni Kaka,bazan sake Shan
maganin mata ba,har Umma na sawa a lemo na bawa Auta ya sha,Cele tana ta tonawa
kanta Asiri Kaka yace ni maganin nan yayi min kici gaba da bani wlh ko ya kika ce
Zuwaira? Zuwaira tace wlh wannan ai abin a siya ne, sun Saba Cele tana yawan siya
musu kala kala suna shoshalewarsu,Mama Basu san Nakuda take ba sai da suka ji tana
ta maganganu ita kadai kamar me Aljanu,tace Sanda na hadawa Salma mugunta na sawa
Salma maganin sai muguntar ta dawo kaina ranar Ahsan yayi min ciki Allah Kaka, Mama
tace Kai ba lafiya ba ta Kira Ahsan yana daki ma yana bacci tace tashi Cele
nakuda,bai gane da Hausa ba sai da zancen kurame Mama ta nuna masa yayi zumbur ya
mike ya fito ya dauketa da gudu,Mama ta dakko kayan haihuwar,suka tafi driver ke
Jan motar kaka yana gida shi Kam,Ahsan sai kuka yake ya rike Cele ,dama su akwai
saurin kuka sai kuka yake yana Kiran Allah,ya Allah,yana yiwa Cele kiss a goshi
Cele ta dirka masa duka a kirji Dan iska ka barni naji da kaina aikin banza kayi
min ciki ka hanani sakewa ko wani zaka sake yi min yanzu to sake yi min na
gani,kawai ba tausayi ba Imani kawai ka dawo kana min kiss Ina wani halin, kiss din
banza,Ahsan yace kiyi hakuri ciwo ne,tace bazan hakura ba wlh bazan hakura ba Mugu
kawai,wayyo zan mutu Zuwaira zuwairaaaaaaaaa....uwarku gaba daya, Ahsan dan
iska.....Koda suka je asibiti ma Cele cewa take likita uwarki,Likitar
burar....ashar dazagi ba Wanda basu sha ba,wata nurse tace Kai wannan da bala'i
take haba Babu Wanda bata zaga ba,a lokacin Kuma Santana an kawo Jamcy ta haihu
harda dafe Kai yana ihun murna ,ya Kalli Ahsan yace sorry woo ta kaina nake yi
nima, ya shige ciki abinsa.

Basu dade ba Cele ta haifo yarta mace kuwa,tana samun kanta tace a Kira
Miracle,aka kirani na tafi asibitin duk muka Kira Yan uwa da abokan arziki sannan
tace Kira min Auta ki fada masa kice tawa Abdullah zai aura jinin larabawa kalleta
gaba daya Ahsan tayi wlh,Nace au ku yanzu akan Abdullah kuke takara da Auta nace
Antenar yarona lafiya ku jawo min masifa ya girma da wuri wlh ku Daina wannan
iskanci ke da Auta,Cele tace to shi a dangin Uba ni a dangin Uwa naga Dan Iskan da
zata auri Abdallah din,na dinga dariya nace Dan Allah ki koma ta auri dan gidan
Wise wlh bazan hana Yar Auta Dana ba,Muna ta dariya akan Yara kanana muke wahalar
da kanmu, da wuri aka sallamomu Ahsan ya ishishire Shima ba kunya ba komai kamar
Auta yarinya tana hannunsa,gashi da taurin Kai, Mama tayi fadan har ta gaji,sai
Cele ta masa magana ma da lallabawa sannan yake hakura,Cele tace Miracle Nima a
tanadar min magani wlh planning zanyi Ahsan yace bai yarda ba shi Kam shi Yara yake
so sai an haifar masa biyu ko uku Cele zata huta shi Sam bazai yuwu ba,Cele tace
jaraba sai kayi ta yi ai indai local government ce gata nan zan gyarata ni naga
irin wannan masifa haka.

Ranar Suna yarinya taci Noor Cele ta dinga masifa wai sunan yaso yayi kama da
na Maheerah,Ahsan ya dinga dariya yace mene hadin Noor da Maheerah? ai da R a sunan
kawai kace kana son tsohuwar matakarka shine zaka sawa Yata,haka ya gaji da masifar
Cele ya kyaleta,Auta ya zama Abokin dabin Cele akan Abdullah kullum musunsu kenan
kowa yace yarsa zai aura,Jamcy mun sha sunan danta Namiji Raheel,bayan sunan Cele
da sati biyu ita da Ahsan suka tafi Saudiyya abinsu,kaka da Mama suka koma Kaduna.

Auta kuwa a ranar da yasan Salma ta fara Sallah bayan tayi arba'in ranar ya samu
Iyamami a Palo tana shirya Yar Baby,Yace Iyamami My life ake shiryawa ne? tace ae
yace da kyau ya kamata kema ki shirya kanki kiyi gida yau, Iyamami ta bude baki
tace ba sannu ba na gode? Auta yace to Matata ta fara Sallah kar muzo mu cika Miki
kunne da ihu mufa a ko Ina harka muke karki ce ban fada Miki ba ni ba tsayawa zanyi
na jiraki ba Antena bata Jira Idan Kuma so kike ki kalla to,Iyamami tace a'a me
yayi zafi ungo yarka Auta ya karba yana dariya a boye ta kwaso kayanta,Auta yace
muje na kaiki,Salma ta fito da kaya ta hadawa Iyamami sha tara ta arziki,Iyamami
Auta yana sauketa ta fada wajen Mami tace sun Koro ni,wai Ina sa musu Ido,taje ta
fadawa Baffa ma tace karshen duniya Yazo la'ilahaillallahu Auta ya gama fitsare
kafafunsa har Kansa ya fitsare ba iya kafafu ba.
Auta yana dawowa ya samu Salmansa ta wani cakare cikin kana nan kaya shegu,Yace
Salma Maman Salma ga surukarta Salma matar Auta,Autar Auta Kuma ga wata Autar,Salma
tana dariya tace ai sai mun huta zamu sake ko? Auta yace Idan na Kalli yarinyar nan
gaba na faduwa yake, da wuri zanyi suruki na shiga uku Auta da suruki yanzu
yarinyar nan ranar data fara zance ya zanyi,Salma ta sheke da dariya,tace Kai dai
bari ni kaina Ina hango abin nan,Auta yace gaskiya Kano zan dinga kaita gidan Baso
can zata girma sabo da tafi yin hankali da tarbiyya,Salma tace Nima haka nace yafi
Hakan a sata a can taci kwal ubanta da Islamiyya da boko,Salma tace ae ai Hakan
yafi mu kuwa muna nan muna harka da Antena,Auta yace ya zama dole shi yasa nifa
bana son haihuwar nan a Kai a Kai gwara muyi da kadan kadan,wayyo yaran karshe sun
shiga uku kafin a haifo su ai sai min dibi harka,Salma tace Kai tsaya kaji yanzu fa
Autan mu yana nan a rubuce a wajen Allah,Auta yace muci gaba da gashi Allah bamu
masu Albarka kiyi ta bani Oven suna ta zuwa mu ba ruwanmu akan dadi baza mu fasa
ba,Salma tace for sure.

Salma ta mike tace muje Oven na kaiyayi Auta ya rike kugunta yace Ina da abin
Susaaa.... Ina da abin Susaaaaa.. da Waka yake fada,tunawa sukayi sun bar Baby
dinsu a Palo saman kujera suka dawo ya dauketa yace Allah sarki ba hankali Zaki ta
jin ihun Daddy da Mummy amma ko kin girma baza ki sani ba sai dai ki ta ganin
mutuncinmu nan kuwa Yan iskane mu iyayen naki,kita zare Ido a Dan gadonki muna ta
iban harka baza ki sani ba,Yau ma Zaki fara jin ihun uwarki ba ruwan Auta wlh,Auta
ya kwantar da Baby a gadonta yace kiyi bacci Yar nan baza ki gane komai ba,ko kuka
kike ba daukanki zanyi ba Ina saman Mummy.

Salma suna ta dariya ta bawa Yar Nono ta fara bacci Auta yace kin samawa kanki
Lafiya da kika yi bacci My love,suna kwantar da ita suka kashe light yarinya bata
son duhu ta Farka ta shiga tsaga kuka,Auta ya daina latsa Salma ya kunna haske ta
koma baccinta yarinya a haka suka ci gaba da gashi Auta kamar yau yake Ango haka ya
zauce ya susuce,Salma ma haka sai I miss you take furtawa ta fada yafi cikin
kwando.
A hankali a dangimu Nawwar ya biyawa wasu aikin hajji a Yan uwana mutu hudu Cele
ma takai sauran suma Banda Omaira me tsohon ciki.

Watanni kadan Omaira tayi gadon Umma ta haifo Yan biyu manya da su mace da
Namiji kyawawa,mun sha bidiri wajen Baso ya kashe kudi,Shekarar Yar Cele biyu tana
yaye Noor ta samu wani cikin sai kuka take ita bata so amma Ahsan shi murna kamar
ba gobe,ni kuwa da su Wise Salma duk mun dauki mataki Babu me yi da wuri,waya Cele
ta min tana kuka tace yanzu Antenar ma baza kaji Dadinta ba kullum ciki
haihuwa,Nace kiyi hakuri yace Zaki huta ai Idan kinyi biyu,da kyar Ahsan ya shawo
kan Cele, sai da cikin ya girma ta dawo Nigeria tare da shi a gidansu.
Auta kuwa yarsu tayi wayo sosai wani wankan Swagga ake mata kullum kamar Yar
turawa,kullum tana gidana wai an kawowa Abdullah budurwarsa,Yau ma Weekend Auta
basu da school muma haka sai ga Auta da Babynsa an kaita Saloon an mata wani kitson
style har Abdullah dinma shi yake zuwa ya Kai su tare duk kayan da ya siya mata sai
an kawowa Abdallah na maza Shima,Yana kawota yace gata nan ga nononta a flask ki
bata Idan ta nema,Salma ce me tatso nono a zuba a feeder a Saka cikin flask kar ya
huce an kusa yayeta ma,nace to Autares yace yau Weekend shanawa zamu fita yawo zamu
je gata nan ki raineta karki bari Abdallah yayiwa Yata kiss tun yanzu nasan ku ya
gado ba kunya zaiyi ba,Nawwar yana jinsa yace waye zai mata kiss din wannan yar
taka marar kunya ai sai dai tayi masa, Karka isheni wai ni ni bani da aikin yi ne
duk weekend sai ka tattaro yarinya ka kawo mana jego wa yace ka haifeta,Auta yace
Allah ne,Cele ce tazo da yarta Noor tayi wayo itama kamar ta Auta wai gata nan Rabi
zanje unguwa nace bafa gidan raino na Bude ba jiya jiya su wise suka buwayeni da
Yara wlh kowa ta rike nata ni bana son Antenar ne da zaku dinga kawo min Yara,Cele
tace kyaji da shi in Zaki raineta ki raineta da kika samu ma an yayeta tayi
ficewarta,Nawwar yace Ina jin garin nan zamu bari kawai mu huta,Auta yace sai mu
kawo su hutu suyi watanni ya fita,Nace wlh kowa ya dinga kaiwa Mami da su Iyamami
yaransa bana iya ba,a fake da son Abdallah ana cutata,Nawwar yayi dariya yace ga
yarki nan tana Miki hannu,Yar gidan Auta tana ta Miko hannu tana dariya ta dafa
cinyarta ta mike tana tafiya ,Na dauketa nace taho ni,na Tara musu kayan wasa da
Abdallah suna ta fama,Abdallah ga mugunta duk ya bibbige Yan Yara suyi ta kuka,shi
wasan ma bai iya ba sai duka.

Omaira wannan shekarar suka tafi aikin hajji ita da Baso ya biya musu,Nawwar na
roka da kyar ya biyawa Dagaci da Gwaggo suma.
Cele ta haifi danta Namiji na biyu yaci Sunan Kaka Muhammad lokacin wise ta
samu wani cikin da su Mandula amma ni da Star shuru munki,Ahsan ya bar Cele wannan
karon ta huta.
A Karatu waec muka zana aka Saka mu a university gaba dayan mu muka ce mu kure
karyar turanci muka fara karanta English abinmu,Cele ma a can Saudiyya ta fara
karatun bokonta,Ahsan ya dawo da ita nan ya shiga Makarantar koyon turanci zalla
ita Kuma ana mata lesson ta zana waec ta biyo sahun mu itama tace duk karyar
turanci ake Dan ubanku duk mu karance shi,Auta da Salma suna gama Degree dinsu suka
tafi aikin hajji daga nan suka wuce yawon shakatawa yarsu tana wajena sun bar min
Nima na hada da Abdallah na kaiwa Mami can.

Gaskiya zaman mu yayi Dadi sai dai mu godewa Allah kowa muna zaune lafiya cikin
fahimtar juna ba fada ba komai duk mun zama Daya kowa ya zama Dan uwan kowa,Sabreen
ma ta haifi Namiji abinta,Gaji ta haifi Mace,Mairo ta haifi Namiji a gidan Najib
dinta muna ta zumuncinmu da taimakon juna.
Lokaci zuwa lokaci muna kaiwa gidan marayu ziyara muna Kai taimako sannan har
kwancen kaya muna Tarawa mu Kai har na Yara kanana,muna siyen gwanjo ma da yawan
gaske mu Kai ayi ta rabawa marayu a gidan marayu daban daban ba sai sabon kaya ba
har gwanjo da kwance duk ana kaiwa Dana Yara da na manyan ma.

Har Auta suka gama yawon su suka dawo sannan suka dauki yarsu abinsu lokacin na
samu cikina karami Salma kuwa Auta yace su Yara ne ba yanzu ba.
Bayan wata tara na sake Haifo Namiji Nawwar yace na zama uban maza yace duk me
son aure ya haifo Mace tazo ga Miji tayi,Auta Kuma sai ya dawo yace to Idan Baby
bata samu Abdullah din ba ta auri kaninta me sunana,ya damu Nawwar sai an Saka
sunansa haka aka Maida sunan Nawaf,Salma tazo ta dauke shi ta masa kiss tace Dana
mijina nace dalla bani Dana ance Miki Auta ne Mijinki Zaki masa kiss,Cele tace
jaraba bata danta,Star ta dinga cashe rawa tun kafin suna ma.
Yau ranar Suna kowa Yazo su Gaji,Mairo,Yan uwana da kawaye,dangin Miji kowa muna
ta Hira su Wise duk da Yaransu da suka sake Haifa munyi Hira anyi barin zance anyi
rawa an cashe Kuma,da dare ya rage daga ni sai Nawwar,Auta,Salma da Babynsu,Cele da
Ahsan muna ta hira nace wlh Salma ciki ne dake tana wannan boye boyen nata tace ba
haka bane ita Babu,Auta yace na Kara jefa kwallo a raga wlh karya take na gaji da
boyewa second goal na jefata tuni,Cele tace yeeeeeeeee an kure karya,Nawwar yayi
dariya yace Allah ya shiryeka Auta,yace Ameen,Ahsan yana dariya Dan Shima yanzu
yasan mene Antena da local government,Ahsan yayi magana da Yar hausarsa yace local
government tayi biyayya ga Antena gashi nan tana da ciki muka kwashe da
dariya,Nawwar dai rada yake min a kunne Ina dariya,Cele tace taho muyi radar mu
muma ta wani cakumo kan Ahsan,Auta suna dariya yace kwayi Kwa gama zancen dai
Antena ce ato mun San komai........

ALHMDLLH

NAN NA KAWO KARSHEN NOVEL DINA YAR AIKIN KARUWAI 1&2

ALLAH YASA DARASIN DAKE CIKIN LITTAFIN YAYI MANA AMFANI DUNIYA DA LAHIRA,KUSKUREN
CIKI ALLAH YA YAFE MANA

INA MIKA GODIYATA GA MASOYA WANNAN LITTAFI WANDA SUKA BATA LOKACINSU SUKA BIBIYE
SHI SABO DA KAUNA,WASU NA SANSU WASU BAN SANSU BA,DA WANDA NA SANI DA WANDA BAN
SANI BA INA GODIYA MATUKA ALLAH YA BAR KAUNA

WANDA SUKE MIN SHARHI NA GROUP DABAN DABAN INA GODIYA AKWAI WANDA BAN YIWA KYAUTAR
PAGE BA KUMA SUNA MIN SHARHI KUYI HAKURI ABIN NE YAYI YAWA KUYI HAKURI NASO KO MASU
CEWA TNX NA BASU PAGE AMMA HAKAN BAI SAMU BA AFWAN READERS.

MASU SHARHI KUNE KUKA TAIMAKA HAR NA SAMU KAMMALAWA LAFIYA INA MATUKAR GODIYA BAN
SAN DA ME ZAN BIYA KU BA SAI DAI ADDUA ALLAH YA BIYA MUKU BUKATUNKU NA DUNIYA DA
LAHIRA

ZANYI MISSING DINKU FANS AMMA ANA TARE AI INSHALLAH.

YAN GROUP DINA NA YAR AIKIN KARUWAI FAN INA JINJINA GAREKU DUK WANI JIN DADI NA
GROUP KUNA BADA SHI SOSAI.
SAI MASU COMPLAIN GROUP AN FIYE MAGANA YANZU KAM AN GAMA WACCE TAGA DA TAKURA YANA
CINYE MATA DATA ZATA IYA FITA
NA AMANATA NASAN MUNA NAN TARE BA GUDU BA JA DA BAYA HAR MU FARA SABON NOVEL IDAN
DA RAI DA LAFIYA

SANNAN INA FATA MASU MAGANA DA HIRA A GROUP ZASU CI GABA,A SAMU NOVEL BANA KUDI
BA MU DORA DA KARATU MUNA SHARHI MU RAYA GROUP, INSHALLAH NI ME GIRMA ADMIN INA NAN
INDA RAI DA LAFIYA DANI ZA A DINGA SURUTUN DUNIYA.

INA GAISUWA TA MUSAMMAN ADMINS

AUTARESS
MRS CHIEF
NAJIDA ALIYU BICCA

JINJINA GA

BINTA UMAR ABBALE


HAUWA S ZARIA
AIDA MAMAN TASNIM

KUNA DA YAWA FA NA AMANATA DUK NA SANKU KUN SANNI INA GODIYA GA MASU ADDUA DA YABO
NA ALLAH YA SAKA DA ALKHAIRI

SAI NA HUTA NA HUTA NA HUTA ZAKU SAKE JINA A SABON LITTAFI A ME ZAFI DA RADADI
SHIMA ME DOGON ZANGO🤣🤣

Littafan da na rubuta
GASKIYA CE
MARAICIN RAHMA
MA'AIKACIYAR GOMNATI
CIRANIN AMANA
DUK INDA TA FADI
KAMAR SU CE DAYA
KASUWANCI NA
JIN DADI SABO
HADIN KAI
TUBABBIYA
ME MAGANI
MAFARKIN FARIDA
WARE BAIKO
AUREN MU
YAR AIKIN KARUWAI

NA KUDI SUNE

RASHIN SA'A
TA GYARU
ADDUAR KAWA
YAR KWANGILA
GIDAN GWAURO
DANGIN RABI
DUNIYATA AAMNAH
JIKAR MAGUZAWA
BABU KAUNA

MAYBE NA MANTA WANI


INA GODIYA GA DUKKAN YAN GROUP DINA YAR AIKIN KARUWAI FANS DA SAURAN GROUPS DINA DA
WASU MA NA WASU GROUPS DIN,BAZAN GAJI DA GODEWA READERS BA,DA BAZARKU MUKE RAWA.

COPY BY ZAINAB BUTALAWA

AsmaBaffa
O8061929616

You might also like